Showing 45001 words to 48000 words out of 145791 words

Chapter 16 - Sakatariya Ta Book One Complete Hausa Novel

Azizat   

01 Nov 2025

306

Ita sakatariyar Najeeb ba mutum ba ce?"

Wannan karan kaman za ta yi kuka ta ce "Yaya yanzu duk faWin garin nan ka rasa wanda za ka so sai ita, that cheap girl"

?warai ya gane kishi ta ke amma bashida 100% assurance cewa kishin sa ta ke, sai dai dole ne ya tabbatar wa kan sa domin shi ta ke kishin.

"Najdah wa ki ke so na so? Wa ki ke ga zai so Wan Maigadi"

"Yaya you know we love you, ka riga ka zama Wan uwan mu yanzu"

Matsowa yai kusa da ita ya ri?e hannunta Waya ya ce "so idan Wan Maigadi ya nemi 'yar masu gida za ta amince?"

Jikinta yai sanyi haka nan kuma kusancin su da hannunta da ya ri?e ya sa ta fara jin wani ba?on yanayi ajikinta, zuciyarta na bugawa da sauri-sauri.

Zuciyar sa ce ta ce 'Anas is now or never'

A hankali ya kai bakin sa dai-dai kunnenta ya ce "i love you Najdah, only you"

Maganar yai dai-dai da tsayuwar lifter dan haka ta wafce hannunta ta fita da gudu. Bai bita ba, sai ma murmushi da ya fara yi saboda jarumta da yai yau, finally he said it...


Farida na zuwa office Win Najeeb ta tadda ya chanja kaya.

"Manyan mutane kenan, Allah ya ja zamanin ka CEO"

Fiskar nan ba fara'a ko kaWan ya Wago ya kalleta ya ce "your two weeks suspension starts now, Miss Salihu"

"Suspension"

Sai kuma ta yi shiru.

"Two weeks suspension is not all, bayan kin dawo za ki serving punishment na ki"

"Hutarere wallahi. Hutun sati biyu ai gaba ta kaini, ka ga zan fara azumi a gida kenan dan Jos zan wuce. Na gode Sir Najeeb Allah ya ?ara daraja"

"Leave" ya faWi da ?arfi

"Sir Najeeb ina da magana" ba ta jira ya ce komai ba ta ce "tsakani da Allah abinda ka yiwa Ya Anas bai dace ba, ka san yadda mutumin nan ke ganin girma da darajarka amma ka wala?antashi. Irin wala?ancin kun nan na ma su kuWi ya sa ya kasa furtawa ?anwar ka kalmar so, kaima kuma da ke ba ka damu da shi ba, sai ba ka gano son da ya ke yiwa ?anwar ka ba"

?ago ido yai yana mamakin maganganun ta.

"A rage girman kai Sir Najeeb. Shi girman kai rawanin tsiya ne"...

Bai san lokacin da ta fita daga office Win ba saboda ?wa?walwarsa da ta tafi duniyar tunani.

Anas na son Najdah, how when,why?. Kenan ba Aysherh ya ke so ba?

Da sauri ya mi?e ya bar office Win...


Wasu takardu Anas ke dubawa lokacin da Najeeb ya shigo, da ka gan shi ka san yana cikin farin ciki.

"You love my sister?" Ya tambayeshi lokacin da ya shigo.

"Najeeb..."

"Idan har kana son Najdah, why Miss Salihu again"

Dariya yai ya ce "tsaya Najeeb, waya gaya ma ka akwai abu tsakanina da Farida? I love your sister, ita kaWai na ke so"

?an ?aramin tsaki ya ja sannan ya bar office Win.

Nan zuciyar Anas ta Wauko kan zan cen.

"Najeeb kishi ya ke da ni. Haba, dole biri yai kama da mutum ai. I suspected this tuntuni, Najeeb is inlove"

Murmushi ya biyo bayan maganar da yai wa kan sa, duk wani abinda Najeeb Win ya ma sa sai ya ga ya washe ko kaWan baya jin haushin sa. The fact that Najeeb has feelings for someone else bayan Sabreen ai abun farin ciki ne. After 8yrs of loneliness.


Cikin kwana biyun nan abubuwa sun chanja. Najeeb ya koma yana jin kunyar Anas saboda abinda ya ma sa duk da kuwa Anas Win ya nuna komai ya wuce. Shi kan sa Najeeb ba zai iya faWan dalili Waya da ya sa yai ma sa haka ba domin haushinsa ya ke for no reason amma kuma yanzu ya washe.

"Yau zan fara zuwa hira officially, sirikina ka gaya min tips wanni irin kaya Najdah ta fiso namiji ya sa"
Najeeb ya dundeshi ya ce "Wan iska, ta fi son gwanjo"
Kalmar gwanjo da ya faWi ya sa sunan Aysherh ya zo ma sa, kwana uku kenan da ba ta nan.

" abokina dan Allah kar ka manta a shigemin gaba wajen Daddy"

"Fuck you, Daddyn ne sai ni ne zan ma sa magana, kai ma ai Wan sa ne you can talk to him about it"

"Ni ba marar kunya bane irinka ai"...

Anas na fita daga office Win sa ya tura wa Farida text akan an janye suspension Win ta resuming aiki gobe. Lokacin da text Win ya shigo Farida na bacci so ba ta gani ba.

Shigowar Khalidah office Win ne ya sa shi deleting Win text Win da ya ke shirin tura wa Farida ta Waya layinsa.

"Kwana na biyu da dawowa banga sakatariyar ka 'yar gold ba. Ko ka koreta ne?"

" get out"

"Maida wu?ar Najeeb. Na zo maganar project da ake yi a Kaduna ne"

Ya nuna ma ta kujera akan ta zauna...


Farida na ganin text Win Najeeb ta yi tsaki ta tura ma sa reply kamar haka

*Sir Najeeb ni ba zan dawo ba sai sati biyu sun cika, kana gani za a fara azumi nanda kwana biyu ka ce na dawo, gaskiya sorry*

Lokacin da ya gama karanta text Win yai ?aramar tsaki.


...................

Sati biyun dai ba ta yi shi ba, sati Waya ta yi ta dawo saboda yadda Anas da Yakubu su ka takura akan ta dawo.
Duk da an rage awa Waya cikin lokacin aiki, hakan bai sa ta jin haushin aikin ba yanzu saboda watan azumi da aka shiga.
8-3pm ba wasa ba ne a wajen Farida ga Wan karen zafi da ake yi a garin na Kano, ga ruwan sama ma dai har lokacin da azumi ya kai goma ba wani alamunsa sosai dan sau Waya aka yi ruwa. Daga ?arfe shabiyu za ka ga Farida ta yi laushi. Da ?yar ta ke kaiwa lokacin tashi.

Yau ma wani aikin da za ta yi Najeeb ke ma ta bayani.
Burping ta fara yi akai akai har sai da Najeeb ya fusata ya ce " Miss Salihu will stop sounding like a frog"

(Burping kaman ?wanafi kenan, ban san Hausa word na shi ba. Irin dai abinda ma su ulcer su ke yi Win nan ko kuma idan mutum ya cika cikinsa da abinci dayawa za ka ga daga ma?o?oron ka kana fitar da sautin irgh irgh irgh )


"Sir Najeeb ba fa da gangan na ke ba, ulcer na ne ya tashi..." ba ta ?are maganan ba ta kuma yi ya ce "Gosh! Miss Salihu get out"

Ba ta musa ba ta fita dan dama a gajiye ta ke...

Ya dawo daga sallar Azahar ya shiga office Win sa sai ya ji ?anshin abinci. Abinci in his office a watan Ramadan? Ya juya inda ya ke jin ?aran sokali and there he sees her. Ta barraje a ?asa tana cin jollof Win taliya da macaroni.

"Since when did my office become your dining room?"

?ago ido ta yi ta kalleshi hannunta Wauke da sokali totse da abinci.

"Ni ban Wauka za ka dawo yanzu ba"

"Miss Salihu"

"Dan Allah Sir Najeeb ka barni, ka ga office Wina kowa na shigowa ?arangatsau, na ka office Win akwai privacy"

Zuwa yai ya zauna bai ?ara cewa komai ba. Lokaci zuwa lokaci yana Waga ido ya kalleta. Shi mamakin yadda ta ke cin uban abincin nan ya ke. Ko za a matse shi ba zai iya cinye abincin nan ba amma ita ya san zuwa anjima kaWan za ta take shi.

Wata rana ana azumi goman ?arshe, ranan anyi tsananin rana. ?arfe biyun rana sun je wani site Farida tana tsaye tana jin maganganun su har ta koma ba ta jin komai sai yijib ta faWi ta suma. Najeeb da mutanen da ke wajen su ka yi kan ta.
Wanni Emmanuel na shirin kai hannu zai taSa ta Najeeb ya daka mi shi tsawa "dont touch her"....



*SAKATARIYA TA*
.......(My Secretary).......


*Azizat......
'*
*Wattpad @000Azee*


*BISMILLAHIR RAHMANIR RAHIM*




0?? 1?? 7??





Bayan ta farfaWo ya sa aka kawo ma ta ruwa, maltina da madara akan ta karya azumi.

"Kai za ka biyamin ai idan na karya" abinda ta faWa kenan lokacin da ya mi?a ma ta maltinan.

Ranan daga wajen ma ya maida ita gida ba tareda sun koma kamfani ba.

Haka dai a dararance ta cigaba da azumi har aka ?are. Ana gobe Sallah aka ba su hutun kwana uku akan rana ta ukun sallah za a dawo. Farida kam cewa ta yi ba ta san zance ba sati Waya za ta yi. Ta wuce Jos ta yi sallan ta achan, duk da Kano za ta ga hawan sallah amma wannan baya gaban ta ta fiso ta ji ta jikin Umminta. ?ila ma daga wannan sallah ita da sallah a Jos sai ta Allah.


.................

Lagos


Sati uku Maijiddah da angonta su na kwasan amarci, ba ta da matsala dan yaransa ba ma su hayaniya sosai bane.

Iya Bose ke mu su girki, amma tana kwana uku da zuwa ta fara shiga kitchen tana taya Iya Bose sarrafa abinci duk da kuwa Iya Bosen ba ?arya ta iya girki sosai. A wajen ta ta san favourite na mijinta ta kuma koyi yadda ake sarrafa su. Shi ba bayarabe ba amma yana son cin amala da sakwara, dan haka ta dage tana koyon su a wajen Iya Bose. Miya kam ta ga ikon Allah, domin ita dai a gidan su idan ba kuka, kuSewa, ko alayyaho ba to ba wani special miya da ake yi. Akan yi miyar egusi wani lokacin saboda Baffa na so amma a wajen Iya Bose sai ta ga miyar egusin ma ba kala Waya ba ce. Haka ta dinga Waukan darasin girki a wajen 'yar tsohuwar matar nan.


Daren Jumma'a da ya cika sati uku da auren su sai ga Aneesa ta zo.

Suna zaune su na kallo da yara a falo ta shigo, yaran suna ganinta su ka fara ihun mommy mommy.
A hankali Maijiddah ta fara satan kallon Aneesan duk da kuwa ta taSa ganin hoton ta, amma ganinta a fili sai ta ga ta ?ara zama ma ta wata Madam. A ?alla Aneesa za ta kai 36yrs ko 37yrs, amma jin daWi da kuma samun mayuka ma su tsada sai ya Soye shekarun ta.

Sai da ta raba su Baby da Alizah a jikinta sannan ta kalli inda Maijiddah ke zaune sanye da doguwar riga ta atampa Winkin ya amshi Wan jikinta Was-Was da ita.

Sai da Aneesa ta ?are ma ta kallo sannan ta ja tsaki ta ce "ashe househelp Sweetheart ya kawo min"

"Sannu da zuwa" Maijiddah ta ce da ita.

"Nonye, Nonye" Aneesa ta fara ?walla sunan nannyn su Alizah.
Matar ta fito da sauri.

"Welcome ma"

"Je ki gyara min Wakin Seeetheart, na san by now it most be stinking of filth"

Nonye ta haura sama Wakin AbdulWahab. Dama ita ke gyarawa sai dai zuwan Maijiddan ne ta hanata ta ce ta dinga gyara Wakin yaran kawai da sauran wajen.

Kallon kirki Maijiddah ba ta samu daga wajen Aneesa ba. Aneesa ta haura sama don ta je ta shirya kafin AbdulWahab ya dawo.

Maijiddah kam sai duk jikinta yai sanyi. Tsoron Aneesan ne ya kamata ganin wannan kallo da ta ke ma ta. Ta na da ?uruciya amma Aneesa ta fita wayewa da komai. Ba za ta iya haWa kan ta da ita ba.

?arfe tara saura sai ga AbdulWahab ya dawo daga office. Yaran su ka fara sanar da shi gameda zuwan Aneesa. Bai yi mamaki ba dan rabon sa da magana da ita tun ranan da aka Waura aurensa da Maijiddah.

Maijiddah ba ta yi yunkurin raka shi Waki ba kamar yadda ta saba tunda Aneesa ta dawo.
?akin sa ya je ya cire kaya ya watsa ruwa sannan ya fito bayan ya sa kayan gida.

"Hauwerh yau na yi laifi ne ko ya hanya ba a min ba?"

Rasa mi za ta ce ma sa ta yi dan gaba Waya zuwan Aneesa ya birkita ma ta lissafi.

Sai da ya zauna sannan ta fara serving na shi dama yara sun riga sun ci abinci, ita Win ma saboda zuwan Aneesa ta ci abincin tareda yaran dan ba ta son hayaniya.
Da ta gama ta juya za ta tafi ya ri?e hannunta " gimbiya ta zauna"

Ba ta musa ba ta zauna amma hankalinta ba a kwance ya ke ba. ?anshin turarukan Aneesa shi ya sanar da su isowanta falon. Irin kayayyakin da Farida ta bata a matsayin gudunmawa, irin sa ke jikin Aneesa yanzu. Wata arniyan riga ce ta saka wanda ya tsaya ma ta iya rabin cinyar ta, rigan ba ta da hannu, rabin nonuwan ta a waje. Tana catwalking har ta iso wajen su.

Kai tsaye ta mannawa AbdulWahab kiss a kumatu tana faWin " Sweetheart sannu da zuwa. Shine har ka fara cin abincin ban da ni"

Da ?yar Maijiddah ta sauke wani wahallen numfashi sannan ta tashi ta bar wajen. Ashe rashin ganin Aneesa a kusa ne ya sa take ganin kaman ita ba ta da kishi.
Kai tsaye Wakin ta ta wuce ta ja ?ofa ta sa key. Maimakon bacci ya Wauketa kamar yadda ta so sai bacci ya ma ta ?aura. Ta ga yadda idon AbdulWahab ya chanja lokacin da ya ga Aneesa, to irin wannan shiga ai ko ita da ta ke mace ma ta yaba. Sai dai anya ita Maijiddah za ta iya saka irin waWannan kaya kamar yadda Farida ta yi ta ja ma ta kunne?...



...............

Satin da Farida ta ce za ta yi shi ta yi duk da kuwa Yakubu ya kira ya ce Sir Najeeb ya yi faWa akan wanda su ka ?ara hutu. Ita kam ba damuwarta ba ne.

Ranan da ta resuming aiki Najeeb bai yi faWa ba, kodan ta ga kamar hankalinsa na kan wani aiki da aka dam?awa kamfanin na su satin da ba ta nan. Sati biyu bayan sallah aka kawo sadakin Farida sannan aka sa rana uku ga watan december wanda yai dai-dai da wata uku ma su zuwa.
Farida ta so Baffa ya sa bikin irin wata biyar Win nan, dan ta samu ta haWa wasu kuWaWe wanda za ta yi hidiman biki da su.

Sai da aka tashi daga aiki ta shigo office Win sa, lokacin ma shi duba wasu zane da aka submitting ma sa ya ke.

"Sir ga goron sa ranan aurena da akayi, na kawo ma"

?ago ido yai ya ga ba?ar ledar da ta ajiye akan table.

?ura ma ta ido yai yana son gano wani abu a tattare da ita. She was excited as she talked to him.

"Sir idan ka Wan ?ara ha?uri da ni, nan da wata uku zan bar aiki da kai"

Still bai ce komai ba
"Ka san anguwan da zan zauna Wan karan nisa ne da kamfanin nan, ga kuma aikin ku 8am-4pm. Ina matan aure kam ba zan iya ba"

Duk maganganunta ba wanda ya tanka a ciki a dole da ta ga ba shi da niyyan yin magana ta ha?ura ta ce "Sir Najeeb tunda ko fatan alkhairi ba za ka min ba. Sai da safe" ta gyara zaman jakarta ta fita daga office Win.

Certainly Anas ya ce ma sa Farida is engaged tuntuni, amma shi bai Wauki abin serious ba. Tukunna ma wani mahaukacin za ta aura da zai iya zama da ita. Ya kalli ledar da ta ajiye ya ji wani takaici ya shigeshi. Haka kawai ya tashi ya Wau ledar ya je ya jefa a dustbin da ya gama ya shiga banWaki ya wanke hannun sa. Da ya dawo ya zauna, ran sa ya riga ya dagule, aikin da ya ke son yi ma kasa yi yai dole sai tattarawa yai ya bar office Win shima.


.........

Its like tunda Farida ta yi maganan sa ranan ta sai Najeeb ya rasa kan sa. Mafiya lokuta idan Farida ta zo sai ya ji wanni haushin ta fiye da da, haka nan kuma ba shi da abinda zai ma ta. A da tana Wan tsoron masifar sa amma yanzu kam kamar ma ta maida shi kakanta ne.

Yau ya dawo a gajiye ya tarar da Mom ta dawo. Kamar ko yaushe bai kulata ba, ita ne ta ma sa sannu da zuwa amma bai kula ta ba.

"Sabreen asked about you"

Tsayawa yai da tafiya ya juyo ya kalli mahaifiyar ta sa.

"Dont you dare, kar ki ?ara min maganar ta"

Juyawa yai ya wuce Wakin sa. Yana cikin banWaki ya kunna shower ruwa na zubo ma sa ya fara tuno rayuwar sa da Sabreen.

Sabreen ta kasance 'yar uwar sa ce, Mahaifinta da Mahaifiyar sa cousins ne. Ita Waya ce a wajen iyayen ta kuma mahaifinta yana da mahaukacin kuWi. Shekara uku ya bata amma tun suna raya su ka sha?u, duk lokacin da su ka je hutu ?asar Bahrain to su na tare. Ko lokacin da ya ke fama da matsalar rasuwan Aisha, Sabreen ta kasance macen da ya ke son kasancewa da ita a wannan lokacin. Duk da ala?arsa da Mom ya ruguje hakan bai hana sha?uwar sa da Sabreen ya lalace ba. Sha?uwa ce tun da ga yarinta ta girma ta zama soyayya. Saboda Najeeb Sabreen ta dawo America da zama wanda ya zamo musabbabin komai.

Sabreen tana da kyau kuma tana ji da kan ta. Bayan ta yi karatu a Newyork Film Academy ta nuna sha'awarta na acting film maimakon directing da ta ce za ta yi da farko. Sun riga sun tsara yadda rayuwar su za ta kasance idan sun yi aure. Matsayin mai bada umurni da ta ce za ta zama, Najeeb bai da ja akan haka, kuma tun kafin a sa ranan auren su ta riga ta fara aiki da Hollywood inda ta zama assistant director a wani romantic film da yai tashe a lokacin.

Shirye-shiryen biki ake yi wanda iyayen biyu ke ta sake kuWi kamar ba su san wahalan neman sa ba. Mom a wannan lokaci tana so ta yi abin gwaninta ko Najeeb zai yafe ma ta amma kash abu bai yiwu ba.

Saura sati biyu a Waura aure Najeeb ya koma Bahrain saboda anan za a fara hidima kafin daga baya a wuce Dubai daga Dubai kuma a wuce Italy sannan a ?are hidiman a Singapore.

Lokacin Najeeb yana ji da kan sa matashi Wan shekara ashirin da bakwai. Sai dai kash! Saura kwana biyar a Waura aure Sabreen ta gudu bayan ta ajiye wasi?a akan Najeeb yai ha?uri tana son sa amma ba ta

Leave a Review

You cannot submit review untill you Register or login