Showing 117001 words to 120000 words out of 184554 words
sannan tawuce kitchen tashiga hada ma kanta breakfast duk yanda Hawwa taso ta daure kasawa tayi ta leka window kitchen babu kowa a compound sai ma’aikata Noor an kaita school ne? Dan yau Monday, karasa hada breakfast tayi tafito da komi takawo dinning tazauna tasa spoon a chips din takalli kofan shigowa kozai bude kofa yashigo amman shiru Hawaye taji a idanunta but ta hanasu zubowa chips din takai bakinta takasa hadiyewa abincin kawai taji takasaci ta ture gefe.
Kusan 2hrs tayi afalon tana kallon kofa amman shiru Khaleel bai dawoba kawia taji tadamu sosai bamatasan dalili ba.
Ahankali Khaleel ke bude idanunshi mirginawa yayi danya taba Hawwa but wayam yaji gadon dasauri yabude idanunshi yataba bango wuta ya haska dakin ganinshi yayi a former dakinshi arude yatashi zaune yanabin jikinshi da kallo da babu kaya ajiki komi daya faru jiya tundaga kan zuwan su Sam nadawomai da yarinyar daya tadama Mom hankali takawomai da yanda yasaki yarinyar after sleeping with her ahankali yace “shit” agogon dakin ya kalla yaga 4:30 na yamma agurguje yawaniyi jumping bayi yafada wania yayi yafito yasa jallabiya yasa yayi sallan subhi zuhur da asir sannan yakoma yasaka 3quater brown da milk AMI Paris shirt dayamai kyau ya feffesa turaruka yafito dasaurinsa Mom na zaune afalo tana wasa da Noor data hana zuwa wajen Hawwa dan tunda tadawo daga school take cewa zata wajen FAA mom tahanata ganin Khaleel yatashi wani dadi ne yarufeta tace “katashi My Son?” Gyadamata kai yayi yace “good morning” washe baki tayi tace “kasaki last matanka jiya Hajiya daraja ta turo hotunan wasu zaka zaba ne kona zaba maka”? Batare daya kalleta ba yace “I don’t want Mom I don’t wanna marry again” yabude kofa dasauri yayi side nashi.
Hawwa na kwance agadon dakinta yau taduba agogon wayanta dana dakin yafi sau dari this is biyar saura taji an bude kofan falo wani zabura tayi ta tashi zaune jin kamshin Khaleel yasa ta sauke ijiyan zuciya boyayye, kawia ta tashi cikeda karfin hali tawuce closet nata taciro kaya ta hargitsa tashiga linkewa.
Da damuwa sosai Khaleel yabude kofan dakinta yashigo yace “Moon” ba kowa adakin banda kamshi da dakin keyi dasauri yayi hanyar bayi but motsin dayaji cikin closet dinta yasa yayi wajen yashiga ya tsaya turus yana kallon Hawwa ta ko nuna taji alamun wani yashigo batayiba.
EPISODE
He’s feeling so terrible wlh ahankali murya chan kasa yace “Hawwa” kin kallonshi tayi ballema ta amsa sai daukan kaya take tana linkewa, shigowa ciki yayi yazo dab da ita ya tsaya kamshin datake na fizganshi shima kamshin dayakeyi na fizganta yamika hannnu zai tabata wani kallo da Hawwa tamai saida gabanshi yafadi sabida yanda yaga idanunta tace “kasa hannun nan kataba ni Allah saina tsinka maka mari Khaleel!” Sosai Khaleel ke kallonta cikeda so yace “are you angry with me”? Kallonshi tayi tadanyi yar dariya mai ciwo tace “ai wanda akeso ake fushi dashi, me angry with you? Why? When I know cewa you mean nothing to me! You’re nobody! you’re no one arayuwana so akanme zan zama angry”? Fuzar da iska Khaleel yayi yakalli kayan datake linkewa duka a linke suke well iron sef, hannu tasa zata dauki wani yarike, da sauri cikin wani irin fushi Hawwa tace “saken mini kaya nace and get out of here kafitan mini daga daki nace, na tsaneka wlh na tsaneka Khaleel, get out, na tsani ganinka ma” kaman zaiyi kuka yace “I…..I…” yakasa magana sabida har tsoron yayi hurting nata more yake cus yana ganin idanunta yasan tayi kuka dan sun nuna, Hawwa tace “nace kafita ko” saikuma tace “before that lemme remind you yau shine second day nake gidan ka saura kwana nawa kasakeni please natafi”? Ahankali yace “you are going no where ni da ke is forever deal” yo kanshi Hawwa tayi ya tsaya chak yana kallonta cikin fushi tawani turashi zata sake turashi yakama hannuwanta yarike tana kokarin fizge hannun takasa cikin fushi tace “ka saken mini hannu” kaman zaiyi kuka yace “I didn’t wanna go to any woman but kinki bani hakkina I couldn’t hold it” kokarin fizge hannunta Hawwa tashigayi kirjinta na tafarfasa tace “nace kasaken mini hannu Khaleel” cikeda so yace “stop getting angry my baby i love you come here” yashiga sata ajikinshi Hawwa na kokawa dashi but saida yasata ajikin nashi ya kankameta sosai yana buga bayanta, kuka sosai Hawwa taji yana zuwan mata jin yanda yasata ajikinshi yana lallashi amman tahana kanta yi tarike kukan gam, peck Khaleel ya manna mata agefen wuya cikeda zazzafan soyayya yace “Khaleel is sorry Moonshine ni ke kadai nakeso, inhar zakibani bazanje ko’ina ba, I so much love sex Hawwa, please kidena cemin no kinji, I’m sorry sorry, it’s okay my baby yakuri” yashiga buga bayanta sai kawai Hawwa taji yadauketa chak ajikinshi ahaukace tace “dalla ka saukeni ka saukeni nace” kin sauketa yayi yafito da ita dakinta kan gadon ya sauketa yahaukai zai janyota tadauki pillow ta bugamai da karfi tace “wlh bazaka taba jikina ba wlh kuwa, karka tabani nagaya maka” shiru yayi yana kallonta sai kawai ya lumshe idanu yadafa kanshi ahankali yace “okay naji to kwanta muyi bacci” cikeda fitina tace “baza’ayiba katashi ka koma inda kafito” ijiyan zuciya yasauke yajuya mata baya yace “bazan tashi ba” sauka tayi daga gadon taja wayanta tabude kofa tafice tasauka kasa kitchen ta shiga ta datse kofa tasaka sakata, daidai wayanta yafara ringing takalla Ammi ke kiranta danne duk fushin datakeyi tayi dan karta gane tadauki wayan tace “Hello Ammi” Ammi tace “nakira naji ko kinsha magungunan ne kinsha”? Shiru tayi Ammi tace “daukosu kisha yanzun nan” ta katse wayan, fridge Hawwa tawuce tabude gorunan magani ta fito dasu tana huci tabude most of them half cup akace tasha baki takai ta dandana maganin daci tacire daga bakinta yanda Khaleel yabata matarai kawai tadaga maganin ta kwankwada, haka tashiga budesu tana sha dan harda yunwa takeji tarage kadan kadan ta ijiye tai microwaving pepper soup na maganin ma taci sai ta shiga girki kuma dukdan ta manta bacin rai datakeji shan giyanshi yabata mata rai but ba kaman yanda taji yana sex da wata ba sabida tahanashi yaje wani waje, tanayi tana addu’an rage fushi, rice ta dafa da stew da beans dakuma juice tafito bayan taji fitanshi agaban kitchen din taga cute note yarubata mata sorry da symbol na heart shiru tayi ta tsaya tana kallon note din sai kawia ta tsallake tawuce takai abincin dinning shima another note tagani sorry Babyna, hararan note din tayi tai hanyar staircase saikawai ta tsaya wlh note ne on every staircase Khaleel yarubuta sorry akai dawani irin sauri tajuya tawuce elevator shima sorry tagani awajen wait badai tun dazu datazo kitchen abinda yazauna yanayi kenan ba? shiga tayi kawai tawuce sama har gaban dakinta note ne da saman gadonta bayi kawai tafada tai wanka taji dadin jikinta tayo alwala tafito hijabi tasa tai salla tana zaune wajen har isha’i sannan ta tashi, Noor sai fado mata take arai she really loved the girl batasan mesa ba’a bari ta tazoba.
EPISODE
Wardrobe tabude ta shirya cikin wani simple half gown na bacci cotton mai laushi pink, parking gashinta tayi tana kamshi sosai tawuce gado ta kwanta bacci takeji cus bata sami bacci da kyau yauba Alhamdulillah fushin datake yaragu,
Ko kadan ta manta bata kulle daki ba wlh Allah ya mantar da ita tadauka tarufe kashe wuta tayi ta gyara kwanciya tana tofa addu’a bacci yadan dauketa kaman an tsikareta tabude idanu tai mika taja pillow ta kankame tasake lumshe idanu ina wani matsiyacin sha’awa kawai taji yarufeta juyawa tayi agadon ta mirgina zuwa dayan side din but shiru wani zaki zaki takeji, bude idanunta tayi kawai saita tashi tazauna tareda kunna wutan dakin tana daukan wayanta duka duka is just 9:30 bayi tawuce ta rufe kofa ta tara ruwan zafi tai tsarki da ruwan zafi ko maybe zata daina jin zakin da sugar sugar da wajen kemata sannan tafito ta zauna akan gado tana kwanciya awahale tana sauke ijiyan zuciya ahankali tace “Ya Allah please not today karabani da abun nan” kashe wuta tayi ta kwanta but kaman karuwa yake, bude kofan dakinta taji anyi awani firgice ta tashi zaune dan ko kadan bataji motsin Khaleel ba toko datana dan baccin nan yadawo? Dama bata kulle daki ba? Hannu tadaga zata kunna wutan dakin kawai taji an rike hannunta wani shocking jikinta yadauka kamshin dayakeyi kawia yakara haukatata cikinta ya murda yana juyin 360, hannunshi taji akan bombom dinta ya matsa kaman yakama agege bread yace “soft yansh din nan zasushan spank idan muna doggy” lips nata har rawa ya shigayi ita batama ganinshi sosai batasan taya akayi yake ganin taba, zatai magana taji saukan fuskanshi kan nata yana kissing nata ko’ina breath dinshi da bakinshi nawani irin kamshi yana saukar da kanshi zuwa wuyanta yafara kissing murya chan ciki yace “I love you Hawwa believe me, I love everything about you! I love how you smell, I want to eat you!” yayi maganan yana sauke hannunshi saman boobs nata ya matsee lightly Hawwa taji ruwa na zuba daga jikinta Ya Allah wani dadi taji tama kasa wani abu, jawota jikinshi yayi yasata acikin chest nashi da babu kaya cikin wani erotic voice dake whispering yace “I promise I will never hurt you ever again! I will worship you, kome kikeso I will do it for you, Hawwa ina sonki” yayi maganan yana daura dayan hannunshi kan fuskanta yana squeezing boobs nata sosai feeling yanda nipples nata ke getting very hard yakai bakinshi zai daura kan nata kamshin da bakinshi keyi na sauka kan fuskanta runtse idanunta Hawwa tayi gammgammm ga sha’awa tanaji kanta na karanto mata wasu abubuwa. “He’s lying! Maganan me shan giya dasu shisha zaki yarda dashi? Yagama saduwa da wata agabanki shine still zaizo yatabaki da jikin? Wayau zai miki yayi amfani dake yana gamawa kema ya sakeki kaman yanda yama tajiya, wayau yake miki Khaleel dan iskane me award” wani irin zuciyane ya debi Hawwa tawani koma baya before lips nashi su taba nata tadaga hannunta jikake tasssssssssss! Ta yankama Khaleel mari mai rai da lafiya tana huci tasa hannu ta kunna wutan dakin ta kalleshi kaman yanda yake kallonta ya dafe kuncinshi nunashi Hawwa tayi da hannu tace “listen here Khaleel just because an mana aure doesn’t mean nai accepting naka! Karka kara kuskuren kai hannunka katabani! Wlh idan kasaba samun sauran mata bazaka taba samuna ba nafi karfinka! Bazaka taba samun jikina ba, na tsaneka, dana baka jikina gwara nabama Aliyu Baban Yaseer mijin kawata Ni’ima” Wlh marin datamai baimai zafiba kaman last statement datamai, gaban riganta Khaleel ya fizgo yajawota yasheke yace “me kikace?” Faduwa gabanta yafarayi sabida yanda taga idanunshi takasa maida maganan amman still cikeda karfin hali tace “sakeni, cikani, I know kai dan giya ne, dan party, mai aure aure zaka kara rapist akan crowns din naka ne?” Sakinta yashiga yi trying to calm kanshi down cikin murya mai dan zafi yace “I’m not a rapist but kibani hakki na! Ina bukatan ki! I want to dis virgin you tonight, I’m tired of being understanding husband kibani pussy Madam” wani yirrr Hawwa taji jikinta ya amsa maganan batasan sanda takoma baya zata tashi ba cikeda bala’i Khaleel yace “you think you’re stubborn ko wlh saikin bani hakki na Hawwa saina ci gindinki yau!” Kaman zata dakeshi tace “wlh kai dan iska ne Khaleel dalla leave me jibi yanda kake maganan batsa” tayi maganan zata wuce yawani fizgota yarike azuciye sai kawia jikin Hawwa tafara rawa tace “me…..m….me haka”? boxer jikinshi yashiga cirewa agabanta ta runtse idanu dasauri zata juya mai baya yawani juyo da ita yace “look at me damn it open you eyes!” Yadaka mata tsawa dabata san sanda tabude idanun takalleshiba ta firgita yana huci sosai yace “ni kika kira dan iska ko”? Faduwa sosai gabanta yashigayi kawai saitaji wani irin tsoro da shakkan Khaleel yakamata takasa magana, tahowa gabanta yayi azafafe da saurinta harda gudu gudu tahau komawa baya yawani biyota saida takai bango tashiga nunfashi dasauri dasauri takasa magana hancinshi yakai yadaura awuyanta yana sniffing runtse idanu Hawwa tayi da karfi tsigan jikinta na mahaukacin tashi bakinshi yakai daidai saitin kunnenta yakai hannunshi kan cinyanta yana shafawa zata harde kafafun yace “budesu” kaman magic tabude kafafun taba waremai, ahankali yashiga tafiya da hannunshi zuwa sama yana feeling how moist she is kawai Hawwa taji saukan hannunshi agabanta wani irin nishi tayi cikinta na daurewa tace “wayyoooo Rabbi!!!” Murya chan ciki Khaleel yace “this dan iska can make you this wet”? Yayi maganan yana matse clits nata kawai Hawwa ta taho dasauri zata shiga jikinshi ta kankameshi uncontrollably yace “don’t you dare” tsayawa tayi chak kafafunta na rawa ahankali yace “you called me names I will prove to you cewa yes Khalelyn ki dan iska ne, nabaki 10minutes this guy dakikace kinfi karfinsa zakizo garesa” kawai yaciro hannunshi daga kasan nata yana kallonta kaman yanda take kallonshi da idanunta dasuka kankance yakai yatsanshi daya gama kwakuleta dashi yasa abaki zai tsotsa wani iri Hawwa taji sai kawai ta dauke kai maranta kaman zai fashe sabida jaraban sha’awa barınma yanda taga yana tsotse yatsanshi ihssshshhhh!!!
Kallonta yayi yay mugun murmushi yajuya naked yabar dakin Hawwa ta dago kanta tabi black ass nashi da kallo tsigan jikinta na tashi sha’awa na rufeta na masifa kaman takirashi yadawo yacigaba da abinda yake mata kawai jikinta yashiga zabura kaman mai ciwon hauka tsabagen sha’awa, har wani fizge fizge take tana sosakai tsigan jikinta natashi.
Dakinshi Khaleel yashiga ya zauna yana kama dick dinshi dakemai ciwo sosai kaman ba shine yayi sex jiyaba wayanshi ya kalla sai kawia ya dauka number Baba yaciro yayi dialing ya kwanta ahankali yana nishi da kyau bala’in bukatan Hawwa yake, Baba na dagawa yace “Ibrahima incedai lafiya naga shadaya harda minti hudu?” Cikedajin ciwo Khaleel ya danne dick nashi akan gado ahankali yace “Babaa” faduwa gaban Baba yayi jin muryan Khaleel cikeda so yace “Ibrahima na meya faru uhm? Fadamin wani abune?” Allah yasani da wani shedanin sheri yaso yahadama Hawwa da za’a turomishi ita sai muryan Baba da sigaan dayamai magana yasa kawia yaji hawaye sun zubomai murya ciki ciki yace “Baba Hawwa batasona ta tsaneni bansan mezanyi ta soni ba” yayi maganan yana huci sosai kawia he became so emotional maganan datamai na Baban Yaseer na dawomai yanajin ciwo, Baba muryanshi har rawa rawa yake yace “Ibrahima menene eh? Fadamin yarona meya faru me yahada ku”? Muryanshi nadan rawa yana shesheka yace “Baba duk duniyan nan Hawwa ce kadai ta tsaneni” sai kawai Khaleel yafashe da kuka dayasa Baba yace “Kai Ibrahima mehaka? So kake ta rainaka waya gayamaka anama mata kuka? Dena dena? Meya hadaku”? Girgizama Baba kai yayi yace “bakomi banmasan mesa nakiraka ba saida safe Baba” ya katse wayan dasauri ya ijiye, Ammi na dakin Hawwa da Baba suna hira dan gobe zata koma zaria tsaf taji duka maganan Khaleel budan bakin Baba da jikinshi yayi la’asar yace “Zainabu wani kalan jarabawa ne wannan? Hawwa kashe bawan Allah zatayi? Ke bazamu kaita wajen Malamai ba? daga gani taki yardan masa har yau jibi yanda yake kuka” waya Ammi tadauka zuciyanta na tafarfasa ranta yayi usulin baci tai dialing number Hawwa.
Hawwa na bayi tana faman tsarki da ruwan zafi kaman zatace wayyo Allah na taji wayanta na ringing karasa abinda takeyi tafito tana tafiya adudduke daure da towel dan rigan baccin yabaci daidai wayan nasake ringing taga Baba ke kiranta
Faduwa gabanta yayi ahankali takai waYan kunnenta taji Baba na cewa ta dauki tawa kiran, karban wayan Ammi tayi strictly Ammi tace “me kikama Ibrahim?” Faduwa gaban Hawwa yayi takasa magana sai bakinta da yahau rawa, Ammi tace “kina Ina yanzu?” Ahankali tace “dakina” dan shiru Ammi tayi chan tace “Hawwa inhar bakije ga shimfidar mijinki ba dagayau wlh wlh na yafeki har abada!” Baba ya karbi wayan yace “Zainabu kwakwalwan karfe gareta Hawwa bata gane magana abaibai” yace “ke Hawwa ni Babanki nace inhar bakije kinba Ibrahima hakkinsa ba da daddaren nan ban yafe miki ba duniya walahira wlh saida safe” Baba ya katse wayan Hawwa tabi wayan da kallo jikinta na bari takara tsugunnwa jin maranta katse kanta na daukan chaji gabanta na faduwa dumdumdum!.EPISODE
Dudda yanda cikin Hawwa ke murdawa bai hanata kartai mamakin yanda Khaleel zai kira iyayenta yama gaya musu irin maganan nan ba wani kalan mara kunya ne shi wai? Doesn’t he have some shame?Wayanta ne yashiga ringing har firgita tayi takalli wayan Ammi ne hannunta har rawa yake tasa tadauka tama kasa cewa hello Ammi tace “Babanki ranshi duk yabaci yafita saisa nake kara kiranki dakaina, Hawwa wai kasheni nima dana ragemiki kikeso kiyi?” Muryan Ammi yafara rawa sosai dan she’s getting emotional itama Hawwa na dagamusu hankali sai kawai tafashe da kuka tace “Hawwa babu wanda bai miki gorin aure ba, ana gulmanki agari, finally an daura aure kinyi mijin kwarai Hawwa kinki hada shimfida dashi yau kwana nawa eh? Yaro har saida yagaji da hakuri yakira mahaifinki Hawwa do you want to kill me eh oh Allah na?” Hawaye Hawwa taji yazo idanunta yanda Ammi ke maganan kasan zuciyanta ciwo yake mata, she’s not happy batasan me Khaleel yama iyayenta ba kozata fadi gaskiya yanzu bazasu yardaba, ahankali tace “yakuri Ammi” muryan Ammi narawa tace “wuce kitafi inji kin bude kofa, Hawwa for once ki kwantar mana da hankali mana, idan baki sonshi shi yana sonki this is the most important thing a aure ballema naga wlh kinason yaron nan kawai iskanci ne da bakin hali da bakin taurin kai irin naki, to bazan zuba miki ido ba, wuce kitafi” gyadama Ammi kai tayi tasa hannu ta dafa bango ta mike da kyar tai hanyar closet Ammi tace “banji kin bude kofaba” muryanta na rawa tace “kaya nakeso nadauka nasaka towel ne ajiki na” dasauri Ammi tace “bari na kunna data nakiraki watsapp video call dan bana yarda dake yanzu Hawwa, naji dauki rigan bacci mai kyau kisa kala ja” zare wayan Hawwa tayi daga kunnenta