Showing 135001 words to 138000 words out of 176046 words

Chapter 46 - Sakayya 1 Hausa Novel Complete

ya yi ƙasa, sannan haƙoransa nata sheƙi.
Innayi ce ta fito daga sashen ta tare da kallon M Jameel kana tace.
“A'a Jamilu yau mai ya maka daɗi haka?”.
Cikin dariya sosai ya kalli Moddibo kana ya nuna masa saitin Dick ɗin sa da ido.
Da sauri Moddibo ya sunkuyar da kansa tare da kallon inda M Jameel ya nuna da sauri ya lumshe Idanunsa ganin yanda Dick ɗinsa ke miƙe tun ranan da abin ya faru tsakanin sa da Khausar har yau Dick ɗin sa bai sake kwanciya ba koda na second ɗaya sam yaƙi kwanciya ya koma Normal yanda yake cikin dabara ya sanya ƙafarsa ɗaya agaba ɗaya abaya ya matse cinyarsa kana ya cije lips ɗin sa.

Wani sabon dariya M Jameel ya fashe dashi tare da riƙe cikinsa kana ya kalli Innayi tare da cewa.
“Wayyo Allah cikina hahahaha khhykhy Innayi wai dan nace masa na zaɓa masa mata shine yake cewa, nine Babansa kuma na faɗa masa akan na faɗa miki cewa wallahi Aure yakeso ya girma yanzu shine yake wata magana Innayi ki faɗa masa bana zaɓa masa mata ba?”.

Murmushi Innayi tayi kana tace.
“Sosai ma”.
Moddibo kuwa sajensa ya shafa tare da kallon su kana yace.
“Iyeee kune ma masu tsara min rayuwata toni nace muku ina bukatar aure ne?”.
Still cikin ƙyelƙyala dariya sosai M Jameel yace.
“Ai bai sai kafaɗa da bakin ka ba A.J dama ai body language ɗabi'ar kace to ganganar jikinka ta faɗa min kana son Aure”.
Moddibo kuwa cikin sauri ya juya tare da nufar mota jin M Jameel na Shirin tona masa asiri batare daya juya ba yace.
Toh kazo mu tafi Innayi bari muje gidan Ummi”.
Kai Innayi ta gyaɗa da murmushi afuskarta tace.
“Toh Allah ya tsare”.
Bayansa M Jameel yabi tare da buɗe motar yashiga har suka isa gidan da zaran M Jameel ya Kalli Moddibo zaiyi dariya shi kuwa Moddibo sai ya sakar masa da murmushi.
Suna isa Moddibo yayi Parking suka fita akan baranda suka hango Ummi hannunta riƙe da kayan shanya da alama akan igiya ta ɗebosu, ƙara sawa Moddibo yayi kana yace.
“Ummi kawo in karɓa miki”.
Miƙa masa yayi.
Cike da so M Jameel yace.
“Umminaaa”.
Kallonsa Ummi tayi tare da ƙara sa shiga falon ya suka biyo bayan ta atare.

Akan capet Ummi ta zauna tare da jingina bayanta da jikin kushin kana ta miƙe ƙafafunta ahankali Moddibo ya zauna daga gefenta tare da ajiye kayan wankin ganin kayanta ne yasa ya fara ninkewa.
M Jameel kuwa ahankali ya kwanta tare da ɗaura kansa akan cinyar Ummi kana ya ɗaura ƙafa ɗaya kan ɗaya kana ya lumshe Idanunsa tare da cewa.
“Ummina kenan”.

Ahankali Ummi ta juya ta kalli Moddibo kana ta mayar da kallonta kan M Jameel sai kuma ta ɗaga kanta ta kalli haɗeɗɗen agogon dake manne abango kana ta sauƙe Idanunta ƙasa tare da cewa.
“Ayana yin garin nan da yake ga alamun yau akwai hadari sannan baku zo da wuri ba dubi time fa har kusan 8:30 kodai zamu kwana ne?”.

Murmushi M Jameel Yayi tare da ɗago kai ya kalleta kana ya langwaɓar da kai tare da cewa.
“Ummi dana fi kowa farin ciki ace yau gani gaki muna kwana gida ɗaya”.
Juyawa yayi ya kalli Moddibo kana yace.
“Shiyasa ma nake faɗawa A.J nifa Aure zanyi”.

Cikin sauri Ummi ta juya ta kallesa kana cike da Mamaki wannan shine karo na biyu da yake faɗa mata Kalmar yana son Aure Girgiza kai tayi kana tace,
“Jamiluuuu”,Ta faɗa kai tsaye ta rasa Meyesa acikin kwanakin take kiran sunan sa kai tsaye.

Dariya M Jameel ya fashe dashi sosai yake ƙyalƙyala dariya harda kaɗa ƙafa.
Asma'u da Bashir kuwa jiyo sautin dariyar sa yasa suka fito daga Bedroom tare da zama daga gefensu cike da girmamawa suka gaishesu atare.
Ahankali ya kalle tare da sakar musu da murmushi kana yace.
“Ƴan ƙanne na”.
Sai kuma ya juya ya kalli Ummi dake murmushi kana yace.
“Wallahi Ummi dagaske aure nake so”.

Wara Ido Asma'u tayi cike da farin ciki ta kalli M Jameel kana tace.
“Kai Alhamdulillah gaskiya munji daɗi”.
Murmushi M Jameel yayi kana yace.
“Aikam dai Asma'u munji daɗin mu zan ginawa Ummina da Malam side ɗin su na musamman in saka su acikin”.
Sai kuma ya numfasa tare da lumshe idanunsa kana yace.
“Sannan ingina miki ɗakin ki in zuba miki kayan masu kyau sannan Bashir ma ingina mishi side dinsa da ban da daddare kafin inyi bacci inzo inyi hira da Ummina inganta ta ganni kana kullum idan gari ya waye daga na dawo daga masallaci in biya inga Ummina ta ganni kana ta bani shayinta mai daɗi Insha”.

Cike da jin daɗi Asma'u ta kallesa kana tace.
“Allah yasa Yah Jameel”.
Lumshe Idanunsa yayi kana yace.
“Hmmmm!”.
Kansa Ummi tashafa cike da ƙaunarsa tace.
“Ameen”.
Moddibo kuwa ahankali ya zuba musu Idanu yana kallon su cike da burgewa.

Ummi kuwa ahankali take shafa kan M Jameel kana tace.
“Kai ko kunya baka ji ƙato da kai kazo ka kwanta min akan cinya na!?”.
Ta ƙarashe maganar tana shafa yalwataccen sumar kansa.

Murmushi yayi kana yace.
“Uhmmm Ummina idan ban ɗaura kaina akan kiba to akan wa zan ɗaura? Abinda ma ya kusa ƙare wa hmm”.
cikin sauri tace.
“Ya kusa ƙare wa kamar ya!?”.
Murmushi yayi kana yace.
“Idan nayi Aure mana ai shikenan na samu sabon cinya”.
Girgiza kai Moddibo yayi tare da kallon M Jameel kana yace.
“Mtssss J Allah ya shiryeka”.
Miƙewa M Jameel Yayi tare da kallon Ummi kana yace.
“Ummi nida A.J rana ɗaya za muyi Aure, nida Innayi mun zaɓa mishi mata, amma sai idan nazo ni kaɗai zan faɗa miki sai mugama magana tsakanina dake”.

Wara ido Ummi tayi tare da kallon Moddibo kana tace.
“Allah ko”.
Kai ya gyaɗa mata yana dariya ganin hararar da Moddibo ke wurga masa kana yace.
“Eh”.

Sha ɗaya saura suka yiwa Ummi Sallama kana suka tafi suna isa gida suka shiga falon M Jameel har ya juya da niyyar shiga ɗakinsa da yake kwana ya fasa yabi bayan Moddibo.
Ahankali Moddibo ya juya ya kallesa tare da cewa.
“Ya dai J?”.
Murmushi M Jameel Yayi kana yace.
“Yau tare zamu kwana”.
Kai Moddibo ya gyaɗa kana ya wuce ciki.
Tunda Moddibo ya fito daga toilet ya zauna agefen gado tare da dafe kansa da hannu biyu har yanzu bai janye yayinda Jameel kuwa ke ciki.
Ahankali M Jameel ya fito daga toilet ɗin.
Yana mai tsane suman kanshi da mini towel Idanunsa suka sauƙa akan Moddibo daya dafe kansa da hannu biyu.
Cike da kulawa yace.
“A.J ya dai?”.
Ahankali Moddibo ya ɗago kansa.
M Jameel kuwa kallon yanda Idanunsa suka kaɗa suka jawur yayi kana lips ɗin sa na rawa yayin da jikinsa ke ɓari kamar mai jin sanyi.
Cikin sauri M Jameel ya matsa kusa dashi kana yace.
“A.J ya dai?”.
Cikin yanayin damuwa da raunin murya Moddibo ya kallesa kana ya miƙe tare da yin wani irin fitinenne miƙa Atake A ɗin sa ya Miƙe tsaye baki ɗaya jikinsa rawa yake idanunsa sun kaɗa sunyi jawur tuni lips ɗin sa ke rawa tamkar mai jin zazzaɓi.
Wani irin tausayinsa ne ya kama M Jameel Cike da tausayawa yace.
“A.J ya dai?”.
Cikin yanayin tashin hankali Moddibo ya Girgiza masa kai kana cikin raunin murya yace.
“J ga halin danake c....!



*Littafin SAKAYYAH dai na kuɗine 1k ne kacal ki biya ki karanta cikin aminci 0661110170 GTBank AISHA ALIYU GARKUWA.*



*By*
*GARKUWAN MARUBUTA*
[30/07, 1:40 PM] Halimatu A/rahman Sadeeya: *Al'bishirunku Ma'aurata, GA GARKUWAR KU nan tafe muku da tsarabobi na musamman gareku ma'aurata daga cibiyar mgnin mata mai taken GARKUWAR MA'AURATA*

NI DAI AYSHA ALIYU GARKUWA.
Ina matukar mamakin wani irin lokaci da ya riske mu mai wahalallan fassara. Kullum dai magana daya ce, akan ma’aurata, fada, rashin jituwa, mutuwar aure, akan kuskure kalilan, rashin kula, rashin yi wa juna uziri. Toh wai duk me ya janyo hakan? Na zurfafa a tsananin tunani hakan ya tilasta min bincike mai tarin yawa wanda ya kai ni ga gano inda matsalar take? Shin yar’uwa ke macece amma kin san wacece mace ku? Kin san me ake kira mace kuwa? Mace ita ce matar da take zama iyali a wajan namiji ta zame masa bango, sanyin idaniyarsa, ta zame masa gata da farin cikin rayuwarsa ta zame masa ruwa abar kore ƙishinsa ta zame masa mayafi mai karesa daga gigitar kadaice, ta kuma dorar da mijinta kan turbar gaskiya, ta kashe masa jiki da salonta ta rikita shi da baiwa da ni’imar da Allah ya bata idan har ta san hanyar mayar da kanta sabuwa dal awajanta, wato kullun takasance masa tamkar amarya har ya kasa tantance daren amarcinsu da sauran dararen rakun rayuwar su.

Wannan ita ce mace. Ina da wata saukakkar hanyar da zaki zama abar so da kulawa da soyayya a wajan mijinki ta hanya mafi sauki, 09097853276 hanyar ita ce ki gwada amfani da kayana na gyara ki gani, ina mai tabbatar miki da in sha Allahu sai kin dara da murna sai kuma kin gode min. Kayana kaya ne da aka yi shi da zallan itacanmu na gado marasa illa a cikin jikin dan adam musamman mace, kaya ne da suke taimakawa (sex hormones 😍) dinki.
Misali kina kallon India😘, hollywood, Asian film🥰 kina ganin yanda mazansu ke nunawa matansu tsananin soyayya kamar su ba su kyautar ransu!?
Saboda me hakan? Saboda suna sadaukar da lokacinsu wajan gyara jikinsu da kayan da ke tsattsafo da ni’ima cike da tsukewa, kayan nan kuma ana yinsu ne zallar magungunan gargajiya wanda ba su da illa domin haɗine na ingantattun itatuwa da yayansu.
Ina baiwar Allahn da miji ke daure mata fuska babu hirar arziki?
Zo ki ji yar’uwa zan baki gumbata da zallar gari wanda aka yi su da nagartattun itacen da ke da matukar amfani a jikin mace. Gubar ciko, gumbar tsalle dole, gubar da ba'a baiwa mai kishiya, garin maɗi, garin mallaka, tsumin goron tula, tsumin tsartai, tsumin maratsi, pala-pala butar sirri, kwanon k’asaitacciyar mace, furar mata madararta gareki Hajia takenta sha yanzu mgni yanzu,
Ina mata masu fama da sanyi? Sanyin mara ki zo na hadaki da magani na na sanyi wanda yake wanke mara ya fitar da duk wata cuta da ke samun mazauni a wajan.
Ina da ciccibi mai kyau. Ina da hadin amare mai kyau wanda zai gyara yarinya ya kankaro mata kimarta akwai hadin mai jego wanda muke yinsa na asali inada kekkyawan Hadi maida tsohuwa yarinya.


Akwai daya bangaren wato *KAMSHI*
Kimarki gyaranki da kamshinki. Matan da suka gane suka san yanda za su kankaro da mutunci su ne masu amfani da kayan gyara da kuma sanyaya jikinsu da kamshi, ina da turaren wanka da na bandaki na daki na jiki da na kaya dana tsuguno kamshin turarena na dabam ne mai sanyaya zuciyar wanda ya shaka ina da kayan kamshi na amarya da na maijego da na uwargida da dukkan macen da take kokarin mayar da kanta mai daraja a idon kowa ta zamo sarauni a idon mijinta, akwai shu'umar humra, sayan na gari maida kuɗi gida, banda karanta yayin gyara Hajia.

Zaku iya samun kayyakina a duk garin da kike, zakiyi min mgn ta whatsApp number na 09097853276 domin yin zaɓinki, ko karin bayani, zaki tura kuɗin ta account na 0005388578 Jaiz bank AISHA GARKUWA ALIYU in mun gama mgna zan sa miki kaya a mota yazo duk garin da kike, in baki shirya saya yanzuba Please kada mu wahal da juna ki bari sai kin shirya kafin kiyi min mgn.

🤝🏻🥰😘 Daga taku AYSHA ALIYU GARKUWA
*(GARKUWAR MA'AURATA)*

Isrehjɗɗ. Acan Falon Moddibo kuwa zaune yake akan 2sitter hannunsa riƙe da Kofin Tea yana sha time to time zai ɗaga kansa tare da kallon agogon dake manne abango ahankali ya gyara zamansa tare da kurɓan tea dake tiriri ya lumshe idanunsa tare da buɗe su akan agogon cinyarsa ya matse da ƙarfi har saida yaji jikinsa na rawa, ƙara matse jikinsa yayi sabida yadda yake jin M ɗinsa na miƙewa yana harbawa cike da zalama, ɗan gajeren tsakiya yaja, cikin sanyin murya a fili yace.
“J har yanzu baka dawo ba”.
Yayi mgnar kamar Jameel ɗin na gabansa.
Sai kuma ahankali yasa hannunsa tare da laluɓar wayarsa a aljihun sa na hagu da dama jin babu yasa yaja siririn tsaki tare da miƙewa cikin wani irin masifeffen kasala da sanyin jiki mai kashe ilahirin gaɓɓai ya nufi bedroom ɗinsa a kuma lokaci ɗaya zuciyarsa ta buga tare da tsinkewa da masifaffen ƙarfi, da ƙyar ya iya ɗaga ƙafarsa na dama kana ya taka ya shiga Bedroom tare da furta.
“Hasbunallahu wani'imal wakin”.
Jin yanda zuciyarsa ke cigaba da bugawa cikin yanayin tsinkewar zuciya da sanyin jiki ya ɗauki ƙaramar wayar tasa, kana ya dawo falon ya zauna tare da shiga Call log zai kira M Jameel sai kuma kiran Malam Arɗo yashigo wayar sa.
Zubawa screen ɗin wayar ido yayi tare da jan siririn tsaki kamar ba zai ɗaga ba sai wata zuciyar tace ka ɗaga mana kasan menene Uzirinsa ajiyar zuciya ya sauƙe tare da picking.

Acan ɓangaren Ummi kuwa zaune take a falonta kan kujera 3sitter tayi ta tagumi da duka hannunta biyu, kana ta tsirawa waje ɗaya Idanu yayin da ƙirjinta ke bugawa da masifar ƙarfi zuciyarta na tsinkewa yana bada sautin dif-dif-dif lokaci ɗaya taji wata muguwar kasala na rufe mata jiki haka nan take jin zuciyarta na tsinkewa.
Jiki a mace Asma'u ta fito daga kichen hannunta riƙe da Plate ƙara sawa falon tayi Idanunta akan Ummi data zabga tagumi ta zauna akan 1sitter tare da cewa.
“Ummi har yanzu baki kwanta ba?”.
Ajiyar zuciya Ummi ta sauƙe tare da fesar da numfashi kana ta gyaɗa mata kai tare da cewa.
“Eh Asma'u ban kwanta ba”.
Cike da kulawa Asma'u ta ɗaga kanta tare da kalli agogo, tare da cewa.
“Ummi kalli fa har sha ɗaya ta wuce me kikeyi afalo ke kaɗai shiru ga Abban mu yashiga tun ɗazu”.
Lumshe Idanu Ummi tayi still zuciyarta na tsinkewa kana tace.
“Babu”.
Numfashi Asma'u ta fesar tare da ajiye cokalin dake hannunta tace.
“Toh Ummi ko dai baki da lafiya ne?”.
Kallonta Ummi tayi tare da girgiza kai.
“Lafiyata ƙalau Asma'u”.

“Ayyah Ummi am to mai yasa baki kwanta ba kin zauna shiru ke kaɗai dubi yanda kika yi tagumi da hannu duka bibbiyu”.
Cewar Asma'u.

“Ban sani ba Asma'u ba wai bani da lafiya ba amma ina jin jikina wani iri bai min daɗi ba ina jin zuciyata na tsinkewa sannan ga wata kasala data rufe ni”.
Ido Asma'u ta zuba mata kamar mai son gane wani abu sai kuma tace.
“Toh Ummi ki riƙa maimaita Hasbunallahu wani'imal wakin mana kuma may be rashin bacci ne kinga jiya kwana mukayi muna hira ba kisamu kinyi wadataccen bacci ba, sannan yau da safe ma baki samu kinyi wani ishesshen bacci ba”.
Gyara riƙon da taiwa plate ɗin tayi kana taci gaba da cewa.
“Har yanzu ma baki samu kinyi Ummi, kiyi ƙoƙari kije ki kwanta Insha Allah zakiji dama dama”.
Kai Ummi ta jinjina tare da cewa.
“Toh ki maida Plate ɗin kichen idan kin gama sannan ki rufe ƙofar kichen ɗin kana kizo ki rufe mana ƙofan falon”.
Kai Asma'u ta gyaɗa tare da cewa.
“Toh”.
Ta mike tare da ajiye Plate din ta kife Sauran abincin sannan ta rufe ƙofar tare da murza mukulli ta dawo.
Still zaune ta samu Ummi tayi tagumi.
Cike da kulawa tace.
“Ummi kije ki kwanta dan Allah kiyi baccin”.
Ahankali Ummi ta ɗago ta kalleta tare da sauƙe ajiyar zuciya kana tace.
“Toh kije Insha Allah yanzu zan kwanta”.
Kai Asma'u ta gyaɗa kana ta wuce Bedroom ɗin ta Ummi kuwa kasa tashi tayi ahankali ta lumshe Idanunta tare da komawa ta kwanta akan kujeran still zuciyarta na cigaba da tsinkewa tana mai maimaita kalmar Hasbunallahu wani'imal wakin aƙasan ranta.

Acan ɓangaren Moddibo kuwa yana Picking call ɗin yakai kunnensa tare da cewa.
“Assalamu Alaikum”. cikin sanyin murya M Arɗo ya gyara zaman wayar akunnensa tare da cewa.
“Wai yanzu yaran nan tsakanin ku da Allah kun bar batun karantarwa Amakarantar nan kenan?”.
Anutse Moddibo ya lumshe Idanunsa kana ya buɗe su cikin yanayin kasala da tsinkewar zuciyar da yake ji ya gyara zamansa tare da cije lips ɗinsa na ƙasa yace.
“Toh ka asamsa Sallamar da nayi maka mana Before ka fara ƙorafi da zakayi”.
Girgiza kai Malam Arɗo yayi tare da cewa.
“Toh Wa'ailaikum salam kune ai baki ɗaya kuke son caza min kai, baki ɗaya satin nan yashiga har ya fita amma baku zoba toh gashi yau jumma'a gobe Asabar za akoma shiyasa nace bari na kira ku kada ace baku zoba”.
Iska mai zafi Moddibo ya fesar daga bakinsa tare da shafa sajensa kana ya lumshe idanunsa tare da cewa.
“Gaskiya baza mu zoba”.
Asanyaye Malam Arɗo yace.
“Toh meyesa”.
Muskutawa Moddibo yayi tare da gyara zaman wayar akunnensa kana yace.
“Ai mun riga da mun gama yi maka magana kayi haƙuri kawai ”.

“Amma kunsan ina son koyar wanku Amakarantar nan ina jin dadin zama daku sannan ɗaliban ma suna jin daɗin koyarwanku, makaranta na ya cigaba adalilin kune kada kuyi min haka”.

“Malam kayi haƙuri da akwai Uzurin da yake gaban mu, wanda yafi wannan na tabbata badan wannan Uzurin ba babu dalilin da zaisa mubar koyar wa Amakarantar”.
Cikin sanyi murya Malam Arɗo ya sauƙe Ajiyar zuciya kana yace.
“Toh shikenan tunda abin ya zama haka dole in sawa zuciyata haƙuri amma kusa marmin wasu Malamai masu Hazaƙa, duk da nasan da wuya asamu kamar ku tabbas nasan nayi rashin zaƙaƙuran Malamai kamar ku”.
Kai Moddibo ya gyaɗa kana cikin sanyin murya yace.
“Toh ba matsala zamu yi kokarin hakan”.
Cikin sanyi Malam Arɗo yace.
“Toh Nagode saida safe”.
kana ya katse wayar.
Moddibo kuwa cikin sauri zuciyarsa ya cigaba da bugawa yana bada sautin dif-dab-dif-daf ahankali ya ɗago wayar da niyyar kiran M Jameel cikin wani Irin yanayi ya dafe saitin ƙahon zuciyarsa jin yanda yake bugawa da azabebben ƙarfi yana cigaba da bada sautin dif-dif-dif rintse idanunsa yayi still hannunsa na dafe da saitin ƙahon zuciyarsa.

Acan ɓangaren Gimbiya Bunayya kuwa har Misalin ƙarfe sha biyu da minti biyu na dare Uncle Naseer da Amina na zaune akan 2sitter suna hira.
Yayin da ita kuma ke kwance a Bedroom ɗin ta kunneta maƙale da waya tana Magana da Hajiya Lami.
Murmushi Hajiya Bunayya tayi tare da cewa.
“Hajiya Lami ni dai yanzu Alhamdulillah buƙata ta biya hankalina ya kwanta, yanzu batun soyayyar Amina da Naseer ya kankama yayi zurfi”.
Atake fara'ar dake fuskanta ya gushe ta mike ta zauna tare da cewa.
“Yanzu kuma hankalina ya koma kan ƴaƴan wannan shegiyar matar mai kama

Leave a Review

You cannot submit review untill you Register or login