Showing 99001 words to 102000 words out of 185083 words

Chapter 34 - Kalbim Book 1 Complete Hausa Novel

Mamuhgee   

23 Sep 2025

5499

na sake ratsata.
#MAMUH


ZAFAFA BIYAR

KALBIM 500
mamuhgee

A DUNIYATA 500
Huguma

AJIYA A DUHU 500
Billyn Abdul

KIRJIN ME HANKALI 500
Miss xoxo

Pay at
0022419171 AccessBank
Maryam sani gummi

Shedan biya
09033181070

Or mtn vtu at
09032345899*_KALBIM_*
_Mamuhgee_
52
*ZUZEAM VENTURES*
Best APHRODISIAC (kayan mata)
08144015291
Aslm barkanmu da wannan lokaci
Ina Mai farin cikin sanar daku cewa Zuzeam ventures takawo maku ingantattun magunguna masu inganci cikin Aminci Muna da kaya kamar haka
Mallaka Maganin sanyi
Maganin cire tumbiMaganin farin jini
Maganin matsiMaganin mata
Maganin sa ni’ima da dandano
Dulka Amare Set na gyran jiki
Set na amarya
Tabaje tsumin Gomba
Xuma kiba ta hips and Brest
Magungunan gyran Brest
Magungunan Karin hips
Maganin sliming
Muna da kaya masu inganci cikin sauki da rahusa
Ina wadda keneman mallaka sahihiya quaranty wlh hajiya kixo ga zuzeam ventures xakiji ddin mallaka duk fadin ran ogah duk fadansa wlh sai yyi sanyi 08144015291
Idan maganin mata kikeso akwai
Idan gyran jiki kikeso gyran fata gyran Brest magungunan sa kiba da hips
DOMIN samunta Kai tsaye kira wannan no 08144015291 DOMIN mgn da ita whatapp 08144015291muna tura kayanmu ko ina cikin iKon allah πŸ₯°πŸ‘ŒπŸ»
Bononza Bononza Tsimin mangoro 1kπŸ₯­ Tsimin dabino 1k Gumba ukku balai 700 Gumba aya da nonon rakumi 700 Garin kafi ciccibi 500
Garin bata gaban kishiya 500
Matsin mallaka tada zaune tsaye 2500
Turaren mallaka ba aba mai kishiya 2500 Total kayan 9500
Za a bakisu akan 4200
Kuma mutun goman farko nadakyautar Abun 2k
πŸ—£οΈπŸ—£οΈπŸ—£οΈπŸ—£οΈπŸ—£οΈπŸ—£οΈ ASSALAMU ALAIKUM ALHAMDULILLAH YAN UWA NEW PROMO YA KAMMALAπŸ’ƒπŸ½πŸ’ƒπŸ½πŸ’ƒπŸ½πŸ˜πŸ˜πŸ˜ da 6k dinki ki kwashi kayan 12k hajiyata πŸ’ƒπŸ½πŸ’ƒπŸ½πŸ’ƒπŸ½πŸ˜ƒπŸ™ƒKazar gadali ta mallara Rabi 3500 Tsimin gam gam 1500 Ruwan kara zunzurutun dadΔ±πŸ˜‹800 Garin 7in1 1k Gumba 3 balai 500 Gumba kwakwa da dabino 500 Na Infection 1k Garin zunzurutun dadi 1200 Matsin ba a fira d wando 500 Matsin infection mai matse mace gam 500 12k All at 6k https://wa.link/l1gcz8 kedai dannan link dinnan don samun naki ki maza kiyi bucking koda kudinki saida Rabonki



*************
Jannah sakewa tayi sosai a dakin falaq din tana nuna mata abubuwa da yawa wanda komai na duniyarta akwai daddynta acikinsa,
Maganarta da komai nata akan Daddynta ne hakama gabaki daya ta gama illata zuciyar Jannah din da idanuwanta da hotinansa dake yawo koina a cikin ipad dinta da dakin da har lokacin tana jin qamshinsa a hancinta yana qarasa illata zuciyanta.


Abu dayane ta tabbatar a wuninsu gidan shine sonsa take da dukkanin zuciya da gangar jikinta batareda ta saniba a ganin farko datai masa tin baa nan qasar ba sedai kuma batajin ko sonsa zai kasheta zata iya barin kowa ya sani sbd Ammar zai iya rasa kansa akan hakan,
Ita kanta ta zabi illan da dik sonsa zai mata data bari sonsa yafi karfin son datakewa Ammar.

Anny a can dake fira da mama dukkanin yanda zata cusawa kauna da shaawar aurawa AZIZ jannah tayi a cikin dubara da salan zance sbd lura da maman na kaunar jannah a matsayin matar gidan.

Tare sukaci abincin rana a dining banda mai gidan sbd babu wanda ya sake ganinsa kamanba ya fita baya gidan.

Sosai suka sake Falaq taji dadin zuwansu sosai duk da basu fita ba sbd Daddynta ya hana sbd jikinta dayaso tashi dan haka a gidan suka shaqatansu jannah ta saki jiki da ita suka sake kulla kauna me tsafta da karfi.

Sai yamma suka fito zasu tafi falaq na maqale gefen jannah din tana cewa tazo gobe da Allah su tafi inda zasu tafin.

Gate aka bude motarsa ta sako kai a harabar gidan,

Janye kallanta daga gurin jannah tayi tana cewa

Falaq insha Allah idan har Daddynta zai bari goben zataxo ta dauketa su fita.

Janta falaq tayi da karfi zuwa gurinsa daidai latif na bude masa motar yana fitowa.

Kadan ya rage su fada masa ya tare Falaq da hannuwansa biyu yana kallanta fuskansa na sauyawa a natse yace

"Ba na fada ki dena wannan gudun ba?

Kan jannah ya maida kallansa a natse yace

"Are you crazy or wat?
Yarinya qarama kike sakawa wannan gudun?

Dagowa tayi ta kallesa da idanuwanta dake sauyawa cikin mutuwar jiki da tsananin nauyin kirji sbd tinda take a duniya ko kallan banza batajin ta taba samun wanda ya mata ta sani bare ambatar mata kalma mara dadi bare me munin kiranta crazy dan haka taji kalman har zuciyarta amma bata iya cewa komaiba ta juya zata bar gurin Falaq tayi saurin riqeta tana dawo da ita tace

"Daddy nice na jawota fa,inason ka bari gobe muyi fitan tinda yau ka hana pls pls Daddy"

Bai kalletaba yana wucewa gaba yace

"No"

Binsa falaq din tayi da sauri tana rokonsa.

Jannah kuwa ajiyar zuciya ta sauke tana juyawa ta nufi motarta.

Anny kuwa Sayd ne daya gama shirinsa akanta yana fitowa mota daman ita ya nufa kai tsaye ya miqa mata envelope dake daukesa dollars masu yawa yace gashinan from LIMBA su qara mai a mota.

Karba tayi tareda cewa thank you batareda ta nuna damuwa da kudinba.

Mota ta bude tana shiga ta bude kudin ta duba batasan lokacinda ta furta

"Hell yeah the great LIMBA"

A lokacin ne jannah ta iso motar ta shigo ta tada tareda tadawa taja suka bar gidan ranta a bace.

Suna isa gida kai tsaye dakinta ta wuce tan wurgi d handbag dinta akan gadon.

Anny kuwa kudin da aka basu ta fadawa Maheer.

Se dare ta fito cin abinci sanye da riga da wando masu dan kauri da hula suna gama cim abinci ta koma dakinta.


Washe gari tinda safe falaq ta kirata t sanar da ita daddynta yabari su fita amma tareda Latif zasu ba itace zata tuqasu ba.

Taso tace batada time amma jin farin cikin falaq din sai bata fada ba.


Da rana Falaq din ta iso gidan tareda Fiddausi Latif ya kawosu suka dauketa suka fice.

Basu dawoba sai dare,

Duk da ta gaji saida ta ringa basa labari kafin taje tayi shirin bacci ta kwanta sbd sunyi sallolinsu acan.

Washe gari ma sake fita sukai sbd falaq tace tanason kayan da jannah ta saka a fitansu na jiyan waton native wear dan haka kaya sosai Jannah ta siya mata suka bayar dinki wasu kuma ready to wear ne na daidai ita masu tsada sosai.



**********Shaquwa a tsakanin Jannah da falaq yawa yafara sosai a cikin qanqanin lokaci,

Duk yanda zai hana falaq ya saka mata qin Jannah din yayi amma kwata kwata hakan shine abu na farko daya kasa cire mata a ranta,
Sosai take tsananin kaunar jannah,
Sun zama kaman saanin juna sbd jannah sosai take biyewa falaq din wanda hakanne yake saka falaq jinta sosai aranta,

A bangaren jannah kaunar datakewa falaq ta sirku ne da tsananin son dayake zuciyarta nasa,
Fuskansa take gani koyaushe akan ta falaq,
Murmushisu daya,
Hancinsu da lips dinsu daya wanda so da dama zata kira Falaq video call ta zauna ta zuba mata idanuwanta tana kallan hancinta da lips dinta da kammaninta gaba daya da suke irin nasa.

An saka falaq din school dan haka sun rage haduwa a maimakon dan lokacin da kusan kullum suna tare ko anan gidan idan tazo kokuma idan falaq da Fiddausi drivern falaq din ya kawosu.


A bangaren mama ta bude masa wuta aure takeson ya fidda mata yayi kokuma ta nema masa matar da kanta wadda ba kowace take hari ba bayan jannah din.

A zaadens kuwa Anny da Sayd ya gama kuncewa kai da barin kudi tini ta gama sauyawa Maheer tinani kwata kwata akan auren Jannah da Ammar sbd Tabbas ya yadda Jannah ba son aure takewa Ammar ba to amma ya kasa yadda da Cewan Da Anny tai Jannah da LIMBA suna son juna amma dai dole wannan karan yafadawa Dad sbd anfara maganar fara hidiman bikin Ammar da jannah din.


Duk abinda zai hada jannah da LIMBA ta janye sbd ganinsa rikita tinani da nutsuwarta yake gaba daya gashi sun samu shaquwar familyn guda biyu sbd kusan yanzu sun zama tamkar family dan shaquwan tayi yawa.


Ammar gabaki daya ya fara sauyawa sbd yawan ziyartar therapist dinsa yayi yawa sbd jannah dayake jin kaman zai iya rasawa dan haka ya bude wuta kawai auren yakeson ayi.

Mimi ma auren take jira dan haka ana fara kokarin shirye shirye ta shiga farin ciki da murna.

Jannah kuwa tinda aka saka lokacin auren wata daya me zuwa rasa sukunin zuciyarta tayi wanda duk yanda take boyewa tana kokarin nuna tsananin soyayyarta da auren love of her life jikinta ya kasa nuna hakan sbd sanyin datake yi hakama Anny tagama illata duk wani kuzari da karfin zuciyarta da zancensa da nuna mata irin soyayyar da zuciyarta ke masa ta hanata sukuni da zancensa duk yanda ta hada karfin hali ta danne abinda takeji akansa Sai Anny ta wargaza mata dan haka gabaki daya t sake zama abar tausayi.

Maheer ganin lokaci na zuwa sosai ga jannah din tana wani irin rama kasa boyewa yayi ya tinkari dad da maganar jannah batason auren Ammar soyayyar dan uwace take masa irin wadda take musu su da suke uwa daya.

Dad jin zancen yayi wani iri kuma ya kasa yadda da hakan dan haka ya kira jannah din sbd wannan zancen kunnowan tashin hankali da masifa ne sbd Ammar zai iya mutuwa idan ya rasa jannah hakama suma idan da gaske ne bazasu iya mata auren da batasoba dan haka akwai tashin hankali me girma a wannan lamarin.


A bangaren LIMBAs kuwa falaq ta shiga damuwa sosai sbd Falaq bata farin ciki da auren da zatai dan haka ta koma musu kaman mara lafiya itama ta shida damuwa karshe gurin daddynta ta nufa a lokacinda ake maganar saura sati biyu bikin.

Da Anny ta gama waya ta zauna ta kasa motsi sbd abinda Anny ta fada mata akan Jannah daddynta takeso akansa ne batason wanda zata aura batason ta bata mata rai ne tinda batason daddynta tayi aure taqi barin kowa ya sani.

Shiru falaq din tayi cikeda mamakin kanta da bataji haushin hakanba amma kuma tanajin kaman bazata iya barin daddynta aureba amma kuma yayi mata alkawarin auren duk wadda ta kwanta mata a matsayin uwa indai batada illar da addini y sharadanta.

Tan tsananin kaunar jannah da bazat iya barin tayi auren wanda bataso ba dan haka koma yaya take kishin daddynta zata bari Jan dinta ta zama matarsa kuma ita kadai ta yadda ta haifa mata kanne.

Take taji ta gama samun nutsuwa da hakan sbd kaunar datakewa jan din duk ta gama rufe mata ido daman batason Ammar din nan ko kadan haka kawai.


Kallanta yayi a lokacinda tazo ta zauna gefensa suna kan dining dukkaninsu gidan cin dinner.

Fara cin abinci akai ta ajiye spoon dinta ta dago ta kalli Uncle sayd daya kalleta yana shirin tambayan lafiyanta ta ajiye spoon din hannunta idanuwanta na cikowa da hawaye tace

"Daddy ka hana auren da zaayiwa Jan bataso Ina son ka aureta ita kadai karka kara auren kowa bayan ita kadai,
Ita kadai nakeso as mum and ita kadai nakeson ta zama maman kanne......


Sarkewa Say yayi da white rice da egg sauce din dayake ci yafara tari da karfi.

Mama ma sauran kadan din ta sarke Fiddausi data rude itama tana kawowa Falaq din yankakken pineapple ajiyewa tayi da sauri tana bawa mama ruwa hannuwanta na rawa kowa ya kasa dagowa ya kalli reaction dinsa gurin yayi tsit.
#MAMUH



ZAFAFA BIYAR

KALBIM 500
mamuhgee

A DUNIYATA 500
Huguma

AJIYA A DUHU 500
Billyn Abdul

KIRJIN ME HANKALI 500
Miss xoxo

Pay at
0022419171 AccessBank
Maryam sani gummi

Shedan biya
09033181070

Or mtn vtu at
09032345899*_KALBIM_*
_Mamuhgee_
53
*ZUZEAM VENTURES*
Best APHRODISIAC (kayan mata)
08144015291
Aslm barkanmu da wannan lokaci
Ina Mai farin cikin sanar daku cewa Zuzeam ventures takawo maku ingantattun magunguna masu inganci cikin Aminci Muna da kaya kamar haka
Mallaka Maganin sanyi
Maganin cire tumbiMaganin farin jini
Maganin matsiMaganin mata
Maganin sa ni’ima da dandano
Dulka Amare Set na gyran jiki
Set na amarya
Tabaje tsumin Gomba
Xuma kiba ta hips and Brest
Magungunan gyran Brest
Magungunan Karin hips
Maganin sliming
Muna da kaya masu inganci cikin sauki da rahusa
Ina wadda keneman mallaka sahihiya quaranty wlh hajiya kixo ga zuzeam ventures xakiji ddin mallaka duk fadin ran ogah duk fadansa wlh sai yyi sanyi 08144015291
Idan maganin mata kikeso akwai
Idan gyran jiki kikeso gyran fata gyran Brest magungunan sa kiba da hips
DOMIN samunta Kai tsaye kira wannan no 08144015291 DOMIN mgn da ita whatapp 08144015291muna tura kayanmu ko ina cikin iKon allah πŸ₯°πŸ‘ŒπŸ»
Bononza Bononza Tsimin mangoro 1kπŸ₯­ Tsimin dabino 1k Gumba ukku balai 700 Gumba aya da nonon rakumi 700 Garin kafi ciccibi 500
Garin bata gaban kishiya 500
Matsin mallaka tada zaune tsaye 2500
Turaren mallaka ba aba mai kishiya 2500 Total kayan 9500
Za a bakisu akan 4200
Kuma mutun goman farko nadakyautar Abun 2k
πŸ—£οΈπŸ—£οΈπŸ—£οΈπŸ—£οΈπŸ—£οΈπŸ—£οΈ ASSALAMU ALAIKUM ALHAMDULILLAH YAN UWA NEW PROMO YA KAMMALAπŸ’ƒπŸ½πŸ’ƒπŸ½πŸ’ƒπŸ½πŸ˜πŸ˜πŸ˜ da 6k dinki ki kwashi kayan 12k hajiyata πŸ’ƒπŸ½πŸ’ƒπŸ½πŸ’ƒπŸ½πŸ˜ƒπŸ™ƒKazar gadali ta mallara Rabi 3500 Tsimin gam gam 1500 Ruwan kara zunzurutun dadΔ±πŸ˜‹800 Garin 7in1 1k Gumba 3 balai 500 Gumba kwakwa da dabino 500 Na Infection 1k Garin zunzurutun dadi 1200 Matsin ba a fira d wando 500 Matsin infection mai matse mace gam 500 12k All at 6k https://wa.link/l1gcz8 kedai dannan link dinnan don samun naki ki maza kiyi bucking koda kudinki saida Rabonki




************
Zubawa Daddyn nata idanuwanta duka falaq tai tana kallansa cikeda nutsuwa da tsananin son amincewansa duk da tasan bazai taba iya qin mata duk abinda ta furta tana so ba.

Cikeda wani 'daci me tsananin gaske ya hadiye abincin dayake bakinsa batareda ya kalli kowa dayake gurinba sbd yanayin bacin rai mai tsananin daya shiga amma ya hanasa bayyanuwa dan haka baice komaiba kamarma baiji abinda ta furta dinba.

Mama ce ta fara dagowa ta kallesa tana karantar yanayinsa sedai batace komaiba sbd tasan sarai yaji sedai zancen garesa kaman abune da bazai yiyu ba sbd ba auren yakeso ba baya gabansa.

Sayd ma dagowa yayi a hankali ya kallesa yana karantar yanayinsa dayafi kowa iya sanin kowane yanayinsa meyake nufi,

Zallan asalin bacin rai da zafi me tsanani ne yake hangowa a yanayinsa wanda ayau da ba Falaq ce ta furta zancenba tabbas da zaaga fushi da bacin ransa amma kwata kwata ya nade komai yabarwa zuciyarsa.

Hawayen da Falaq din ke riqewa tinda Anny ta fada mata Jan son daddynta takeyi ta sake sbd ta wani bangaren da gaske kishin daddynta ya kawo wata a rayuwarsu take sosai hakama har ranta kishin Daddynta ya haifi wasu yayan dazai raba musu tsananin kaunar dayake mata take amma kuma ta wani bangaren yanda takejin Jannah a ranta bazata iya barin ta auri waniba bayan daddynta takeso dan haka duk kanta baya komai daidai kawai Daddyn ya auri jannah din.

Gangarowa hawayenta sukai wanda na daddynta zai hada kaunarta da wani ne sai kuma kaunar datake wa jan sune suke fada a zuciyarta.

Kuka kawai ta fasa wanda ya sakasa ajiye spoon din hannunsa batareda ta juyo ya kalletaba sbd nauyin da kirjinsa ya qara akan maganarta da kukanta dayake shiga kunnensa.

Yana ajiye spoon dinsa Sayd ma duk suka ajiye nasu sbd yanayin ya sake daukan zafi.

Kuka takeyi sosai mara sauti sosai wanda ciwo ne takeji a ranta amma amincewansa kila ta rage mata ciwon datakejin.

Hannu ya miqa ya zari tissue ya goge bakinsa tareda miqewa yabar gurin sbd zuciyarsa zata iya riqe komai na duniya bazata iya riqe sauraron sautin kukantaba.

Miqewa Sayd yayi yabi bayansa yana zarar tissue shima ya goge baki.

Suna ficewa mama dawo da kallanta tayi kan falaq din dake kuka sosai wanda kwata kwata rayuwartama batasan kukan damuwaba indai ba kafin ta girmaba datake kukan daddynta idan yayi tafiya.

Fiddausi ce ta shigo tana rarrashinta tareda lallabata taci abinci amma taqi ci sam.

Mama ma lallabata tayi sosai akan taci din ai zai aura jannah din insha Allah dan itama tanason jannah sosai a matsayin sirikarta.

Miqewa tayi tabar dining din tana kuka sosai tana cewa gurin Jannah zata.

Mama na jin hakan ta kalli Fiddausi dake kokarin bin bayanta tace

"Shirya kuje tinda tace zata gurin jannah din kila ta samu acan ta rarrasheta taci abinci,
Ku tabbata taci kada abarta da yinwa"

Gyada kai Fiddausi tayi tana bin bayan falaq din da sauri tana ambatar sunanta cikeda tsananin kulawa da kauna.

Fitowa tayi bayan ta sako mini hijab akan riga da skirt din tsadaddiyar atampar datake jikinta.

Fiddausi daman doguwar riga ce a jikinta ta abaya me kyau da hula dan haka dakinta ta nufa da sauri ta dauko veil din rigar ta fito tabi bayanta.

Sayd dayake tareda AZIZ a palonsa ya kasa cewa komai kiran latif ne ya shigo wayarsa yana dauka latif din yace

"Ga Ms Falaq Aziz nan tace zaa kaita zaadens,a tafi din? Da izinin Sir LIMBA??

Kallan AZIZ din sayd yayi yana bude baki a tausashe da girmamawa zai sanar masa AZIZ din dayaji abinda aka fada dakatar da sayd din yayi da alamar a kaita sbd tashin hankali zataita yi idan aka hanata taxo ta samu wani ciwon.

Mayar da wayar kunnensa sayd yayi yacewa latif

"A kaita amma kada takai dare a dawo dasu"

"Ok insha Allah"

Shiga motar yayi ya tada aka bude musu gate suka fice daga gidan zuwa zaadens.

Koda suka isa a zadeens komai ya fara daukan zafi sbd a daidai wannna lokacin Dad ya kira jannah palonsa daga shi sai ita cikeda kulawa ya zaunar da ita kusa dashi ya dafa hannunta cikin kulawa yana kallan yanayinta na sanyi da rasa walwala da duk tayi.

Karyewa zuciyarsa tayi yana jin jarabawansa shi kam akan 'yarsa ce,
Allah ya riga ya jarabcesa da mata kaunar datafi komai,
Akan farin cikinta da bata kulawa da inganta rayuwanta babu abinda bazai iyaba,
Itace babban weakness na rayuwarsa data ahalinsa gaba daya,
Ko mahaifiyar data haifeta idan zama da itane rashin walwalan yarsa tabbas zai iya sallamarta batareda second tinaniba bare aura mata wanda zuciyarta bashi takewa son aure b da qarasa rayuwarta sedai kuma bayajin zai iya barinta aure a wani gurin me nisa ko a cikin familyn da basu dace da rayuwartaba sbd itace hasken idaniyar ahalinta dan haka duk inda zataje aure sai inda zaa tattalata kaman yanda ake tattalinta a gidansu ga kuma yanayi na zuciyarta dayake jin tsoron aurenta wani gurin a sakata bacin ran da zata iya samun matsala dan haka a wani bangaren kwata kwata baya kaunar ta auri wani wanda ba Ammar dinba sbd zasu cigaba da zama a cikinsu ne.


Dago idanuwanta tai itama ta kalli dad din wanda yake tinani kafin ya bude baki a natse cikin kulawa yace


"Jan Zad karki boyewa Dad dinki komai,
Banda kowane irin kwanciyar hankalin dayakai na ganinki a cikin farin ciki da walwalwa tareda samun kwnaciyar hankali,
Karki manta you are my one and only princess,
My beautiful and brave girl,
Remember you don't hide anything from your dad tin kina qarama right??

Gyada kai tayi jikinta na tsananin sanyi
Yace

Leave a Review

You cannot submit review untill you Register or login