Showing 33001 words to 36000 words out of 176046 words
harshen turanci yace.
“Please Khausar Enough, Don't sey anything again”.
Zare Ido Hajja Nana tayi tace.
“Abbah zagina kayi ka juya yare zaka zageni da yaren Arna!??”.
Kai Yaya Abba ya girgiza yace.
“Wallahi ba zaginki nayi ba Goggo Hajja na isa in zageki?,Ai Babana ma bai isa ya zageki ba bareni”.
Kai ta gyaɗa kana tace.
“Oooo”.
khausar kuwa murmushi tayi tace.
“Hajja Nana zamu tafi!".
Kai ta gyaɗa alamar toh kasancewar duk sun gama zuwa, Sai kuma ta kalli Dije tace.
“Ki ɗauke ta ki zagaya da ita gidajen kowa ki gabatar da ita”.
Kai Dije ta gyaɗa sannan suka miƙe suka tafi kamar yanda Hajja Nana ta faɗa haka Dije ta riƙe zagayawa da Khausar duk gida jen ƙannen Hajja Nana da kuma 'yan uwa aƙarshe suka shiga gida Umar Autansu Hajja Nana...
Abakin ƙofa suka samu Baffa Umaru kallo ɗaya zaka masa kasan jarumin namiji ne mai cike da haiba da kuma ƙwarjini.
Ya dubi Khausar da murmushi afuskarsa yace.
“Girman biredi wayon shayi”.
Murmushi tayi tace.
“Ni dai ba girman biredi bace”.
Yana dariya yace.
“Shekaranki nawa?".
Tayi murmushi da faɗin.
“Sha takwas".
Ya wara ido yace.
“A'a, ai babanki ma da kaɗan yafi haka”.
Ɓata fuska tayi tace.
Meyesa kuma zaka sa Babana?banaso shi kam baya rasu ba abarshi ya huta mana”.
Murmushi mai cike da ciwo yayi tare da janyo hannunta ya ajiye ta gefensa kana a yace.
“Ai nima Babanki mutumi nane Shiyasa duk maganata nake kawo sunansa saboda banaso amanta dashi.
Ni sa'an sane tare muka taso mukayi wasan ƙasa banaso amance shi ina so ko yaushe arika kiran sunan sa ana masa addu'a”.
Khausar kuwa murmushi tayi tace.
“Nagode sosai Allah ya saka da alkhairi”.
“Ameen”,Ya amsa sannan ya kamata hannunta suka shiga cikin gida.
Da fara'a matarsa mai suna Adama ta yi musu sannu da zuwa sannan ta shimfiɗa musu abin zama bayan sun zauna ta kawo musu ɗumamen tuwon shinkafa da miyar taushe sai kuma madaran shanu mai zafi.
Kallon Umaru Khausar tayi tace.
“Har matarka ta gama abinci?”.
Kai ya gyaɗa ita kuma matarsa murmushi tayi kana tace.
“Eh saboda shi jarumi ne baya son zama da yunwa kinsan shine garkuwan rugan nan”.
Wara Ido Khausar tayi tana dariya tace.
“Ba wani Garkuwa kawai de kina kurara sane”.
Murmushi Adama tayi tace.
“Shikenan duk lokacin da Arnan maƙota suka kawo farmaki zakisan shine garkuwan rugan nan".
Murmushi sukayi Dukansu sannan ya fice Khausar da Dije suka wanke hannu suka fara cin abincin bayan sun gama ne suka tafi.
Kai tsaye Ruga suka nufa suna isa Rugar aka ɗaurewa Khausar shanu sannan Dije ta shafa mata man shanu ayatsu saboda yayi santsi tsugunnawa tayi aka ɗaura mata ƙwayar ya akan cinyarta kana cikin azama ta kai tatsuniya kan bakin n......!
*WOHOHO IN KAJI ANA ƘI GUDU TABBAS SA GUDU NE BEZO BA*
_Ina kuke Ma'aurata masu sha'awar ganin sun zama taurari kuma fitilu a idanun mazajensu Uwar gida,Amarya,Tsakar gida,hadda tan kaɗen gida Shararriya kuma ƙasaitacciya data saba kawo muku nau'ikan sirrin sahihan magungunan ma'aurata wato *AYSHA ALIYU GARKUWA* Garkuwar Marubuta ayau ma ta dawo muku da Ingantattun magungunan mata masu kyau da inganci domin gyara kanki ki zamto tauraruwa a idanun mijinki...Muna da Ingantattun Abubuwa kamar haka_ :_Munada Garin mallaka, garin maɗi, garin Hakkin mayi, garin ɓelɗamhi Garin ilanwaddihi, Gumbar da ba'a baiwa mai kishiya, Gumbar kolli mai kellin al'khairi, Gumbar Riɗi wato 3 in 1, Gumbar makwaranyi, Masin Maliƙi mai masifar ƙarfi da matse mace, ka masin Daɗi har Maɗigan Akwai, kwanon ƙasaitacciyar mace mai masifar kyau da ratsa jiki da samar da inƙantacciyar ni'ima yanada abubuwa masu kyau haɗinsa, Zumar goron tula mai masifar kyau, tsumin dabino, mai ratsa jiki, tsumin Riɗi mai ƙarfi, Furar Mata mai tsastsafo da ni'imantaccen damshi, Cida kaza, Ciccibi Abodi, Tsumin Ɓaure, tuwon ɓauren, kana akwai maganin sanyi sadidan, da dai sauransu...Se kuma fannin ƙamshi kasance da Shu'umin ƙamshi wanda ze gigita ƙwaƙwalwar Oga tare da jin ko wacce mace bata kaiba...._ _Shin ko kina da labarin Miskilinci da ƙasaitar Rayyan Naaan amma lokaci ɗaya ya zamto zautacce sakali akan soyayyar Jannart bakomai Jannart ta riƙe ba face sirrinkan gyara da kuma shu'uman humran da kulaccar sirri na Aysha Aliyu Garkuwa(Tubali) tabbas taga tasirin haka domin Naanunta ya zame mata tamkar bawa_
_Shin ko kinsan sihirtaccen haɗin da Aysha ke sha kenan ta zamto tauraruwa a idanun Hamma Yusuf(Miwasmiti)...Tabbas Mahmud ya zamto zautacce kuma makaho akan sauyayyar Bazawara wato khadijarsa duk da kuwa gashi da budurwa(Namiji Baya Kaɗan) ko kinsan hakan nada alaƙa da amfani da sahihan maganin da kuma shu'uman humran Aysha Aliyu Garkuwa??.Nasan ba zaka ku manta da irin kima da kuma darajar da Aysha ke dashi acikin Idanun Sheik Jabeer ɗin ta duk da kuwa shekaru sunja anma jinta yake tamkar budurwa 'yar sha bakwai(Garkuwa) sirrin hakan na tare da Ingantattun kuma sahihan magungunan Aysha Aliyu Garkuwa Wato Garkuwar Marubuta da kuma Ma'aurata na tabbata kunsan da cewa basirarta ba'a iya rubutun littafi ya tsaya ba hadda inganta rayuwar ma'aurata ta hanyar kawo musu Nagartattun abubuwa Ga duk wacce ta shirya saya seta tuntuɓi number ta 09097853276 muna iya tura kayan mu aduk inda kuke afaɗin Nigeria harma da ƙetare Dan Allah 'yar uwa idan baki shirya siyaba kada kiyi min magana muɓatawa kanmu lokaci...._
🤝🏻🤝🏻🤝🏻🤝🏻🥰😘sai.kunzo. sayan na gari maida kuɗi gida,
By
' *GARKUWAR MARUBUTA*
[19/07, 7:59 PM] Halimatu A/rahman Sadeeya: 📝🍇✨💫⏰🤴🏻👹❤️❤️❤️🍇
*SAKAYYAH*
_Page 6_
_NA_
*AYSHA ALIYU GARKUWA*
🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇
*FREE PAGE*
*LITTAFIN SAKAYYAH na kuɗine, wannan Free page ne, ƴar uwa ki biya ki karanta cikin Aminci ba haƙƙin wani a kanki 1k ne kacal 0661110170 GTBank AISHA ALIYU GARKUWA. Sai ki turo min shaidar biyanki ta WHATSAPP
09097853276.
*WOHOHO IN KAJI ANA ƘI GUDU TABBAS SA GUDU NE BEZO BA*
_Ina kuke Ma'aurata masu sha'awar ganin sun zama taurari kuma fitilu a idanun mazajensu Uwar gida,Amarya,Tsakar gida,hadda tan kaɗen gida Shararriya kuma ƙasaitacciya data saba kawo muku nau'ikan sirrin sahihan magungunan ma'aurata wato *AYSHA ALIYU GARKUWA* Garkuwar Marubuta ayau ma ta dawo muku da Ingantattun magungunan mata masu kyau da inganci domin gyara kanki ki zamto tauraruwa a idanun mijinki...Muna da Ingantattun Abubuwa kamar haka_ :_Munada Garin mallaka, garin maɗi, garin Hakkin mayi, garin ɓelɗamhi Garin ilanwaddihi, Gumbar da ba'a baiwa mai kishiya, Gumbar kolli mai kellin al'khairi, Gumbar Riɗi wato 3 in 1, Gumbar makwaranyi, Masin Maliƙi mai masifar ƙarfi da matse mace, ka masin Daɗi har Maɗigan Akwai, kwanon ƙasaitacciyar mace mai masifar kyau da ratsa jiki da samar da inƙantacciyar ni'ima yanada abubuwa masu kyau haɗinsa, Zumar goron tula mai masifar kyau, tsumin dabino, mai ratsa jiki, tsumin Riɗi mai ƙarfi, Furar Mata mai tsastsafo da ni'imantaccen damshi, Cida kaza, Ciccibi Abodi, Tsumin Ɓaure, tuwon ɓauren, kana akwai maganin sanyi sadidan, da dai sauransu...Se kuma fannin ƙamshi kasance da Shu'umin ƙamshi wanda ze gigita ƙwaƙwalwar Oga tare da jin ko wacce mace bata kaiba...._ _Shin ko kina da labarin Miskilinci da ƙasaitar Rayyan Naaan amma lokaci ɗaya ya zamto zautacce sakali akan soyayyar Jannart bakomai Jannart ta riƙe ba face sirrinkan gyara da kuma shu'uman humran da kulaccar sirri na Aysha Aliyu Garkuwa(Tubali) tabbas taga tasirin haka domin Naanunta ya zame mata tamkar bawa_
_Shin ko kinsan sihirtaccen haɗin da Aysha ke sha kenan ta zamto tauraruwa a idanun Hamma Yusuf(Miwasmiti)...Tabbas Mahmud ya zamto zautacce kuma makaho akan sauyayyar Bazawara wato khadijarsa duk da kuwa gashi da budurwa(Namiji Baya Kaɗan) ko kinsan hakan nada alaƙa da amfani da sahihan maganin da kuma shu'uman humran Aysha Aliyu Garkuwa??.Nasan ba zaka ku manta da irin kima da kuma darajar da Aysha ke dashi acikin Idanun Sheik Jabeer ɗin ta duk da kuwa shekaru sunja anma jinta yake tamkar budurwa 'yar sha bakwai(Garkuwa) sirrin hakan na tare da Ingantattun kuma sahihan magungunan Aysha Aliyu Garkuwa Wato Garkuwar Marubuta da kuma Ma'aurata na tabbata kunsan da cewa basirarta ba'a iya rubutun littafi ya tsaya ba hadda inganta rayuwar ma'aurata ta hanyar kawo musu Nagartattun abubuwa Ga duk wacce ta shirya saya seta tuntuɓi number ta 09097853276 muna iya tura kayan mu aduk inda kuke afaɗin Nigeria harma da ƙetare Dan Allah 'yar uwa idan baki shirya siyaba kada kiyi min magana muɓatawa kanmu lokaci...._
Akwai daya bangaren wato *KAMSHI*
Kimarki gyaranki da kamshinki. Matan da suka gane suka san yanda za su kankaro da mutunci su ne masu amfani da kayan gyara da kuma sanyaya jikinsu da kamshi, ina da turaren wanka da na bandaki na daki na jiki da na kaya dana tsuguno kamshin turarena na dabam ne mai sanyaya zuciyar wanda ya shaka ina da kayan kamshi na amarya da na maijego da na uwargida da dukkan macen da take kokarin mayar da kanta mai daraja a idon kowa ta zamo sarauni a idon mijinta, akwai shu'umar humra, sayan na gari maida kuɗi gida, banda karanta yayin gyara Hajia.
Zaku iya samun kayyakina a duk garin da kike, zakiyi min mgn ta whatsApp number na 09097853276 domin yin zaɓinki, ko karin bayani, zaki tura kuɗin ta account na 0005388578 Jaiz bank AISHA GARKUWA ALIYU in mun gama mgna zan sa miki kaya a mota yazo duk garin da kike, in baki shirya saya yanzuba Please kada mu wahal da juna ki bari sai kin shirya kafin kiyi min mgn.
🤝🏻🥰😘 Daga taku AYSHA ALIYU GARKUWA
*(GARKUWAR MA'AURATA)*
Cike da mamaki Sadik ke kallon yanda take ta tsar Nonon cike da tsantsar ƙwarewa da rashin tsoro.
Fuskarsa ɗauke da murmushi ya juya ya kalli Baffa Jauro kafin yace.
“Ikon Allah Baffa kalli yanda take tatsan”.
Murmushi Baffa Jauro yayi yace.
“Ai ‘yar na gadana tafi ‘yar na koya gadonta ne fa abune da ajinin mu yake in Bata iya ba ai sai muce ba tsatson mu bace”.
Ita kuwa khausar murmushi tayi ita da kanta tana mamakin yanda ta riƙe bakin Nonon shanun tana tatsa Shar-shar kawai Nono mai ɗumi yana zubowa.
Ƙwayar dake cinyarta ne ya cika Dije ta janye ta sake sanya mata wani cike da shauƙi da kuma jin daɗi take cigaba da ta tsar Nonon kamar wacce tunda canma ta iya.
Baffa Jauro na murmushi ya janye ƙwarya ta biyu ya sake saka mata wani yana murmushi yace.
“Zan kaiwa Addah Hajja Nonon da kika tatsa da hannunki”.
Murmushi kawai tayi yayin da Sadik da Dije ke cigaba da mamakin ƙwarewarta.
Bayan ta tatso na ƙarshe ne Baffa Jauro yace.
“Kusha toh”.
Ita kuwa khausar ɗaga ƙwaryan tayi ta kai bakinta sai kuma ta cire kana ta mayar da kallonta kan Baffa Jauro tace.
“Nikam bazan iya sha ba suga ba”.
Murmushi Baffa Jauro yayi tare da buɗe tandu duma dake hannunsa wanda ke ɗauke da zuma ya zuba mata aciki kana yace.
“Toh kusha”.
Kai Khausar ta gyaɗa masa sannan takai ƙwaryar ɗanyen madaran mai ɗumi bakinta tasha sosai tana lumshe Idanunta kafin ta miƙawa Sadik yasha kana ya bawa Dije sauran.
Bayan sun shanye suka ɗauko hanyar komawa gida.
Khausar ta ɗaga Kaita kalli gefen damanta inda taji muryar Yaya Abba, ta hango Yaya Abba da Sule yayan Dije da take bi zaune acikin shagon caji da kuma kati wanda duk lokacin da Yaya Abba ya koma makaranta Sule ke zama ashagon kallon Sadik da Dije Khausar tayi tace.
“Ayyah mu biya ta wajen Yaya Abba mu gaisa”.
“Toh”
Suka ce sannan suka nufi shagon kana suka gaisa.
Kallon Khausar Yaya Abba yayi yace.
“Khausar kisan yanda zaki zauna da Goggon mu kar kinayi mata gautsin baki ba daɗi gsky”.
Khausar kuwa jin abinda Yaya Abba yace yasa ta taɓe baki kafin tace.
“Ni gaba ɗaya haushin matar nan nakeji idan ita bata sani ba ita tasa na tsani zuwa Rugar nan ba abinda yake ban haushi da Rugar nan kamar rashin wuta,Jiya duhu kamar zai kashe mutane sannan gashi ta ajiye Kuliya aɗakinta baki ɗaya garin ba daɗi wallahi”.
Ta ƙarashe tana mai ya mutse fuska.
Murmushi Abba yayi yace.
“Shine kenan matsalar duhu na damunki!?”.
Kai ta gyaɗa masa kai da faɗin.
“Eh”.
Yace.
“Shikenan toh za'a haɗa wutan Gen.ɗin nan dana ɗakinta shikenan ko?, Saboda kar kuna samun matsala atsakaninku bakisan yanda take son Babanki ba kema kullum zakiji tana maganarki amma ta shedeki cewa kina da gautsin baki ke ba irin Nanne data raina bace kinga su suna mata biyayya duk abinda take so”.
Kallon sa Khausar tayi kafin tace.
“Toh sude sunga zasu iya ne wannan ai mulkin mallaka takeyi mutum bashi da ‘yancin yin abu saida izininta, kuma batun wuta nifa ba kwana zanyi a gidanta ba tunda naga kuliyoyi take kiwatawa”.
Kusan a tare Sadik da Dije suka haɗa baki wajen cewa.
“Ki daure ki riƙa yin abinda takeso zaku shirya”.
Shiru kawai ta musu amma bata tunanin yin haka hira suka sake taɓawa kana daga bisani sukayi wa Yaya Abba sallama sannan suka shiga cikin gida...
Akwana atashi ba wuya yau kwanakin Khausar Biyar acikin Rugar Jauro Yaya ta fara sabawa da mutanen garin Sosai Musamman ma Dije ta sun zama ƙawaye dan agidansu take kwana ita da zuwa gidan Hajja Nana sai da safe take zuwa tayi mata shara sannan duk lokacin da sukaje sukayi tatsa zasu kai mata Nono.
Kasancewar duk gidajen ƙannenta taran ne ko yaushe sukayi tatsa zasu kai mata madara Shiyasa koda duk Rugar za'a rasa Madara da zuma ba'a rasawa a wurinta.
Kullum da rana gidan Hajja Nana Khausar ke zuwa cin abinci saboda anan ne zata zaɓi wanda ranta keso duk sanda ta zata buɗe kwanikan ta zaɓi wanda ranta keso Hajja Nana za tace ba tasa son ƙaƙale duk wanda ta fara buɗewa shi zata ci ita kuwa khausar tace bataji abunta haka ba domin Hajja Nana ta kasance irin tsofi nan masu sa ido bata gani sai ta tanka to kullum cikin faɗa suke ko yaushe Dije na maƙale da Khausar sosai Shaƙuwa ya sake shiga tsakaninsu sai kuma Ma'u yar bappa Garga sai dai ita bata karisasu girmaba,
sannan sosai take walwala domin garin ya mata daɗi sai dai kullum cikin kewar Mahaifiyarta da kuma ƙannenta take .
Washe gari, da safe Khausar na zaune gefen Hajja Nana tana matsa mata ƙafa.
Hajja Nana tayi saurin janye ƙafarta azabure tana watsawa Khausar kallon banza azafafe tace.
“Idan ba zaki matsa min ƙafarba aise ki bari bawai kizo kina min mugunta ba”.
Sheƙeƙe Khausar ke Kallonta da mamaki.
Ta janye hannunta daga kan ƙafar Hajja Nana tace.
“Ashe abin arziƙi yana zama na tsiya daga temako sai kiyi min ƙazafi”.
Kallon Banza Hajja Nana ta warsa mata kafin tace.
“Saboda baki da kunya nice zanyi miki ƙazafin?”.
Khausar data buɗe baki da niyyar magana ta fasa jin Sallamar Yaya Abba zama yayi tare da gaishe da Hajja Nana cike da ladabi Amsawa tayi tana sanya masa albarka.
Kallonsa Khausar tayi tace.
“Good Morning Yaya Abba”.
Da murmushi afuskarsa yace.
“Morning Khausar how was your night?”.
“Fine”. Tace tana ɗan murmushin tsokana tasan kwanan zance,
Ai kuwa taɓe baki Hajja Nana tayi tace.
“Wato Abba ƙafara koyon munafurci irin na baƙaƙen kafuran nan ko kazo har gaba kana zagina?”.
Kai Yaya Abba ya girgiza yace.
“Wallahi ba munafurci ko zagi muke ba Goggo Hajja kawai gaisawa muke”.
Ta gyaɗa kai tace.
“Toh adai dinga magana da yaren da zanji dan Manzon Allah (S.A.W)Yayi Hani da idan mutane na zaune wasu daga ciki su sauya harshe zuwa wanda sauran basaji koda ba zaginsu zasuyi ba amma wanda baijin Yaren zai tsargu dan haka ku kula hegiya gantalelliya mai kaɗifiri”.
Kai Yaya Abba ya gyaɗa cike da ladabi yace.
“Insha Allah zamu kiyaye”.
Ita kuwa khausar baki ta taɓe aranta tace wannan tsohuwa ta fiye mita da takalan magana. Ta fara da fadin Manzon Allah a karshe kuma ta buge da masifa da cemin gantalelliya.
Azahiri kuwa sai ta saki fursakarta ta matsa kusa da yaya Abba tace.
“Ayyah Yaya Abba ka sammin wayarka zan kira Mommy na mugaisa”.
Juyowa yayi ya kalleta tare da cewa.
“Ok ba matsala anjima zan baki sai Khadijah ta rakaki bishiyar ƙare zancen ka kuyi magana”.
Cikin jin dadi tace.
“Toh shikenan Nagode”.
Sallama yayi musu kana ya tafi.
Da yammaci Khausar na zaune adakali Dije kuma na shara suna hira sai da ta kammala sharan Khausar ta dube tace.
“Dije muje ki rakini wajen Yaya Abba in karɓi wayarsa”.
Kai Dije ta gyaɗa da faɗin.
“Toh”,sannan suka fice suna hira har suka isa.
Yaya Abba kuwa yana ganinsu ya miƙe tare da zuwa kusa dasu Idanunsa akan Khausar yace.
“Kinzo”.
Kai ta gyaɗa alamar eh.
Yace.
“Ok mutafi nima zanje taya ƙanina Ibrahim ɗiban ƙwai”.
Ɗan murmushi tayi tare da faɗin.
“Yaya Abba kaima kana aikin?”.
“Sosai ma aikin gado ne ai duk da cewa ina shirin kammala degree na acikin Ɓadamaya bazai hana nayi aikin gadona ba”.
Cewar Abba
Kai ta jinjina kana tace.
“Allah yataimaka”.
Ya amsa da.
“Ameen”.
Suna isa Gindin bishiyar Khausar ta juya ta kalli Dije tace.
“Dole sai na hau bishiyar network zai zo”.
Dije ta girgiza kai tace.
“A'a ko kan duwatsun nan kika zauna zaki samu network inde ba'a cika ba abinda yasa wasu ke hawa bishiyar saboda kafin su zo duk an cika saman duwatsun idan kasamu ancika dole sai kan bishiyar”.
Kai ta gyaɗa kafin ta ƙarasa ainihin inda ƙarƙashin bishiyar yake Sadik ta gani zaune yana waya.
Murmushi ta sakar masa tare da zama gefensa sannan ta sanya number Mommy. ringing ɗaya ana biyu Mommy tayi picking.
Ita kuwa khausar cike da zumuɗin jin Mommy tayi picking call ɗin tace.
“Mommy na”.
Aɓangaren Mommy kuwa jin Muryar Khausar yasa ta saki murmushi mai sanyi kafin tace.
“Khausar”.
Murmushi mai nuni da zallan farin ciki Khausar tayi tace.
“Na'am Mommy na nayi missing ɗinki”.
“Nima nayi missing ɗinki Mamana”.
Dariya Khausar tayi tace.
”Mommy Ina Raudat?,Ina Haiydar?, Ina Ramadan??”.
Murmushi Mommy tayi tace.
“Duk suna lafiya”.
Haiydar dake gefen Mommy yace.
“Gani nan Maman Fitina nayi missing ɗinki tunda kika tafi babu mai min faɗa babu wanda zai ce na renasa sannan babu mai nuna min iko da mulkin mallaka”.
Dariya Khausar tayi tace.
“Hmmm ai nagane ɗan