Showing 183001 words to 186000 words out of 190952 words
Chapter 62 - Bin Abinda Zuciya Ke So Book 1 Hausa Novel Complete
daga boobs dinta da kyar ta iya tace "Ya Sameer am in so much pain, p.....l......pls kadena" baimasan tana magana ba ramming dinta kawai yake kaman yana dambe da gabanta, shifa baisan menene slow and easy fucking ba, all he knows is fast and crazy and he's giving it to her super fast and super crazy baimasan menene kalman gajiya ba dan kaman ana zubamai petir din karfi, Squeezing boobs dinta yayi damn hard yana gurnani yawani irin bankare yay hitting nata da joystick dinshi har maranta sanan ya danne da karfin bala'i awajen bombom dinshi nawani irin rawa yafashe da kuka sosai ya matseta kaman zai karya ta sanan yajuye mata ambaliyan juice dinshi gabaki daya sanan yay relaxing ajikinta yana sauraran yanda heart dinta ke beating very slowly ga jikinta bala'in zafi, yakai kusan 10min ahaka sanan yadago kanshi ya kalli fuskarta yana bala'in jin haushinta amma saida yaji wani irin tausayinta, shi kanshi yasan yabata mugun wahala, and the punishment is a little bit much, dan wlh ko babba wacce is use to men saita kusan mutuwa yamata abinda yamata, da gangan yay handling nata super rough, kuma duk harda fushin yanda tai zamanta wurin Ummi for this long, lips dinta yakafe da ido yanda sukai jajir looking so sick and inviting, ahankali yadaura bakinshi kan lips dinta bude idanunta tayi da kyar, hada idanu sukayi, kallonta yake yana kissing kaman wani dan iska dan kanshi yagaji sanan yatashi yarike joystick dinshi da hannu yana dan shafawa yana kallonta agadarance yace "I am fully satisfied, saina zo anjima" yay maganan yana daukan boxer dinshi zai saka, sakawa yayi yadau jeans dinshi zai saka yaga tana daddafa kasa tadan tashi aduke tana rike cikinta, tsayawa yayi chak da saka wandon yana kallon, ganin wani thick blood ya fara bin kafafunta yasa da sauri ya ijiye wandon gabanshi nafaduwa, kokarin mikewa tayi gabaki daya tana rirrike cikin saiyaga jini kawai ya katsemata tai baya zata fadi da sauri yawani irin riketa hankalin shi amugun tashe yace "Rahima, Baby, Baby" ina ta sume ko kyafta ido batayi sai jini dake bin kafarta. "innalillahi wa innailaihi raji'un, Baby, Rahima" ganin yanda jini ke bin kafarta yasa da sauri yaja wata yar riganta kaman singlet dayagani akan gadon yay maza yay folding dinshi yasa akasanta danya hana bleeding fun yadau riganta daya ciremata ya maida mata da sauri sanan ya kwantar da ita ahankali yadau kayan shi yasaka agurguje yadau hijabi yasaka mata, car key dayagani a dakin na dayan motar Ummi yadauka yadauketa yafita da ita yasata a mota ya shiga gaba yaja motar dawani irin mahaukacin gudu, instead of yadau hanyar family hospital dinsu sai yadau hanyar wata asibitin daban, wani private asibiti yakaita Zenith yana zuwa aka karbeta, first tambayan da Dr yamai kafin ashaga da ita dakin dan saida yafara haska idanunta da tocula yace "she is pregnant why is she bleeding? Nurse get me those injections na tsayar da bleeding I hope she is not going to loose her baby, handgloves" yay ihu akawo mishi safan hannu suna gungurata zuwa cikin wani hadadden theater, mutuwar tsaye Sameer yayi chak yana salati. "innalillahi wa innailaihi raji'un, innailaihi wa innailaihi raji'un, my chi.....l....d"101
Yanda kirjinshi kewani irin bugawa yasa yanemi wajen zama yazauna da taimakon dafa bango, yama rasama mezaiyi, hannunshi da jikinshi duk rawa suke idanunshi sun kada sunyi jajir, dama ciki takeda shi saisa ta chanza haka, she told me she is sick, cikinta naciwo and yaji jikinta da zafi sosai but yakasa danne fushi and have her to his content, wani irin wicked heart yakeda shi haka, Omg Ya Allah karkasa nai loosing wanan kyautan daka mini sabida useless mistake din dayayi, yanason yara sosai gashi yanzu he's about to loose one, mikewa yayi da sauri yay jikin kofar dakin inda take yana lekawa saidai baya iya ganin komi sai ihunta dayakeji yakusan sumewa kaman shine mai ciwon fita yayi da sauri ya shiga kalle kalle a wajen hango maslaci yasa da guduma yay masallacin, alwala ya daura ya shiga ciki hankali tashe yatada salla ya shiga rokan Allah karyasa cikin nan yazube wani irin bala'in son cikin yaji Allah yadauramai dagajin cewa tanada cikin fiye da misali, ayanda yakeji yanzu ko nawa akace yabayar kar cikin nan yazube zai iya badawa, yakai almost awa daya a mosque din rokon Allah yake sanan yatashi yafito yay cikin hospital din daidai lokacin Dr yafito nemanshi, yana ganinshi yace "come With me please, binshi Sameer yayi har office dinshi yazauna Dr yace "are you the husband?" gyadamai kai Sameer yayi gabanshi nawani irin faduwa sosai, Dr yace "haba Yallabai da girman ka bakasan bakowace nace bane mahaifarta keda karfin dazaka iya having sex da ita ba idan tanada karamin ciki, some basuda karfi any small thing zakaga cikin yafice ya bare" faduwa gaban Sameer yayi bakinshi har rawa yake yace "w......w...at about my c.......h....ild?" yay maganan gabanshi nafadi sosai, ahankali Dr yace "your child" gyadamai kai Sameer yayi ahankali, ajiyan zuciya Dr yasauke yace "to she's actually pregnant with twins daya yafita saura daya shima kila wa kala ne, komi na hannun Allah, inda ma baka kawota da wuriba data rasa duka twins din, yanzu dai mun bata bedrest, sanan mun tsayar da bleeding din, akwai wasu magungunan jini da zan rubuta maka kasaimata she needs them dan ta rasa jini sosai, daidai da heavy cup karka bari ta dauka any small thing zaisa ta rasa dayan baby dan mahaifanta is very weak for now, cikin baiyi kwariba, I advice you to stay away from her daganan har cikin yay wata uku ko hudu dan cikin just 1month 5days ne, anjima zan sallame ta kitafi gida, but yanzu dole kaje gida kadauko mata wasu kayan please kayan dake jikinta sun lalace" gyadamai kai kawai Sameer yayi idanunshi sunyi jajir kaman zaiyi karaman hauka, inda zai iya maida hannun agogo baya da yayi yahana kanshi yimata wanan punishment sex dinan dayayi da ita amma badama, rubutu Dr yayi yabashi yace "sayo wayana magungunan kadawo saika tafi" karba yayi yawuce pharmacy, kusan 98k yakashe just 5 magunguna yabiya kudin yadawo office din, karba Dr yayi sanan yace mai yawuce yatafi, badan yasoba yawuce yatafi, motarshi ya shiga yana kasa tada motar kawai saiya fashe da kuka sosai yasa hannu yana share hawayen, no one can explain pain din dayakeji na rasa baby shi guda daya because of his mistake, she told him fa time without numbers cewa batada lpy, cikinta naciwo but yakasa barinta sabida yaji haushin ganinta da namiji dayayi why is he like this? Wat was he evening thinking, Innalillahi wa innailaihi raji'un, yakai kusan 30min kuka yake idanunshi sukai jajir sanan yatada motar yawuce yafita daga asibitin, yana fita kira na shigowa wayanshi Baffa ne kaman bazai daukaba sai kuma yadauka yama kasa magana, cikin kakkausan murya yace "ko ina kake kazo man gida kaida matarka ka dauko ta daga inda ka kaita ina nemanka" yana fadin haka ya katse wayan, ajiye wayan yayi yana kara goge hawayen sanan yadau hanyar gida, horn yayi aka budemai gate din ya shiga ciki parking yayi yafito daga motar yay cikin gida, bude kofar flta din Ummi yayi idanun nan jajir, daga Ummi sai Baffa afalon duk sun tsareshi da ido, yana shigowa Baffa cikin kakkausar murya yace "ina matarka" murya chan ciki batare daya kalli fuskokinsu ba yace "tana asibiti" da sauri Baffa yace "asibiti, meya kaita asibiti?" ahankali yasami wuri akasa yazauna ya saukar da kanshi kasa yace "she had a miscarriage" "innalillahi wa innailaihi raji'un, Sameer, Sameer saida kasa yarinyar nan tai bari ko, Sameer wai wace irin bakar zuciya Allah yamaka, Baffa kaga abinda nake fadamaka ko, yarinyar nan ko ciwon kai batayi a hannuna, bamata laulayi iya kanta cin gwaiba kullum saina aika an nemo mata ko aina zata samu, wlh she's very very strong amma just jiya jiyan nan tsoron Sameer yasa tarasa ciki, Sameer, Sameer" Ummi ta tashi tai kanshi amugun zuciye dan kusan tamafi Sameer jin bakin cikin zubewan cikin dan tuntuni ta lura ciki ne da Rahima sabida yanda take kwadayi da yawan gajiya amman ita kanta Rahima batasan tanada cikiba, anatse Baffa yace "koma ki zauna, ki koma ki zauna nace" badan tasoba takoma ta zauna, Baffa yadan lumfasa yana kallon Sameer din da kanshi ke kasa, cikin wata irin murya dake ratsa zuciya yace "Sameer I hope kana cikin farin ciki, are you happy now bakin zuciyan ka da fushi yasa matarka ta rasa cikin ka, kyautar da Allah yamaka are you happy Sameer?" girgixa mai kai Sameer yayi ahankali hawaye sharrr yazubo da sauri yasa hannu ya share, Baffa yace "ko alhakin yaron daka karya kadai jiya ya isa yasaka Allah ya kwace kyautar daya maka, Sameer nasanka da hankali da basira da hikima amma kishi ya taushe maka duk wata kafafan basira da Allah ya hallito ka dashi, yau danaje asibiti yaron nan yace exam yakeda shi yau dinan dakasa yay missing yashigo school kenan zaiyi TDB........" yabashi labarin tsaf sanan yace "ka kyauta kana ganin inbai yafe maka ba Allah bazai hukunta ka ba daga taimakon matarka dayaga tafiyama gagaranta yake bacci ya Kwasheta a masallaci, haba Sameer, kai kadai ne bansan daga ina kadauko wanan zuciyan ba, banda shi mahaifinka baidashi, iyayen my basudashi sanan mahaifiyarku da yan uwanka duk basudashi kai kadai ne mai matsalan nan, Sameer bakar zuciya fa halaka takekai mutum fa, ba'a yanke hukunci cikin fushi, nayi niyyan narufeka da fada amma naga kafin ma nai wani abu har Allah ya nuna maka lesson number 1 so gobe ma ka kara kaji, Allah ya shiryar dakai, wani asibiti ka kai Rahima" cikin muryanshi data toshe sosai yace "Zenith" gyadamai kai Baffa yayi saima yaji yabashi tausayi, cikin fushi Ummu tace "kuma bari tadawo gidan nan wlh bata kara komawa gidanka karbe ta zany....." kafin ma takarasa maganan Baffa yadaga mata hannu yace "kul, kul, kawai namiki shiru ne dan nasan hanashi matarshi dakikayi nufin alkhairi ne tattare dake amman kinada kamasho awanan matsalan dasuka samu, haba fisabillillahi Ummi kalli Sameer, kema kinsan mutum ne dayake bukatar matarshi, mutum ne da yanzu yafi karfin akirashi da yaro, mutum irinshi na bukatan natsuwa, a kuma duk lokacin dabai samu ba kansu kwance wa yake, indan har kinsan kwacemai mata zaki dinga yi to mesa tun farko kika damu kina zudda hawaye safe da rana akan Sameer yayi aure iye? Yanzu dayay auren kika karbe matan miye banbancin shi da da? Am sorry to say but zaman tare, kusantar juna, saduwa da iyalinka yana jade duk wata fitintinun aure dakika sani sosai, dan Allah kibashi matarshi yay kokari, Sameer abin atausayamai ne, kuma shi so mutane kowa da yanda yake nuna sonshi ga matarshi, Sameer nason Rahima, haka itama tana son mijinta, is so obvious, basai ya furtamiki ba, kara da kawaici dakuma kunya yasa yakasa cemiki kibashi matarshi, idan kuma kasamu yaro mai kawaici saikai mishi kawaici shima, ka mutunta shi, karna karaji kin karbemai mata dan kome yafaru da naki kamashon aciki"
Sosai jikin Ummi yay mugun sanyi tai shiru kawai tama kasa cewa komi, kallon Sameer din Baffa yayi ya mugun mugun bashi tausayi, ahankali yace "inaso kaje asibiti ka bama yaron dakama dukan nan hakuri kaji, sanan kayakuri Allah yasa yaron mai ceton iyayen shi ne ranan gobe kiyama, so sorry okay" gyadama Baffan kai yayi yace "mekazo yi agida" ahankali yace "Dr yace nakawo mata kayan s.....awa" ayanda yay maganan muryanshi na breaking yasa Ummi taji zuciyanta yay weak yamugun bata tausayi hakan yasa ahankali tace "bari nahado mata kaya duk saimu tafi tare, tashi kaje kai wanka kazo mutafi" tashi yayi ahankali yafita duk suka bishi da kallo.
Yana fitowa suka dunguma zuwa asibitin da yaron yake saida Sameer yabama yaron hakuri ya rokeshi gafara su Baffa duk suka tayashi bashi hakuri sanan yahakura yace komi yawuce, kyauta Sameer yamai sosai sanan suka wuce zuwa asibitin da Rahima take Ummi kadai aka bari ta shiga dajin ta chanzo mata kaya sai kuka take sanan aka bari suka shigo, cikeda tausayi Baffa yace "ya jikin?" ahankali tace "Alhamdulillah" taki kallon Sameer kaman yanda yakasa cemata uppan shima kanshi akasa, ganin haka yasa Baffa yafice daga dakin bin bayanshi itama Ummi tayi duk suka fita, ahankali yakaraso inda take ya tsugunna ta hanyar sanya kafafuwanshi akasa yamika hannunshi ahankali yakama hannayenta duka biyun yarike kanshi akasa yama kasa dago idanunshi ya kalleta, sukai kusan 10min ahaka yakasa cemata uppan, cikin wata irin raunanniyar murya takira sunanshi. "Y.....a Sameer" dago jajayen idanunshi yayi ya kalleta tareda kara kama hannunta gamgam a hannunshi, cikin wata irin murya tace "I thought you knew me well, Ya Sameer ada when I was a bad girl banyi iskanci ba sai yanzu danai aure? Zargina kake ko" girgiza mata kai yayi da sauri hawaye sharrr suka sake zubowa yana kallon yay bala'in nadama to the extreme, zata sake magana yadaura hannunshi kan bakinta yace "enough" gyadamai kai tayi tareda ture hannunshi daga bakinta tace "wait, I don't want you again, ni wajen Mama na da Abba na zan koma daganan, bana sonka Ya Sameer ko kadan........" girgixa matakai Sameer yayi he was really speechless kawai yasaki mata kuka sosai, kuka mai bala'in tsuma rai dan har cikin kashinta takejin yanda yake kukan dan kifa fuskarshi yayi kan wuyanta yana kukan jikinshi har rawa yake, yanda yake kukan ba karamin taba mata rai yayiba, cikin muryan kuka sosai yace "I am sorry, so sorry Rahima, please forgive me natuba, I am so so so sorry, dan Allah kiyafemin, please kiyafemin, you are the only woman dana tabaso tunda aka haifo Sameer aduniyan nan, I love you with all my heart Rahima, karki gujeni, my heart beat for you only, you mean the whole world to me, I am human, I know what I did was terrible but I did all I did sabida sonki, I did everything out of love, Ummi tahanani ke I was freaking losing it, I was going insane, I don't know wat I was doing, sainaga wani kuma yakawo ki gida yana rataya jakan ki akafada, I wanted to kill him out of jealousy, Rahima ina mahaukacin kishinki I can stand seeing any man ya matso kusada ke I can't, kiyafemin but kishi ki abune da bazan tana iyawaba har sai randa Allah ya zaremin numfashi daga kirjina, I am so sorry kiyafemin karki gujeni mu raini kyautar da Allah yamana ijiye acikin cikin nan naki tare please my love" yay maganan yana kuka sosai yana shafa cikinta, dayake tun dazu Dr yagaya mata tanada ciki tai barin daya yasa maganan baizo mata a bazata ba, yanda yake kukan ya bala'in bata tausayi, tanajin haushin shi sosai ba wasaba amman saita shiga tunani mai zurfi, babu abinda Sameer bai mataba aduniyan nan da ace yau babu Sameer da yaya zaitayi? Shiya tsamota daga rayuwan wahalan da Mummy ta jefata ciki? Yakaita rehab? Kira daya tama Sameer da Wadugaga zai raping nata yatuko mota tundaga Abuja zuwa gombe, yakira Dr aka bata magunguna, yasiya mata kaya ya maido da ita gida, ayanda Abba ya zuciya dabadan Sameer da yanzu halan Abba ya aura mata Wadugagan, the best Man a duniyan shine wanda a kullum burinshi ya tsamoka daga wahala, daga bala'i daga aikin bata zuwa rayuwa madaidaiciya, babu man like Sameer, this mistake is too small tace zata gujeshi sabida haka, banda ma haka ko Allah tasan yanzu tanama Sameer wani irin son da bata taba yima kowa irinshi ba, hannu tadaga ahankali tadaura kanshi, dago kanshi tayi ahankali ta kallai kaman yanda yake kallonta idanunshi fal hawaye, ahankali tasa hannu tasharemai hawayen sanan tawani irin rungume shi kaman yanda ya rungume ta back shima tafashe da kuka sosai tace "I love you Ya Sameer dina, I love you so much, kamin komai tayaya zan gujeka? U are my backbone, u are my entire life, you are my world Lieutenant Sameer Simran Sameer, in my whole entire life you are the only thing the chasing you favoured me, I love you Jaan" ahankali yace "I love you Jaaanaa" dago kanshi yayi ahankali ya shiga yimata kiss na almost 5min sanan yasaketa, murmushi tamai tace "shiga bayi ka wanke fuskan ka banso ace Sojana yadawo rago, I love you so much Ya Sameer dina, karka damu I promise you a hot sextour idan naji sauki" hannu yadaura kan gabanshi yana kallonta yace "Omg kina magana haka u wi turn me on, kinsan ba hankali gareta ba wanan" yanuna mata dick dinshi dan dariya tayi cikeda dariya tace "inda tanada hankali daban sotaba, I love it mad mad" murmushi yayi yana kallonta yasan she's talking like this ne trying to make him feel better, ahankali yajuya ya shiga bayi yana tunanin irin abinda zai mata he promise to give her the world in yanada shi.
102
Bude kofa yayi ya kalli fuskarta ganin yanda take yatsine fuska alamun abu namata ciwo sosai yasa yabude kofan da kyau da mugun sauri ta dago kanta hada ido sukayi hakan yasa tamai murmushi, karasowa yayi ya zauna kan kujera tareda riko hannunta calmly yace "menene meke miki ciwo?" ganin yakamata tasa tadan sakinmai murmushi tareda rike hannunshi gam, ahankali tace "cikina ke ciwo amman ba kaman na dazu ba" shiru yayi saikuma yatashi daidai lokacin Dr yabude kofar dakin ya shigo, kafin ma yay magana Sameer yace "Dr she's still having stomach pains" ahankali Dr yace "is normal zata dena dazaran tafara shan magungunan nan, ka tabbatar taci abinci kafin ta shashu, karka manta abinda nafadi maka, you guys can go now nariga na sallameta, idan akwai any complications saiku dawo da sauri, Allah bada lpy" Dr yay maganan yana bude kofa yafita, ahankali yadauketa chak kaman baby yana kallon fuskarta, turomai baki tayi tace "su Ummi nawaje fa ni kunya nikeji" murmushi kawai yamata baice mata ko kalaba yabude kofa abinshi yafita Ummi da Baffa na wurin suna hira ganinsu yasa Baffa yace "an sallamoku?" gyadamai kai