Showing 6001 words to 9000 words out of 145791 words

Chapter 3 - Sakatariya Ta Book One Complete Hausa Novel

Azizat   

01 Nov 2025

318

sa a fannin International relation,daga nan ya wuce London Business school yai wani degree Win a fannin Business sannan yai masters na shi da Phd a Yale University. Ya fara koyarwa a Yale kafin Nigeria ta tura shi Canada a matsayin Ambassador daga nan aka maida shi USA daga USA sai Belgium daga nan sai South korea wanda daga south korea Win ne yai retire ya dawo Nigeria inda yai zaman shekara Waya yana hutawa, gomnati ta mi shi chaaa akan ya shigo siyasa a dama da shi sai dai shi ya fi son koyarwa saboda ya amfanar da mutane ilimin da ya tara. An awarding na shi professor kuma yana visitin lecturer a jami'o'i da dama a ?asar, musamman ABU, BUK, UJ, UI da sauran su.

Adam Jibo ya haWu da Nabilah Aljabir ne a Yale University lokacin yana masters na shi. 'Ya ce ga wani hamsha?in mai kuWi Aljabir Al Mukhtarr Wan asalin?????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????? ?asar Bahrain. Soyayya ce mai ?arfi ta shiga tsakanin su tun haWuwar su a library. Ba ?aramin sa'insa aka samu ba kafin aka amince da auren su musamman da ya ke tana balarabiya shi yana bafulatanin Nigeria. Sai dai Nabilah ita kaWai ce 'ya mace a wajen mahaifinta kuma mahaifinta na son ta sosai.

Bayan auren su da shekara Waya ta haifi Najma wanda sunyi niyyar sawa yaransu sunayen da su ka fara da harafin N da A da J. Harafin N saboda Nabilah, harafin A da J kuma na Adam Jibo. Bayan shekara uku ta haifi Najeeb wanda daga shi sai da shekaru su ka ja kafin Najdah ta zo duniya, kusan shekara sha uku Najeeb ya bata. Dawowar su Nigeria Nabilah ta yi Pre Law school na wata shida kasancewar a ?asar waje ta yi karatu kafin ta yi regular Law school. Ta yi aiki a kotuna da dama kafin daga bisani ta kai matsayin Justice.
Najma Sangaren likitanci ta karanta tana aiki a National hospital Abuja a matsayin gyneacologist. Tana auren wani hamsha?in mai kuWi Wan kasuwa kuma likita Dr Mujahid, yanzu haka yaran su uku.

Tun kafin Adam Jibo ya dawo Nigeria dama ya riga ya gina wani ?aton gida a Kano. Anan iyalen sa ke sauka idan sun zo hutu Nigeria. ?annen sa sun yi aure suma da nasu iyalin Fatima na aure a Kano yayinda Ru?ayya ke aure a Katsina. Suma ?annen sa 'ya'yan Alhaji Mustafah sun yi aure da iyalen su. Sulaiman yana Kano yayinda Abubakar ke Abuja. Duk wata su kan haWu ayi meeting a gidan tsohuwa wato Hajiya Mama. Alhaji Mustafah ya jima da rasuwa tun kafin rasuwan Aisha. Hajiya Mama tana nan a gidan Alhajin sai fama da jikoki. A gefen gidan Alhajin duka Sulaiman da Abubakar su ka yi gininsu. Shi Adam ne gidan sa yai nisa da su. Sai dai shima indai yana gari to kullum sai ya je ya gaida Hajiya Mama wannan ya zamo ma sa al'ada. Hajiya Mama ita ya sani a matsayin uwa. Goggon su ta jima da rasuwa bayan rasuwar Mahaifin su ta sake wani auren a Ashaka inda wajen haihuwa ta rasu. Ha?i?a Hajiya Mama uwa ce ta gari. Ba ta haifi nata ba amma ta ri?e yaran mijinta tsakani da Allah wanda har yau suna darajata. Inda ace ta ha'ince su da tuni sun watsar da kashinta musamman bayan da Alhaji Mustafah ya rasu.


Duka karatun Najeeb a ?asar waje ya yi su. To dama a ?asar wajen aka haife shi. Yai degree na shi na farko a MIT (Messacheusettes Institute of Technology ) inda ya karanchi Engineering and Technology daga nan ya sake wani degree Win a Sangaren Architecture. A London yai Masters na shi kafin ya tafi Korea yai Phd na shi.
Ya fara aiki a Korea da wani construction company kafin ya ajiye aikin ya je yai wani course a India, lokacin Mahaifinsa Professor Adam Jibo ya dawo Nigeria da zama. Bayan ya ?are course Win ne ya dawo Nigeria ya buWe Kamfanin sa mai suna *Najeeb constructions* shekaru bakwai da su ka wuce kenan.

Ya taso cikin kuWi kuma ya nemi kuWi ya samu. A shekarun sa talatin da huWu, ba abinda ke gaban sa da ya wuce kamfanin sa. Zai iyayin komai saboda samun Waukakar kamfanin sa.

Anas shi ne babban aminin sa, jinin su ya haWu sosai duk da kuwa Najeeb ya girmeshi da shekara uku, amintar su ta sa lokacin da ya buWe kafanin sa ya jawo shi gefen sa su ka haWu su ka Waukaka kamfanin saboda shima Architect ne. Bayan Daddy da Najdah wanda ya ke kira Baby to Anas shi ne mutum mafi kusa gareshi idan ka Wauke Hajiya Mama. Sun jima da baran-baran da yayarsa Najma a kan ?in Mahaifiyar su daya ke yi wanda har yau babu wanda ya san dalili abu kusan shekaru ishirin kenan.


*SAKATARIYA TA*
.......(My Secretary).......


*Azizat......
'*
*Wattpad @000Azee*


*BISMILLAHIR RAHMANIR RAHIM*



*Free page*

0?? 0?? 3??



Kamar kowani lokaci idan ta zo Kano Wakin Inna ta ke kwana, wannan karan ma hakan ce ta faru, sai dai yanzu Maijiddah da Zainab ke kwana a Wakin bayan rasuwar Inna. Daga zuwan Farida ta kori Zainab a Wakin tace ba za su kwana su uku ba. Zainab ta fice daga Wakin tana ?u?uni.

Maijiddah 'yar Baaba Sabuwa ce, kuma duk cikin yaran gidan tafi su hankali, kasancewa anyi auren ?annenta biyu gashi za'ayi wasu biyun ya sa ake goranta mata rashin miji, kullum a takure take, dududu shekarar ta ishirin amma yadda ake mata gori a gidan ka Wauka ta shekara talatin ne ba tayi aureba. Wai har 'yar Zainab da ke shekara shahuWu tanada samari ita ba ta da kowa. Duk masu zuwa wajenta ba sa jimawa su ke guduwa. Islamiyya kaWai ta ke zuwa yanzu, sai kuma takan taSa Winki a keken Baabarta sannan tana sana'ar kitso. Dan wani lokaci har gida ake zuwa a kirata ta je ta yi kitso, domin gaskiya Allah ya bata baiwar iya kitso.

Shekarar ta uku da gama secondary, dokar Baffa Musa ce, sai dai mace ta yi karatun gaba da secondary a gidan mijinta amma ba a gidan shi ba, shi ya sa Maijiddah ba ta yi wani hoSSasa domin ta cigaba da karatu ba, saidai cikin ran ta tana ?waWayin hakan. Ba wai muni gareta ba tana da kyau dai-dai gwargwado sai dai gaskiya guntuwa ce. Dan harta Zainab da bata gama tsayinta ba, ta fita tsayi.
Maijiddah tafi ganin gajartar da Allah ya mata a dalilan da ya sa ta rasa manema...

Suna sallar Asuba Maijiddah ta gaida Farida sannan ta fara gyara Wakin su har lokacin Farida na yin azkar. Da ta gama ta fita dan ta fara hidiman cikin gida. Lokacin da Farida ta fito daga Waki Maijiddah kaWai ta samu a tsakar gida tana shara. Cikin isa ta ri?e ?ugu tace " Jiddah ina batun dokokin dana sa a gidan nan wancan zuwana Kano?"

"Anty Farida kin san yau Lahdi ne ba a tashi da wuri"

Murya sama-sama ta fara magana. " Tab! wato dan bana gidan shine aka watsar da dokokina ko. To ku sani Wallahi duk wanda ya san yau ranan aikinsa ne bai fito ba ganinan zuwa har Wakin uwarsa in dakeshi kuma ba abinda zai faru. Zan irga uku Waya....biyu...." sai ga yaran suna fitowa daga Wakunan su da gudu. Da ke sun manta tsarin da ta musu, kowa sai ya fito dan kar ya zama ranar sa ce kuma bai fito ba ta bishi Waki ta zane. Ba yau Farida ta fara zane yaran gidan ba, yanzu haka yadda su ke tsoronta ko su Yaya Yakubu iya kaci.

Maijiddah ta Wan yi murmushi lokacin da ta ga ?annen nata na fitowa da gudu.



...............................


Ba tareda ya Wago ya kalli Joseph ba ya ce " three days" Joseph ya haWiyi yawu mo?ot saboda ba shi da ta cewa, amma taya kwana uku zai ishesa ya je Enugu burial na Maman sa ya dawo a kwana uku, bayan Enugun ma chan cikin wani ?auye mai nisa su ke.

"Anything else?" Muryar Najeeb ta dawo da shi daga tunanin da ya ke. Joseph ya girgiza kai da sauri ya ce "no sir". Da hannu Najeeb ya ma sa nuni da yai waje. Joseph ya bar office Win da sauri...



Tare su ka fita da Anas, sunje sun duba wani site da kamfanin su ke ginawa. A hanyar su ta dawowa Anas ya nuna yunwa ya ke ji dan haka dole su ka tsaya a wani restaurant da ke kusa.

Fiskar san nan tamau ta ke kamar bai taSa dariya ba a tarihin rayuwar sa. A haka su ka shiga wajen cin abincin, shi idan ba dan Anas ba ba abinda zai sa ya tsaya a irin wannan waje. The restaurant is not even classy.

Sai da su ka zauna waiter ya zo dan ya ?arSi order Win su. Da sanin Najeeb ya faWi wani kalar girki wanda baya cikin menu Win su. Saurayin ya Wan tausasa murya ya ce "sorry sir, we dont have that in our menu"

Najeeb ya smirking ya ce " then, water will be fine"

Har zai tafi Anas ya tsayar da shi ya ce ya kawo wa Najeeb irin abinda ya ordering.

"Seriously!" Najeeb ya faWi yana Wan girgiza kai.

"Mutumina kai fa ba engine ba ne, tun safe fa ba abinda ka ci. Gara ni naci Wumame na ?oshi kafin na fito, amma kai na san bayan tea ba abinda ka sa a baki"

"Did i complain?"

"Idan kai ba za kula da kan ka ba, i'll help you do that"

Kafin a kawo abincin wayar Anas ta yi ringing ganin mai kiran ya sa ya ce da Najeeb yana zuwa. Fita yai daga wajen don ya samu daman magana sosai.

Wata budurwa da saurayi su ka shigo wajen cin abincin . Hankalin Najeeb na kan wayar sa dan haka bai lura da su ba, sai dai table Win da ke kusa da na su su ka zauna, da ke budurwar ce ta bashi baya dan haka bai ga fiskarta ba sai dai ya ga na saurayin lokacin da ya Wago zai Wau ruwan da waiter ya ajiye mishi.

Surutun da budurwar ke yi ya sa ya ?ara tsanar wajen saboda hayaniya da ta cika shi. Tukunnama, ta ya mace za ta dinga surutu haka in a public place kamar wannan. Tun da su ka shigo siririn muryanta ya gauraye wajen. Kafin saurayin da su ka shigo tare yai magana Waya budurwar ta yi Wari. A haka Anas ya shigo ya same shi, su na fara cin abincin Najeeb yai tsaki ya aje fork da sokali sannan ya Wau tissue ya goge bakin sa.

"Abincin bai ma ka ba ko?" Anas ya tambaya yana kallon sa. Najeeb ya Wau ruwa ya kora batareda ya bawa Anas amsa ba. Tsakani da Allah ba wai abincinne bai ma sa ba, ba kuma yunwanne ba ya ji ba. Sai dai surutun wannan budurwane ya cika ma sa kunne. A rayuwarsa ya tsani hayaniya balle kuma yawar magana.
Kamar Anas ya gane damuwarsa ya ce a hankali "wannan yarinya ba dai surutu ba. Kamar radio"

Najeeb ya cigaba da danna wayarsa ba tareda ya ce komai ba...


..........


"Ka san Allah, idan na yi wata Waya a garinkun nan toyewa zan yi. Irin wannan zafi haka!. Da wayona Ray ban taSa fin sati uku a Kano ba, ina ma zan iya"

Farida ta faWi tana kora ruwa ama?oshinta saboda tunda su ka zauna ta ke ta zuba surutu.

Rayyan ya ce "gashi Wan Kano za ki aura ba"

"Ai ka ji inda matsalar ta ke, ina ga fa sai dai kai ka dinga zuwa Jos, dan ba zan tare a Kano ba. Tukunna Ray, wai a garin nan ka taso cikin wannan zafin?"

Rayyan ya langwaSe kai dan wannan tambayar kusan karo na uku kenan da za ta yi shi a Wan zaman su a wajen nan.

" My Farida mu ci abincin nan, zai yi sanyi fa"


A hankali ta fara tauna jollof rice Win wanda ko loma uku ba ta kai ba ta ajiye cokali. Ta yiwa wani waiter hannu akan ya zo.

Rayyan ya ma ta kallon mi ke faruwa amma ta kauda kan ta ta yi kamar ba ta gani ba.

"Waye ya girka abincin nan?" Tambayar da ta yiwa waiter kenan.

"Any problem ma'am?" Ya tambaya with politeness.

Farida ta kalli abincin ta kalle shi sannan ta ce "abincin ku shine problem Win ai. Na san wadda ta girka abincin nan ko tantama babu Bayarabiya ce. Idan ba haka ba taya za'a yi jollof rice a restaurant kuma a cika ma sa yaji. An gaya mu ku kowa ne ke son yaji? ko kuma dai so ku ke mutum ya ci ya koma gida yana gudawa. Da a garin da ba zafi ne sai ace ya yi dai-dai amma wannan Kanon na ku da shegen zafi kuma ku dafa abinci mai yaji kuna ba wa mutane. Mi ku ke nufi?"

Waiter Win bai gama fahimtar maganar Farida ba, saboda ba wani hausan kirki ya iya ba. Shekaran sa na uku kenan a Kano. Ya dai gane kalmar 'Yaji' dan haka ya ce " ma'am with due respect, i dont think the food is pepperish"

Farida ta hangame baki " Yo ?arya na ke yi kenan?"

"Sorry ma'am"

Rayyan ya girgiza kai ransa a Wan Sace ya ce " Farida dan Allah ki barshi haka, bari a kawo mi ki fried rice"

"A'a Ray, sai ya taSa abincin nan ya ji dan ya tabbatar da magana ta"

Wani matashi wanda tun shigowar su Farida ya ke ankare da yadda ta cika wajen da surutu ya taso ganin dramar da ake yi.

"Haba Madam. Tun Wazu ki ke damun mutane da surutu fa, kar ki manta nan public place ne"

Kallon sama da ?asa ta ma sa sannan ta ce " Malam sa'ido,gulma da munafurci. Kunnen ka bai jiyo surutun da ke fitowa daga TV ba sai nawa. Tsabar ha'inci ka bar matarka da cin garau-garau , ka zo ka tisa tumbinka a gaba kana cin fried rice da chicken, Allah wadai"

Kunyar da Rayyan ya ji ko wanda aka yiwa maganar bai ji ta ba. A ?alla mutumin nan zai kai shekara Arba'in, amma Farida ba ta ga girman sa ba ta ke yaSa ma sa magana.

Mutumin ya zuba ido yana kallon ta kawai tsabar mamaki.

"Kalleni da kyau Malam na fi ?arfin ka, inma kana ?ungiyar mafiya ne to jinina fau-fau ya fi ?arfin ka"


Mutumin ya kalli Rayyan ya ce "Wan uwa gaskiya kana ?o?ari. This girl is fire" sannan ya koma table Win sa.

Ta ce "Ba fire ba Volcano. Mtsww"

Ta kalli waiter ta ce "taste this food before i loose my temper"

Da sauri ya Wau sokali ya Weba abincin ya taSa. Irin masifan da ta yiwa mutumin nan wai ta ce ba ta loosing temper ba to idan ta yi ya za ta zama kenan.

Tabbas abincin ya Wan fito da taste Win yaji amma bai kai har yadda Farida ta kururuta ba.

"Sorry ma'am, i apologise on behalf of our kitchen...."


Lokaci guda Najeeb ya mi?e tsaye hakan ya bashi damar ganin fiskar budurwar wanda alokacin ke yiwa waiter bayanin abinda zai kawo ma ta a madadin jollof rice mai yaji da su ka kawo. A yadda ta ke masifa ya Wauka zai ganta gabjejiya sai ya ganta 'yar mitsila bai fi mutum ya mangajeta ba amma sai shegen baki. Kallo Waya ya ma ta ya Wauke idon sa ya fice daga restaurant Win.
A mota ya jira Anas wanda shi kam sai da ya ci yai na? sannan ya fito.

"Mutumina ka san yarinyar nan ta bi waiter har kitchen Win su. Na ji tausayin saurayinta wallahi, haka yai wani lafau da shi abin tausayi"

Najeeb ya ce " its his fault ai, ta ya zai dating lousy girl kamar wannan"

"Yarinyar tana da kyau ba laifi, sai dai surutu kam Tabarakallah ko gidan radio iya ka ci" ...


Rayyan da Farida kuwa ba su suka bar restaurant Win ba sai da Farida ta sauke masifar ta ta huce. Shi Rayyan abincin ma kasa ci yai, ita kuwa aka kawo ma ta fried rice ta naWa harda take away ta yi.



....................


"Gaskiya Yaks idan na ce ma ka akwai vacancy a ?asa na yi ?arya, sai dai ka bani lokaci nan zuwa next week zan bincika, idan ma ba ta samu anan ba zan iya nema ma ta a wani wajen. Ai ?anwar mu ba za ta rasa aiki ba Insha Allah"

Yakubu yai ma sa godiya sannan ya fice daga office Win.
Anas kenan, yana da sau?in kai ba kaman Oga kwata-kwata ba, wanda mulki da girman kai ya hanashi sakewa da mutane. A shekarun sa na uku da fara aiki a Najeeb constructions sun saba da Anas sosai, tamkar yayansa haka ya Wauke shi...


Anas na tattara wa su files kiran Najeeb ya shigo wayar sa, dama files Win wajen Najeeb zai kai su dan haka ya amsa wayan da sauri dan ya san abokin na sa da gajen ha?uri.

"Mr Man yanzu na ke shirin kawo ma ka files Win"

Cikin huci Najeeb ya ce " Anas ka san that stupid boy bai zo ba, and numbar sa ba ta shiga. Find a replacement, ba zan iya da shi ba"

"Calm down YallaSai, barin zo office Win sai mu yi maganar...

Duk yadda Anas ya so Najeeb ya ?arawa Joseph lokaci hakan bai yiwu ba, ?arshe dai cewa yai ya nemo ma sa wani ko wata.

"Gaskiya you need to change abokina, this guy is good, and kai ma tsakani da Allah ka san kwana ukun da ka bashi ya yi ma sa kaWan"

"I dont bloody care. Zaman shi a chan ba zai dawo da wanda ya mutu ba neither will it profit him in anyway. So why will he risk his job for that"

"It's his mother's burial, kuma kasan al'adun su da namu ba Waya bane"


"And so freeking what?. Just ka nemo wani kawai"

Anas ya kalli abokin na sa cike da takaici ya ce " ba kowa ke da mummunan ra'ayi irin taka ba Najeeb, just because ba ka Wauki mahaifiyar ka a bakin komai ba doesnt mean

Leave a Review

You cannot submit review untill you Register or login