Showing 120001 words to 123000 words out of 176046 words
samu akan gado madadin ragon nan".
A hankali ya numfashi kana ya cigaba da cewa.
“Kinga zanyi Sex ɗina da ita baza ta hanani ba kana nasan.
Ni zan aureta shiyasa ban damu ba jini kuma ba wani abu zai mata ba kawai dai in Anyi amfani da jinin zanyi arziƙi ne, zan shiga cikin manyan Yara na wannan ƙasar sai dai kiji ƙanin ki ya zama yaro da kuɗi abokin manya, kije Makka kije Madina inkai ki Dubai in kaiki India kije duk ƙasar da kike so afaɗin duniya”.
Cike da takaici Aunty Hindu tayi Ƙwaffa tare da cewa.
“Shegiyar yarinya ta ɓata mana aiki, ai wannan yarinyar da kake gani dama ba a abin arziƙi da ita, kai dai ka dage kana sonta ne amma da wata yarinya ka samu wawuya sai ta saka maka amma wannan da shegen wayo kamar dila, kaga duk yanda akayi jinin ragon ta saka ajiki tunda dai kaga rago ne yazo maka kan gado”.
Jinjina kai yayi tare da cewa.
“Wallahi kuwa”.
Dafa kafaɗar sa tayi tare da cewa.
“Kada ka damu zan nema maka yanda zakayi kayi aikin nan”.
Kai ya gyaɗa kana yace.
“Toh shikenan Aunty Hindu.
Amma fa muyi taka tsantsan tunda mukayi na farkon nan ya wargaje ina tsoro ko kuma kawai ma zanje in samu Bokan nawa ya canza min sabon salon aiki”.
Kallon sa tayi tare da cewa.
“Amma kana ganin hakan zai yi?”.
Kai ya jinjina mata kana yace.
“Sosai ma dama ya bani zabi biyu ne akwai wanda za'ayi amfani da jini, sannan idan inaso akwai wanda za'ayi amfani da Sparm ɗina amma matsalar nan duk yaran garin basu waye bane dake ba wani babban gari bane ba zaiyi kaje ka hakewa yarinya ba kuma ma anfiso na matata toh akwai kuma na maciji sai dai shi sai Bayan anyi aure ne, kuma yafi muni shiyasa bana sonshi amman gsky zaifi bada manyan kuɗaɗe”.
Cije lips ɗinsa yayu tare da cewa.
“Da zan samu nayi Sex ai zan iya saka Sparm ɗina ayi aiki da shi dan boka yace anfi son sama amma nace ayimin dana Period ɗin saboda zanci riba bibbiyu kinga zan samu in kashe ƙishin dake damuna, zan samu inyi da Khausar tunda Ni zan aureta, sannan kuma mahaɗin arziƙi na zaiyi”.
Ajiyar zuciya Hindu ta sauƙe kana tace.
“Shikenan kaci gaba da gwadata idan ta yarda da lallami in kukayi sex din ai shikenan”.
Jinjina kai yayi tare da cewa.
“Toh zan gwada hakan”.
Atake awajen ya ɗauki ragon yakai kichen sannan ya daddatsa yasa abako kana ya miƙawa Aunty
Hindu ya ce.
“Ki tafi dashi”.
Dariya tayi tare da cewa.
“Wato dai munci banza”.
Murmushi yayi kana yace.
“Eh sosai ma munci banza, to mun isa mu fita da ragon munce mun sameshi adakina ne, aikinga asirinmu zai tonu".
Jinjina kai Hindu tayi kana tace.
“Hakane”.
Kai tsaye gidanta ta nufa da ragon zata gyara musu kamar yanda yace.
Wayewar garin Laraba baki ɗaya Jama'ar
Garin Gembu sun tashi da lumshi tun ranan da akayi ruwa tamkar da bakin ƙwarya da kuma rugugi ba asake yin ruwa ba kusan Makonni biyu kenan garin ya zamana har sun fara ɓuƙatar ruwa duk da irin sanyin da ake musu amma garin ya fara ɗumi ga hadari daya haɗu baƙi asama sai dai babu ruwa sai Sanyayyar Iska mai sanyi da ratsa jiki da ake surarawa.
Acan ɓangaren Khausar kuwa cikin shiri ta fito daga Bedroom ɗin ta cikin riga da wando na Pakistan daga saman rigar atsuke take yayin da daga ƙasanta kuwa abuɗe take wando kuwa Pencil ne sosai kayan suka amsheta sai ya fito tamkar Kajol yayin data ɗaura Maroon ɗin hijab har ƙasa jikinta na fitar Sanyayyar ƙamsin turaren Oud Ma'arup bakinta ɗauke da Sallama tashiga Bedroom ɗin Mommy.
Anutse Mommy ta ajiye Carbin dake hannunta kana tace.
“Har kin shirya?”.
Kai ta gyaɗa tare da cewa.
“Eh Mommy”.
Ajiye Carbin Mommy tayi tare da kallonta kana tace.
“Khausar ki kula koda Ummin Asma'u bana so ku faɗa wa abinda ya faru”.
Kai Khausar ta gyaɗa kana tace.
“Toh Mommy ni dai nasan da ƙyar idan Asma'u ta faɗa wa Ummin ta amma idan ma ta faɗa mata shikenan dan nasan Ummi koda ta faɗa mata babu matsala”.
Jinjina kai Mommy tayi tare da ciro 1k A pose ɗin ta tace.
“Ga Kudin transport”.
Amsa Khausar tayi tare da faɗin.
“Nagode”.
Kana ta fice.
Tana fita ta tari A dai-dai-ta Sahu ta shiga tafiyar minti ashirin da biyar ne ya kaisu gidansu Asma'u.
Anutse ta sauƙa tare da bashi kudin kana ta tura ƙaramin gate ɗin gidan tashiga tare da nufar falon bakinta ɗauke da sallama tashiga Ummi dake zaune a falo ta faɗaɗa Murmushin fuskarta tare da cewa.
“Khausar sannu da zuwa”.
Cike da ladabi Khausar ta tsugunna tare da cewa.
“Ina Yini Ummi?”.
Murmushi Ummi tayi tare da faɗin.
“Lafiya lau Khausar yasu Hajiya Aysha dasu Haiydar?”.
Khausar ta amsa da.
“Lafiya ƙalau suna gaisheki”.
Jin muryan Khausar yasa Asma'u dake Bedroom din Ummi tana gyara fitowa da murmushi afuskarta tace.
“Fattanah”.
Miƙewa Khausar tayi tare da wurga mata Harara kana tace.
“Ai wannan sunan na barwa wanda ya liƙa min shi amakaranta sai dai kuma ya sawa wata amma ba dai niba abi wani sarkin”.
Dariya Asma'u tayi kana tace.
“Ai Suna linzami tunda wasu ma idan za'a kwana ana ce musu Khausar basu sani ba sai ance Fattanah kinga, kuwa Yaya Moddibo ya sanya miki suna ya biki ko ba ragon suna”.
Taɓe baki Khausar tayi kana suka shiga ɗakin Ummi atare suka gyara ko ina tare da jona bona suka sa turare.
Bayan sun gama gyara ko ina suka koma ɗakin Asma'u.
Ajiyar zuciya Khausar ta sauƙe cikin ƙasa da murya tace.
“Asmau'u kin faɗa wa Ummi Maganar?”.
Girgiza kai Asma'u tayi tare da cewa.
“Wallahi ban faɗa mata ba Khausar ai Mommy ta gargaɗe mu”.
Jinjina kai Khausar tayi tare da kallon Asma'u kana tace.
“Asmeey kin kuwa san har yau Naseer bai sake zuwa wajena ba sannan bai sake yi min magana ba.
Kuma wayar daya bani akwai sim card da komai da komai amma har yanzu bai sake kira na ba”.
Girgiza kai Asma'u tayi tare da faɗin.
“In dai bai miki maganar ba kada kiyi masa. waya kuma kima ajiyeta kawai dan kuɗin san nan bama asan na menene ba, kana bamusan me yake nufi dake ba”.
Tagumi Khausar tayi har yanzu abin na mugun bata mamaki koda wasa bata taɓa tsammanin Naseer zai mata haka ba.
Asma'uce ta riƙe Hannunta kana tace.
“Waya sani ma ko Lalata yayi niyyar yi dake yanda ragon nan ya ɓace wataƙil ke ki ɓace tema ma aɗakinsa za'a sameki yayi rapping ɗinki”.
Lumshe idanu Khausar tayi kana ta buɗe su akan Asma'u tare da sauƙe Ajiyar zuciya kana tace.
“Haka ma Mommy na tace kuma kinga ta karɓe wayar ma sannan ta tura asiya min waya acikin Taraba wayar da yafi wacce ya kawo min ma za'a siya Min”.
Muskutawa Asma'u tayi kana tace.
“Yama fi miki nima Ya Jameel yace zai siya min waya”.
Wara Ido Khausar tayi cike da farin ciki tace.
“Kice mun kusa muyi waya mu daina Aron na su Ummi”.
Jinjina kai Asma'u tayi kana tace.
“Ai dai Lallai kam munji daɗin mu”.
Acan ɓangaren Moddibo kuwa a hankali ya fito da motarsa daga gidan Malam Arɗo ya dai-dai-ta hanci motarsa akan titi cikin nutsuwa yake driven yayin da ƙira'ar ke tashi acikin suratul Muminin cikin, Sanyayyar sautin muryarsa yake bin ƙira'ar dai-dai ƙofar gidan su M Jameel yayi parking tare da ciro wayarsa yayi dearling number M Jameel Amma har ya katse ba ayi Picking ba sake kira yayi still ba amsa ajiye wayar yayi tare da buɗe Murfin motar kana ya fita mai gadi naganin sa yayi saurin miƙewa hannu Moddibo ya bashi suka gaisa ahankali Moddibo yace.
“J yana ciki ne”.
Cike da girmamawa mai gadin ya girgiza kai tare da cewa.
“A'a” godiya Moddibo ya masa kana ya shiga motarsa kai tsaye gidan Ummi ya nufa da tunanin ƙila Jameel na can bayan yayi Parking ya fito Anutse ya shiga Falon bakinsa ɗauke da Sallama.
“Ummi dake zaune tana Azkharul masa ta ɗago kai tare da faɗada fara'ar dake fuskarta kana tace.
“Babana sannu da zuwa”.
Cikin yanayin nutsuwarsa da kuma sanyinsa yace.
“Ummi ina yini”.
Ta amsa da.
Lafiya tare da tambayar Innayi
Kansa a ƙasa yace.
“Duk suna lafiya Ummi J fa?”.
Zama Ummi ta gyara tare da cewa.
“Tun shekaran jiya da kuka zo ai be sake zuwa ba amman dai nasan in sha Allah yau zaizo”.
Ajiyar zuciya Moddibo ya sauke kana yace.
“Ayyah ni kuma tun safe da muka rabu bamu haɗu bane shiyasa nazo nan, naje can gidan Abba ma baya nan nayi tsammanin ma yazo nan wataƙil ko suna tare da Innayi”.
Shiru Ummi tayi alamar tunani kana tace.
“Eh to wataƙil ma yana can”.
Jingina kai Moddibo yayi kana yace.
“Ni na kira ma baya ɗagawa”.
Hannu Ummi ta miƙa tare da ɗaukar wayarta kana tace.
“Bari na gwada”.
ta faɗa tare da dearling.
Cikin sa'a yana shiga M Jameel Yayi picking tare da Sallama.
Ajiyar zuciya Ummi ta sauƙe kana tace.
“Ina kake ne?”.
Anutse M Jameel yace.
“Ummi ina wajen Innayi ce muna hira”.
Kallon Moddibo tayi tare da faɗin.
“Aikuwa ga Moddibo yazo neman ka”.
Dariya M Jameel Yayi kana yace.
“Rabu dashi Ummi be nemeni agida ba ya tafi maƙota yana nema na”.
Kallon Moddibo dake sakin ajiyar zuciya Ummi tayi kana tayi murmushi tare da cewa.
“Ai dai kam”.
Moddibo kuwa kallon Ummi yayi bayan ta katse wayar yace.
“Toh Ummi bari na tafi tun da yana gida kam”.
Jinjina kai Ummi tayi kana tace.
“Toh ba matsala Moddibo Nagode bari na kawo maka abin taɓawa”,
Ta faɗa tare da miƙewa kichen tashiga tare da ɗauko masa Alkaki da dambun naman kaza ta ajiye masa acikin wasu roba masu kyau.
Amsa yayi da faɗin.
“Nagode Ummi”.
Sannan ya juya har ya isa ƙofan Falon Ummi tayi saurin cewa.
“Yawwa Babana tsaya dan Allah ka ajiye min yarinyar nan agida”.
Ta faɗa tare da juyawa ta nufi ɗakin Asma'u tare da cewa.
“Khausar ina yanzu zaki tafi ga Maghariba ta kawo kai?”
Daga ciki Khausar ta ɗan daga sautin muryanta tare da cewa.
“Eh Ummi yanzu zan tafi”.
Kai Ummi ta gyaɗa tare da juyawa kana tace.
“Toh ki fito Yayanki ya sauƙe ki tunda dai dole sai yabi ta titin unguwar ku”.
Murmushi Khausar tayi tana ƙoƙarin sanya hijabinta tace.
“Yaya Jameel ko?”.
Cikin sauri ta fito falon Cak ta tsaya ganin Moddibo nanda nan ta nemi fara'ar dake fuskanta ta ta rasa.
Hannunta Ummi ta riƙe kana tace.
“Yawwa Babana ka sauƙe min ita agida kasan ƴaƴa mata bama so suna kaiwa dare awaje”.
Shiru Moddibo yayi tun lokacin da Ummi ta ambaci sunan Khausar ya nemi nutsuwarsa ya rasa sam baya.
Son wata alaƙar da zai haɗa sa da yarinya.
Jin yayi shiru Ummi ta kallesa tare da cewa.
“Ya dai Babana ko dai da matsala ne?”.
Girgiza kai yayi kana cikin sanyin murya yace.
“A'a”.
Still tana riƙe da hannun Khausar tace.
“Toh dan Allah kayi haƙuri ka sauƙeta aƙofar gidansu Lamiɗo”.
Jinjina kai yayi tare da faɗin.
“Toh shikenan Ummi”.
Sannan ya fice.
Har jikin mota Ummi da Asma'u daketa murmushin mugunta suka raka Khausar.
Anutse Moddibo ya buɗe mazaunin Driver ya shiga Khausar kuwa cikin tsinkewar zuciya ta buɗe gaban motar ƙiran Rang Rover tashiga cikin sauri ta lumshe Idanunta jin wani ƙamshi mai daɗi daya ratsa hancinta ne yasata lumshe ido, ahankali ta tukure jikinta waje ɗaya.
Moddibo kuwa motar yaja.
Hannu Ummi ta ɗaga musu tare da cewa.
“Toh Allah ya kare Babana Nagode Allah Yamaka albarka”.
Asma'u kuwa murmushi kawai ta saki ganin yanda Khausar tayi tsuru-tsuru tamkar za'ace ƙyat ta arta da gudu.
Tunda suka shiga motar babu wanda yace da ɗan Uwansa komai kowa da irin tunanin da yake Aransa kana ga abin hawa da suke giftawa da ɗan gudu kasancewar maghariba ta gabato Ahankali Khausar ta juya tare da satan kallon sa gudun kada tayi laifi awajen sa yace bata gaishesa ba yasa cikin sanyin murya tace.
“Malam ina yini”.
Banza yayi da ita kamar bai jiba.
Cikin sanyin Murya ta sake cewa.
“Malam ina yini”.
Still banza ya mata.
Lumshe Idanunta tayi akaro na uku kana tace.
“Malam ina yini”.
Still ƙin tanka ta yayi ya cigaba da Driving ɗinsa.
Ƙawar da kai gefe Khausar tayi tare da watsa masa Harara kana ta murguɗa baki asaman laɓɓanta tace.
“Ai dai nafita hakki ko awajen Allah”.
Shi kuwa Moddibo tunda wannan abin yafaru atsakaninsu yasa yake jin haushin Yarinyar gani yake tamkar idan suka haɗu zata rainasa kana yana ganin yanayin da suka kasance Amafarki kamar ta sani.
Cikin dakekkiyar murya yace.
“Idan kika sake tura min bakin nan, zan tsike lips ɗin in watsawa karnuka”.
Tsit tayi kamar bata cikin motar, mamaki kawai takeyi ya akayi yasan ta murguɗa mishi baki, domin ko ta inda take bai kallaba.
A haka dai sukaci gaba da tafiya.
Suna cikin tafiya wata Trailer tazo ta hannun damar su yayin da wata ƙaramar mota ke gefen hagunsu daga gabansu kuwa mai Napep ne duk ajere suke tafiya Trailer dake gefen damar su ya yanko ta gefensu tamkar zai hau kansu cikin sauri Moddibo ya karkatar da kan motar zuwa hagunsa cikin rashin sani ya gogawa motar dake hagunsa cikin sauri ya juya akalar motar zuwa gaba nan ma ya bugi mai Napep dake gabansu gaba ɗaya abun ya faru a lokaci ɗaya kamar ƙibtawar ido.
Cikin tsananin tsoro da kiɗimar ganin accident na Shirin faruwa yasa Khausar ƙwalla ƙara tare dasa hannunta kan hannun Moddibon ta damƙe fam tare da faɗin.
“Innalillahi wa'inna Ilahi rajiu'n, Ɗiyyyyttt-ɗiyyyytttt”,Tayi ƙaran tare da hayewa jikin Moddibo ya zama na duka rabin jikinta na kansa kana ta ƙanƙame hannunsa tare da manna kanta adamten sa na dama. Har lau kuma Ɗiyyyt-Ɗiyyyyyyt take cewa kamar itace motar.
*Littafin SAKAYYAH na kuɗine ƴar uwa ki biya ki karanta cikin Aminci ba haƙin na kanki, 1k ne kacal 0661110170 GTBank AISHA ALIYU GARKUWA sai ki turo min shaidar biyanki ta WHATSAPP 09097853276 sai in saki a Group na inda nake posting littafin. In dai baki biya sis kada ki karanta min littafina, kuma in kin gashi a wasu wuraren ma na satane, na Allah ya isa.*
Cikin sauri mai Napep ɗin ya ƙara gudu wancan motar tabi bayansa,Cikin ikon Allah ya zamana babu wanda yaji ciwo Ajiyar zuciya Moddibo ya sauƙe yana sakin numfashi baki ɗaya ya gama Imagine zai haw kan mai Napep ɗin nan, baki ɗaya zuciyarsa ta tsinke.
Khausar kuwa numfashi ta shiga saukewa akai-akai tare da sake manna kanta ajikin damtsen hannunsa.
Ahankali ya juya ya kalli yanda rabin jikinta ke kansa cikin wata Sanyayyar murya mai cike da wani irin yanayin salo yace.
“Sake ni”.
Wannan shine karo na biyu arayuwarsa da yaji yayi amfani da irin wannan murya wanda shi kansa bai san daga inda ya samo shi ba.
Ita kuwa cikin sauran tsoron tayi lamo a jikinsa.
Buɗe idanunsa yayi da kyar murya a harɗe yace.
“Zaki kasheni fa”.
Haka nan taji raunin muryar da yayi mgn da ita har tsakiyar kanta.
Cike da tsoro da kuma sanyin jiki ta janye jikinta daga garesa kana ta sauƙe ajiyar zuciya cikin rawan murya tace.
“Ni dai ka sauƙe ni anan zan shiga Napep”.
Harara ya watsa mata kana ya cigaba da Driving ɗin sa batare daya tanka taba yana isa ƙofar gidansu yayi Parking cikin sauri ta buɗe Murfin motar ta fita Shikuwa kai tsaye gida ya nufa, zuwa lokacin har anfara kiran sallar maghariba yana Parking ya fito cikin nutsuwa ya nufi sashen sa tare da wucewa yashiga toilet kana ya ɗaura alwala ya fito dai-dai lokacin da M Jameel ma ya fito daga ɗaya ɗakin da alamun shima alwala yayi.
M Jameel na Kallonsa ya zuba masa ido yana murmushi kana yace.
“No wonder A.J Ashe ƙwarjininka ba halitta kaɗai bace gadone jinine mai ƙarfi ke yawo a jikinka”.
Anutse Moddibo ya juya tare da kallon M Jameel daya tsaresa da Ido kana yace.
“Meye kake kallona haka?”.
Murmushi M Jameel Yayi kana yace.
“Ina kallon kane tamkar...!
*Al'bishirunku Ma'aurata, GA GARKUWAR KU nan tafe muku da tsarabobi na musamman gareku ma'aurata daga cibiyar mgnin mata mai taken GARKUWAR MA'AURATA*
NI DAI AYSHA ALIYU GARKUWA.
Ina matukar mamakin wani irin lokaci da ya riske mu mai wahalallan fassara. Kullum dai magana daya ce, akan ma’aurata, fada, rashin jituwa, mutuwar aure, akan kuskure kalilan, rashin kula, rashin yi wa juna uziri. Toh wai duk me ya janyo hakan? Na zurfafa a tsananin tunani hakan ya tilasta min bincike mai tarin yawa wanda ya kai ni ga gano inda matsalar take? Shin yar’uwa ke macece amma kin san wacece mace ku? Kin san me ake kira mace kuwa? Mace ita ce matar da take zama iyali a wajan namiji ta zame masa bango, sanyin idaniyarsa, ta zame masa gata da farin cikin rayuwarsa ta zame masa ruwa abar kore ƙishinsa ta zame masa mayafi mai karesa daga gigitar kadaice, ta kuma dorar da mijinta kan turbar gaskiya, ta kashe masa jiki da salonta ta rikita shi da baiwa da ni’imar da Allah ya bata idan har ta san hanyar mayar da kanta sabuwa dal awajanta, wato kullun takasance masa tamkar amarya har ya kasa tantance daren amarcinsu da sauran dararen rakun rayuwar su.
Wannan ita ce mace. Ina da wata saukakkar hanyar da zaki zama abar so da kulawa da soyayya a wajan mijinki ta hanya mafi sauki, 09097853276 hanyar ita ce ki gwada amfani da kayana na gyara ki gani, ina mai tabbatar miki da in sha Allahu sai kin dara da murna sai kuma kin gode min. Kayana kaya ne da aka yi shi da zallan itacanmu na gado marasa illa a cikin jikin dan adam musamman mace, kaya ne da suke taimakawa (sex hormones 😍) dinki.
Misali kina kallon India😘, hollywood, Asian film🥰 kina ganin yanda mazansu ke nunawa matansu tsananin soyayya kamar su ba su kyautar ransu!?
Saboda me hakan? Saboda suna sadaukar da lokacinsu wajan gyara jikinsu da kayan da ke tsattsafo da ni’ima cike da tsukewa, kayan nan kuma ana yinsu ne zallar magungunan gargajiya wanda ba su da illa domin haɗine na ingantattun itatuwa da yayansu.
Ina baiwar Allahn da miji ke daure mata fuska babu hirar arziki?
Zo ki ji yar’uwa zan baki gumbata da zallar gari wanda aka yi su da nagartattun itacen da ke da matukar amfani a jikin mace. Gubar ciko, gumbar tsalle dole, gubar da ba'a baiwa mai kishiya, garin maɗi, garin mallaka, tsumin goron tula, tsumin tsartai, tsumin maratsi, pala-pala butar sirri, kwanon k’asaitacciyar mace, furar mata madararta gareki Hajia takenta sha yanzu mgni yanzu,
Ina mata masu fama da sanyi? Sanyin mara ki zo na hadaki da magani na na sanyi wanda yake wanke mara ya fitar da duk wata cuta da ke samun mazauni a wajan.
Ina da ciccibi mai kyau. Ina da