Showing 117001 words to 120000 words out of 134888 words

Chapter 40 - Tantiriya Agidan Yari Book 2 Complete Hausa Novel

03 Feb 2025

932

da bakin magana,gidan Kawu Taga ya nufa tace gida Kuma sati daya tal,yace ae mana shine dai dai ai,Bai fada mata wani Abu ba sai da suka shiga gidan,Haidar suka samu a compound a zaune ya tasa Laptop a gaba,ya gansu da mamaki yace har an fara fita lallai zaku Sha fada,Iman tace Ina Kwawna Yaya Haidar? Yace ban San Inda kwana yake ba wlh,dariya suka yi Annoor yace share shi muje suka wuce abinsu,Haidar yace an samu yarinya ana ta mata wayo ko sau nawa ake yi oho,Annoor Yana jinsa yace sau uwarka nake yi.

Suna shiga ciki suka samu Kawu a Palonsa da Abba sun baje fruits suna Sha suna zuba zance,Abba yace 'yar Inna fushi take dani taki hakura daga na gaji da zaman lafiya na Dan jawo fada shike nan,ta juya min baya gaba daya babu mutunci,Jauro yace har yau fa banje gidan Amarya ba,Abba baki ya bude yace mene dalilin aurenta to in hakane? Jauro yace kunyarta nake ji,Abba yace Kai dai kawai soko,Annoor ne ya shugo bayan sun gaida Umma Habiba sun Sha fada dan me zai dakkota yanzu su fara fita.

Suna shugowa Jauro yace me ya kawo ki Iman yanzu? Annoor yace ni nace tazo muje,Kawu gwara na fada Maka gaskiya,durkusawa suka yi Iman tana cewa Dan Allah karka fada,bayan sun gaisa Annoor yace Kawu ni dai tunda aka yi auren nan bani da lafiya,Abba yace toooooo....Iman taji kunya tace bari naje wajen Umma,Abba yace ke zauna sai anji gaskiya kece da laifi ko shine,Iman ta zauna badan ta so ba,Annoor yace Kawu tun kafin ayi auren gaf da an kusa biki ko Iman rungume ni tayi sai na kawo,Abba ya zaro ido Yana karkade kunne ae? Me kace? Jauro yace to fa muna jinka,yace idan Ina Jin sha'awa ko zazzafan hannu na ta rike sai na kawo,Kawu yace babu rabin zance,Annoor yaci gaba da cewa to nayi zaton ba matsala bace da aka yi auren ma haka,Kawu yace Amma kaima tun lokacin ai sai ka fada,yace nayi na asibiti da wasu na Islamic chemist shuru ban warke ba,Abba yace Allah ya rufa asiri ma ba a Dade ba yazo ya fada da sai dai aga matar ta Raina shi ba a San dalili ba,da yawa aure Yana mutuwa a irin haka amma mutane basa ganewa wasu su zagi matar ace daga aure har an sakota basu San dalilin ba,wasu Kuma su zagi mijin daga aure har ya saki matar.

Jauro yace muje wajen Affa mana Baban matarka Kubra ai ya kware a wannan fannin,Abba yace kwarai idan kaga ba a dace ba to sai dai ayi na sihiri Kuma,Annoor da sauri yace a Ina ne zanje yanzu? Abba yace hanyar Jos ne daga fada sai ka tafi Kuma sai gobe Inshaallah,to Allah ya kaimu,yace Ameen,Iman kunya ta isheta,fitowa suka yi Iman sabo da kunya ta nace sai sun tafi gida.

Hanan sati daya suka kwashe tayi aure aure ya Jibson ya turo da manya aka kawo kudi da komai ko lefe kudin ta karba kawai,sabo da aure da komai ba duk kudin ta karba,kayanta tsotsafi ba uwar data canja shi ta Kai,Jibson yace bai San zance,kafin ta tare da yamma ya shiga bangarensa yaga kayan yace baza ta sabu ba,bazan hau tsohon gado ba,tsohon gadon da wani ya hau ya gama iskancinsa a Kai bazan hau ba,ya kira Hanan Amarya yace wannan tarkacen fa? bazan hau tsohon gado ba fa gwara ma ku canja,karki sake a kawoki yau,Hanan takaici ya isheta tace sai kace wani mijinta kirki,ko an fada Masa sonsa nake yi,da yasan haduwar mijina na farko ai da baiyi magana ba ma,aikin banza Yan kudina Ina Adamawa zan hada na canja saitin kaya idan zan koma gidan Mohsin yasa zanyi asara.

A ranar ta kukkulla da kudin da babanta ya bata ta hada ta siyo kaya masu arahar gaske ta siyar da waccen ta cika kudi aka bata,washe gari aka kwashe tsofaffin kaya aka saka sababbi da kyar,Jibson yaje ya Gani ya taba gadon yace ayyyaaaa a yau zan balla shi in ta tare,ya sake kallon kayan yace to duk da dai basu da Quality ai sabo sabo ne ko sabon Kashi ne sai anga banbanci.
Baban Hanan ya gaji da ita dama ta ishe shi ya matsu ta sake aure,yau kuwa kawaye da wasu Dattijai yan uwan Ummanta da yamma suka kawota dakin miji tayi sababbin dinkunanta kala biyar da jakankunana da takalma kala uku uku harda mayafi da kayan kwalliya,bangarenta daban bangaren mahaifiyar Jibson daban.

Bangaren mahaifiyar su Lubna suka Kai Amarya wacce ta Sha kyau tana kamshi,Mahaifiyar Jibson ta karbe su hannu bibiyu tare da danginta mata su biyar,har abinci da kaza ga ruwa ga lemo aka bawa Yan kawo Amarya Wanda mota Daya aka????? ? ? ? ? ? ? ? ? ? ? ? ? ? ? ? ? ? ? ? ? ? ? ? ? ? ? ? ? ? ? ? ? ? ? ? ? ? ? ? ? ? ? ? ? ? ? ? ? ? ? ? ? ? ? ? ? ? ? ? ? ? ? ? ? ? ? ? ? ? ? ? ? ? ? ? ? ? ? ? ? ? ? ? ? ? ? ? ? ? ? ? ? ? ? ? ? ? ? ? ? ? ? ? ? ? ? ? ? ? ? ? ? ? ? ? ? ? ? ? ? ? ? ? ? ? 
tura ta dakko su.

Amarya aka Kai bangarenta ba laifi yayi kyau sabo da gidan mashaallah da kyansa ba Wanda zai raina ko Ina ya sha tiles.
Sai dare aka Maida Yan Kai Amarya,Jibson ya shugo wajen Amarya 9pm na dare da kajinsa da kayan Sha,sai da ya fara kaiwa uwarsa nata sannan ya kawowa Hanan nata,ya sameta a zaune ta rufe fuska yace haka nake so naji gida ko Ina Yana kamshi,ko bude fuskar baiyi ba,ya bude Kasarsa yace karki ce ban miki Bismillah ba in zaki ci gata in na cinye Kuma shike nan,Hanan sai da ta bude fuskarta Bata taba Jin haka ba a rayuwarta,tace ban gane ba dama ba kazar Amarya bace? Jibson yace Kuma kawai Dan asara sai na siyo miki kaza nace gata a wanne dalili ai sai dai kizo na San miki,Hanan taga Yana ta cin abarsa Dake bazawara ce ta sakko kasa tace wannan wanne irin Abu ne,ta dauke kazar ta yage rabi ta ja gefe.

Yace kin birgeni ashe kina da hankali matata ta farko ta tsaya kunya ranar da yunwa ta kwana ta zaci zan saurareta,Hanan tayi banza da shi ya gama surutunsa,tana cin abinda zata ci ta shiga wanka ta fito shima yayi wanka ya fito ya ja su Sallah tare da addua,Hanan amsa addua a ranta ba Ameen ba haka take fada a ranta.

Sai da suka gama sannan tayi Shirin baccinta cikin Yar rigar baccinta me kyau,Hanan tana raina Jibson bata San jarumi bane sai ga Jibson ya shayar da ita mamaki,an dade ba a hadu ba kwana tayi tana tunanin daren yau,washe gari da sassafe ya tasheta lokacin ta koma bacci tana baccinta yace tashi kije ki gaida uwata ki mata shara da wanke wanke idan tana da kayan wanki ki karba ki wanke mata su tasss a madadina,Hanan baki bude tace jiya fa na tare,yace ko yanzu aka kawo ki,daurewa tayi tace a ranta ko sati biyu bazan yi ba zance ka sake ni.

Washe gari Abba da shishigi da kansa yaje kauye ya karbo maganin yace Annoor yaje ya karba,Annoor tunda yaji kamar zai tashi sama haka yake driving,Abba yayi mamakin ganin Annoor da sauri haka,ya fito" Abba ya kalle shi Yana dariya yace Kai wannan Abu Yana wahalar da Maza yanzu akan Jin dadi kalilan kake uban sauri kar fa ka halaka kanka,ka dai dage da addua shine zai ceceka kasan magani dace ce,Kuma komai idan da addua yafi,Annoor yace ai tunda ba aikin dare Abba kwana nake sallah to ba abinda zanyi romancing ya gagareni da na taba ta sai na kawo Ina kanta.
Abba yace kayi kokari ma yaro da nine kuka zanyi,Annoor dariya ta kamashi da Abba da Kawunsu basa Jin kunyar magana tana zuwa zasu fada,Abba ya daga hannu sama yace Allah na gode Maka da Yar Inna ta sameni lami lafiya har yanzu sinadarai sunyi karko garau nake Allah ka Kara min lafiya Wanda basu da ita Allah ka basu,Annoor yace Ameen irinmu,Abba kaga want mahaukaci ne fa wlh sai kayan aiki,Abba yace Kai kiyayi kanka ni babanka ne dan ubanka zaka dinga badala a gabana,kaje kayi da abokanka Ina da Da kamarka da tilon jika daya,sai tayi ciki da muke sa rai zaizo,Annoor yace Abba ai Kun zama abokanmu Kuma,Abba yace karya kake har abada,ku gyara lafazinku ba a sakin layi a gabanmu,Annoor a ransa yace ku da kuka fimu sakin layin ma.

Annoor ana karanta Masa yanda zai amfani da shi ya tafi gida ko Iman bai fadawa ba yaje kitchen ya Sha abinsa Yana so ya mata surprise,minti kadan yaji sha'awa kamar yaci babu,tana bedroom tana shafa body lotion ya shugo,tace sannu da zuwa taje ta rungume shi tace ka dade yau Beb,please wlh ni yau sha'awa nake ji kayi ka kawo kazo muyi romance na rage zafi,Annoor yace Yana Shirin magana ya shide Yana hade hakora ya wani kankame Iman ya kawo,maganin ya fito da shi sabo da takaici ya Watso su kasa ya fara tattake su da kafa Yana masifa,aikin banza aikin wofi babu maganin da suke yi,Wanda bai riga ya take ba Iman ta kwashe su ta jawo locker ta zuba a ciki, tace me ya faru? tsaki ya ja ya shige toilet tare da mako kofar da uban karfi.

Maryam kuwa ta gaji da jiran Annoor ya so ta samu kudi ta shilla kudu wajen matsafa ta tafi can kasar Inyamurai Inda wata kawarta ta mata hanya,a jirgi suka je,suka je har can Arne boka matsafi ya bata kululun wani Abu kamar carbi yace taje Office dinsa ta ajiye abin a kasan kujera Yana zama a kujerar ko sati baza ayi ba zai ce zai aureta direct,amma ko ya aureta bazai iya amfani da ita ba sai wannan tsafin dake jikinsa ya karye,Maryam tace Abu me sauki zanje nasa a karya tsafin amma a fara bani Wanda zai so ni,boka ya cajeta kudi yafi dubu dari uku haka ta bashi suka dawo.

Washe gari Annoor ransa a bace ya shugo asibiti tayi sauri ta riga shi shiga Office din da duster a hannunta" tana goge kujerar" ta saka Masa abin tsafin, ta mike tana Masa sannu da zuwa" ya gasa mata ya zauna,tana ganin ya zauna ta fice da sauri tana murna.





AsmaBaffa
[2/6, 7:21 AM] +234 806 252 6950: A GIDAN YARI

BOOK 2
~YARAN JAURO~

96-100


Official

By
AsmaBaffa


SADAUKARWA NE GA
AIDA MAMAN TASNIM


PAGE MA NAKI NE
AIDA MAMAN TASNIM




Tana fita Annoor ya ja wawan tsaki ya zauna,kiran Iman ya gani,wayar ya daga a fusace tace Beb,wane Beb din? Iman tayi murmushi tace wai ba Beb bane,tsaki ya ja tare da kashe wayarsa,Iman tabi wayar da kallo tace a'a to ni me nayi yanzu fa ya bar gidan normal,sake kira tayi yana kallo yaki dagawa,Maryam ya kira yace ta zo,da sauri ta shugo tana rawar jiki dama gata lukuceciya,kujera ya nuna mata tare da furta sit,zama tayi da sauri kallonta ya yayi shi sai yau ma ya kalleta sai yaga ta Masa kyau ta birge shi ma gaba daya,tana zaune bata ce komai ba farin ciki ya kamata tana ta murna,a ranta tace aiki ga me kareka da na tsaya wajen wasu banzayen malaman soro,aiki sai arna wlh.

Iman ce ta sake kira ya danna reject,Iman tace Kai ai nasan Office din wlh bari naje ko ba izininsa me na Masa,bazan iya jira ya dawo ba" ni ba me hakuri bace ,ta shirya tare da saka Jilbab dinta ta kira driver tace kaini Hospital din Annoor.

Maryam kuwa hannunsa ta riko taga bai kwace ba Kuma baiyi masifa ba,ai shike nan ta fara Murza hannunsa tana shafawa,ba uwar da yaji na feeling bare ma ya kawo,tana wasa da hannunsa tace ko baza ka aure ni ba zan baka kaina a haka,burina ni ya cika ko iya haka tana magana a ranta sabo da har yanzu tana Jin tsoronsa,shi fuska ba annuri kawai Ido ya zuba mata,Iman ce tayi knocking amma ba Wanda ya kulata ta turo kofar ta shugo,tana shugowa ta ga Maryam tana Murza hannun Annoor Wanda yake rike da biro da dayan,Juyowa tayi taga Iman tana gani taci gaba tace my love yau she zaka kawo kudin auren namu?

Iman tace auren uwar wa? Ke me zan gani, tasa hannu ta fisge hannun Annoor tace Shegiya mayyar Maza dama irinku ne masu lalata Maza, karya kike wlh Annoor ba abinda zaici da ke,ko aurenki zaiyi wlh nasan to ba lafiya ba,Maryam tayi wata dariya tace kisa Ido ki gani ko dukana zakiyi ne,ke Nan har macece? Iman shake Maryam tayi suka dinga kokawa,Dake Maryam tana zaune ta Mari Maryam har sau biyu ta tuge mata mayafin da dankwali gashinta ya bayyana ba laifi tana da gashi Maryam,da kyar Maryam ta samu ta mike,Kafin ta daidaita Iman ta hankada ta Saman table din Annoor, Maryam ta saki Kara kanta kwam ya bigi Leben Annoor da ya saki Baki Yana kallo, Lebensa zafi ya zaci ma ya fashe,Iman ta haukace Bata ganin kowa Yana ta mata magana bata jinsa ma fridge ta bude ta zaro kwalabar lemon grape wata katuwa da lemon a ciki ta nufi Maryam zata buga mata,Annoor ya riketa,Yana cewa zan mareki Iman me ya kawo ki nan?kwalabar ya kwace Maryam ta fice da gudu ta bar Office din.

Iman tana haki da jijjiga tace wlh idan baka rabu dani ba zan kwashe ka da mari,Ido Annoor ya zaro bai ma San sanda yayi murmushi ba yace ni din zaki mata? tace nawa kake wlh marinka zanyi,ta hau searching Office,ta bude corridor ta dakko tsintsiya,yace kizo ki tafi gida,Iman tace sai na duba Office din nan ko laya aka makala Maka,ni dama Maryam din Nan bana kaunarta bana sonta,bani da makiya kamarta Kuma haka kawai ba abinda ta min kawai na tsaneta ban yarda da ita ba ni" Iman ta hau shara ta durkusa ko Ina tana Searching Yana kallonta yana dariya,Iman ta gano Dan Abu kamar kwallon charbi ta dakko shi tace sai naje naji fatawa a kansa wannan ma ban yarda da shi ba,tana dariya ita kanta wasa ta dauki abin" hand bag dinta ta bude tare da sakawa a ciki ta zuge tace tashi mu tafi gida,Inzo aiki kice in tashi mu tafi,kalau kike kuwa?,Iman tace Dan Allah taso ta marairaice,wata kasala yake ji dama ba uwar da zai iya kawai yazo ne,hannunsa ta rike tace muje to wannan motar sai dai driver ya kawota gida anjima,suna tafiya suka fito Maryam bakin ciki ya kamata ganin ya yarda yabi Matarsa,haushi ya kamata ta leko da kanta kanta kadan tace solobuyo, Dolon miji,Iman ce ta ji ta juya Bata ga kowa ba suka ci gaba da tafiya Maryam ta sake lekowa tace Rakumi da Akalaaa.....tayi wuff ta buya,Iman bata ko juya ba har suka Isa wajen mota ta bude Masa ya shiga ta shiga itama ta zauna driver ya ja suka tafi,tunda suka shiga mota Annoor bai ce komai ba duk yanda suke wasa da Iman yau shuru.

Kwanciya tayi a jikinsa yace a kaini wajen magani ba kalau nake ba,tunda naji Maryam tana birgeni wlh bani da lfy,Iman tun kafin na aureta nayi miki kishiya ki min magani,a yau nasan ba kalau nake ba ni dai,Iman tace ka auri wa? Daga auren mu sati nawa kwata kwata 2weeks kace aure,Iman ta fara hawaye tace ko ka aureta ba abinda zaka iya fa,Annoor yace ji nake idan ban aureta ba ban cika mutum ba,baki Iman ta bude tace a gaban nawa? Iman tace driver kaimu gidan Kawu.

Suna zuwa suka samu Amaryar Kawu tazo gaida Habiba za a musu nasiha Abba yana nan yazo,Haidar duk suna wurin aiki ba kowa,Rahma suna school su,Kawu Yana ganinsu yace Iman lafiya naga kina kuka? Iman tana kuka tace ba dole ba Kawu tunda Kun zuba mana Ido kunki ku Nemo maganin gashi nan aure zai Kara wai,Abba yace Kai Dan ubanka ko Daya baka gama da ita ba ka tafi neman wata,Kawu yace dama zara ce da Kai na baka 'yata" daga aure shine zaka ce aure zaka Kara,Annoor shuru yayi dan gaba daya baya Jin dadin jikinsa.
Abba yace ni dama ace dadin mace ya sani da sauki mace ai ya dandana yaji ne shi yasa zai karo aure ya Kuma dandana na wata yaji,Jauro ya furta gane min hanya,Maman Annoor dake zaune tare da Habiba ta Kalli Annoor tace baida hankali waye zai daura Masa auren? Marar mutuncin yaro Kai wlh ka bani mamaki ma,Habiba tace ni na taba Jin irin wannan ma sai yau Kai Annoor gaskiya ka bata wayon ka.

Abba yace dama wani me yin kitso ne na kirki aishi daga an ganshi an San ba girma a tare da shi,daga ya daure gashi sai yayi kitso ana ganinsa anga Dan duniya,shi yasa tunda nazo zan daura aure naji gabana na faduwa nace to wannan auren sai abinda Allah yayi,Jauro yace to yanzu ni abinda na fahimta yaron nan maganin musulunci za ayi Masa,Iman Anya kuwa Kuna addua? Iman tana goge hawaye tace ae muna yi har Sallar dare da karatun Qur'ani shine ma watarana in na tashe shi muyi sai yace shi bacci yake ji.
Abba yace wace yarinyar to? wata ce Maryam a asibitin sa take aiki.

Ni ban iya bin malamai ba ku dage da addua da Azkhar cewar Jauro,Iman tace ni wlh ko baza kuje ba sai na Nemo magani Ina kallo na tsaya ayi min kishiya 2weeks da aure ai na fado haba kalleni fa wlh bazan yarda ba,Abba yace harda wallewarki Yar nan?banga laifinki ba.
Annoor zazzabi ya fara ji harda rawar Sanyi yace in ban auri Maryam ba mutuwa zanyi zuciyata zafi take Kawu,suna ganin Abu kamar wasa sai ya zama gaske rawar Sanyi yake sosai,kujerar da

Leave a Review

You cannot submit review untill you Register or login