Showing 153001 words to 156000 words out of 184554 words
much, he respects them, he respects my family, was I wrong danace iyayenshi basu bashi tarbiya ba? Ya Allah I didn’t say it da nufin zagi wlh kuwa, bazan taba zagin iyayenshi ba konayi hauka, but he feels kaman na zagesu“ tadanyi shiru kaman mai tunani ahankali tace “I will feel somehow nima idan aka cemin iyayena basu bani tarbiyaba” dan iska ta fuzar kadan tanaji ba dadi aranta, murya chan kasa tace “I abused him also” tai shiru
Sai ta kwanta akan dadduman ahankali kaman marainiya wlh she can’t even lie or deny it bala’in kewan Khaleel din takeyi dudda tasan bawai she loves him bane but kawai she’s missing him, harde kafafunta tayi tareda kama maranta sabida bade tunani daya gitta mata na all abubuwan dayake yi da jikinta kawai taji cikinta ya kulle dasauri taja kan hijabinta tashige ciki tana tuna randa Khaleel yashige cikin hijabinta dasauri tashiga kallon ciki kaman ta ganshi but bayan an dasauri ta fiti da kanta daga hijabin maranta kawai ya kulle tana wajen ahaka tarasa yanda zatayi da kanta har bacci mai wahala ya dauketa.
Karan bude kofan falo taji dasauri tabude idanunta ta tashi zaune saitaji salla ake a mosque na gidan na asuba. “Khaleel yatashi sallan asuba da kanshi?” Tai maganan ahankali wani sanyi taji aranta ta tashi da sauri tafada bayi tai brush tai komi tafito daure da alwala tai salla tai azlar sharp sharp sai kawai takoma bayin ta watsa ruwa tafito tazauna bakin gado tana rawa rawa da kafafunta jin kaman ana bude kofa yasa tadauki hijabinta tasaka dasauri ta zare towel ta ijiye kan gado ya zamto babu komi ciki tabude kofa tafito she just wants him yaga boobs nata ta hijabi tunda yataba commenting ranan nan datai haka, maybe hakan yasa yadan tabata koyama mata magana, fitowa tayi tafara hayowa staircase daidai shima yana hayowa idanunshi sunyi wani kalan jaa idanunshi akanta Hawwa taki kallonshi tacigaba da saukowa daga bene tana wani kalan sauka dakesa boobs nata shaking rababba ta hijab Khaleel yakasa cigaba da tafiya kawai ya tsaya chak yana kallonta, ya tsare boobs nata da ido yasan babu komi ajikinta, ga nipples nata da sukai pricking ta hijabi, Hawwa tazo ta wuceshi a shedance daidai zata shiga kitchen asanyaye Khaleel yace “Hawwa!” Chak ta tsaya batare data juyoba zuciyanta namata wani irin dadi kaman an watsa kankaran madara ganin yakirata, aranta tace please come and just hug me mu shirya katabani.
Boyayyen ijiyan zuciya Khaleel ya sauke anatse yace “how was your night? Kin tashi lpy? Hope you’re fine?” Wani iri tambayan sukama Hawwa awuya farin cikinta yakoma ciki, bakin ciki yasa tamaki amsawa tabude kofa tashiga kitchen kawai dasauri shima Khaleel yashiga wucewa sama yafada dakinshi da sauri yafada gado yakife kanshi acikin pillow sai kuka his dick is super hard baiyi bacci ba all through shifa son sex is in his blood, kankame dick nashi yayi da hannu yana wani irin nishi kaman zai mutu, all he wants is pussy Hawwa bana kowaba, he just wanna slide inside yana shiga da kyar din nan vijay din na gumming nashi but yarasa yanda zaiyi gashi ta kaishi court though yanzu daya tashi baiga letter ba cus he promised bazai taba takardan ba, is she planning something? Yana ahaka wayanshi yahau ringing he knows Baba ne ahankali yamika hannu yadauki wayan yakai kunne yace “Baabaa” Baba muryanshi kadai yaji yace “Ibrahima jikin ne? Me kuma yakesaka kuka bakasan sai kana daurewa ba eh? Sannu ya isa, dan Allah ka sanar da matarka ko ni zan kirata dakaina yoo tanama ina? Kana jin jiki haka ace Hawwa bata sani ba kuma bata lura ba anya yarinyar nan na kula dakai kuwa?” Dasauri Khaleel yace “tana kula dani sosai Baba, boye mata nake banso ta damu” zuciyan Baba ba dadi yace “na shirya kufito yau basaikunzo daukana ba ni yanzu zan tafi asibitin ma saikazo” dasauri yace “Baba idan bazaka jiramu ba bari nasa azo adauke karkaje da kanka ai yanzu Dr baimazo ba kaji Baba” ran Baba duk ba dadi dan jikinshi yasoma bashi wani abu Hawwa na ina? Ba daki daya suke kwana ba? Yanda yaji muryan Khaleel waye bazaiji yasan ba lafiya ba, dan murmushi yayi yace “toh naji zan jiraka toh”
Baba ya katse wayan sai kawai yakira Ammi ringing daya ta dauka tace “Malam menene? Wannan kiran asubahin nasan dawani abu” ijiyan zuciya Baba yasauke yace “Zainabu zuciyana yaki natsuwa wlh ina gani kai bama gani ba, Hawwa da Ibrahima basa zaman lpy wlh! İnada yakinin haka!”.
EPISODE
Gaban Ammi faduwa yashigayi jin abinda Baba yafadi tace “Subhanallahi meya faru? Maisa kace haka Malam? Ko jiya saida mukai waya tagayamini taje park kallon ganye haka da iri” dasauri Baba yace “nikuma Ibrahima cemin yayi tana gida ya akayi suke fadin abu daban daban” dasauri Ammi tace “ohh Allah na, fadamin kaimene kalura Malam“ daga abinda yafaru jiya zuwa yanzu da asuban nan dayakira Khaleel Baba ya sanar da Ammi yace “wlh Zainabu wani babban abu nafaruwa tsakaninsu ki gwada kiran Hawwa muji dan ni banda hakuri zan iya duramata ashar akan Ibrahima kin sanni, haba yaro na fama da kanshi halakashi takeson yi” zuciyan Ammi ba dadi tace “bari nakirata” kashe wayan tayi tashiga kiran wayan Hawwa kusan sau biyar duk bai shigaba not reachable yake gayamata, ijiye wayan tayi tace “anjima na kirata back”.
Girki Hawwa tayi just pasta tai making da tea takai komi dinning ta ijiye tafito takoma sama tana kallon dakinshi tashiga ciki, dayake tai wanka sai tawuce closet nata tashiga shiryawa even though basaita saka uniform ba kawai saita shiga shiryawa cikin uniform tsaf tai kyau sosai around 8:00 dot na sage tabude kofa tafito daidai shima Khaleel yafito yana sanye da jean dawata shirt daya bude boturan gaba ya makala dark shade a idanu yana kamshi sosai, sai kamshi yake hada ido sukayi ta dauke kai tanajin haushin yanda taga yayi kyau kawai tawuce staircase tashiga sauka Khaleel ya tsaya yana kallonta kaman taji wani abu saikuma ta tsaya bayan takai last staircase din ba yabo ba fallasa tace “I’m resuming work today!” Tana maganan tawuce
tai wajen kofa tasa hannu zata bude kofan Khaleel yace “Hawwa!” Chak ta tsaya sabida yanda taji da kakkausan murya yakirata but bata juyoba yace “kinsan I’m the one that married you! Bake kika aureni ba ko?” Juyowa Hawwa tayi ta watsamai kallon rashin mutunci jin maganan day mata yana tsaye a sama, strictly yace “get back inside and remove that uniform and stay at home, my wife can’t be working awani police station or as a police woman never!” Sosai Hawwa ke kallonshi bata tabajin bacinrai a tone na Khaleel yana mata magana ba sai yanzu, kallonshi tayi from head to toe tace “which wife are you talking about? And wani husband? Auren da banso? Mijin dana tsana? Find matan dazakai controlling not me!” Tana maganan tajuya tareda bude kofa tafice Khaleel yaji kirjinshi nawani tafarfasa sosai, yahau wani kalan nishi ranshi yabaci kanshi kawai yashiga sarawa sosai bana wasaba yakasa motsi yafara ganin jiri jiri dasauri yashiga dukawa yana breathing fast fast yana kokarin saita kanshi yana taking deep breath.
Hawwa na fita taji tama kasa gudu sosai but dai still tacigaba da gudu zuciyanta yashiga mata ba dadi wlh hakanan taji bazata iya zuwa aikin ba tunda yahana kawai dai tafito ne bamatasan mesa ba kodan ta nunamai batajin magana ne oho,
Wayanta ne taji yana ringing dasauri tai slowing down ta gangara gefen hanya tadauki wayan tana ganin number ne batasan number ba ko daga office nasu ne, amsa wayan tayi takai kunnenta kai tsaye cikin muryanta mai dadi tace “hello!” Kaman daga sama taji muryan Baban Yaseer yace “Assalamu Alaykum Hawwa nine Baban Yaseer, Aliyu ne!” Wani kalan faduwa gaban Hawwa yayi batasan sanda tazare wayan daga kunnenta takalli call din tama kasa maida wayan kunnenta ba Baban Yaseer yace “Hawwa Hawwa sorry na kiraki impromptu, I just tried layinki banma dauka zai shiga ba cus I thought kin chanza layi bayan aure, daman i called naji yaya kike ne? And how are you holding up with the divorce?” Da farko da Hawwa bataso ta maida wayan kunnenta but jin maganan da Baban Yaseer yayi dasauri ta maida wayan kunnen kai tsaye tace “did I tell you am divorcing anyone ne?” Dasauri Baban Yaseer yace “ohh not really but nasanki sosai to know what is going on in your head, I know u are not happy, don’t get me wrong Hawwa I’m on your side like I said yesterday I just called to check on you” ran Hawwa abace tace “Baban Yaseer karka kara kirana again please! I don’t appreciate that! Ni da mijina are fine okay” dasauri yace “Wlh karya kike you are not fine!” Wani irin mamaki abin yabama Hawwa data fara tunanin kodai yasami tabin hankaline mutumin nan cus this is not the Baban Yaseer she knows, Baban Yaseer yawani rage murya yace “I know you cried severally yesterday, I know he’s hurting you, I know he is not treating you right!” Yawani kara rage murya yace “nobody can treat you better than me! Nida har matana na saka sabida ke, I love you Hawwa!” Bala’in faduwa gaban Hawwa yayi jin da aurenta tana sauraron wani na gayamata he loves her batasan sanda tacire wayan daga kunnenta ba tana kokarin kashe wayan wayan yashiga speaker daidai Baban Yaseer yace “I will wait for you alkali na baku saki I will marry you..” “saidai ka auri uwarka jaki! Mahaukaci!” Hawwa tafadi loosing all respects for him jin abinda yake gayamata da aurenta akanta tace “ka sake kirana wlh I will drop duk mutunci naci uban mai garinku”takatse wayan daga kunnenta kawai Baban Yaseer yashiga kiranta tana katse wayan yana kira tana katse wayan ahaka ganin yaki daina kira kawai saita saka wayan a flight mode tama jefar da wayan ta kifa kanta not knowing wat to do gajiya tayi kawai ta kunna motan tai reverse takoma gidan tai parking tafito tawuce side nasu taga Khaleel bayanan wajen abinci taje ta bude taga bai taba komiba taji abu ya tsayamata awuya.
Uniform tacire ta kwanta she’s not happy babu abinda ke mata dadı aryuwanta ahaka har tayi la’asar tasauko falo zata wuce tashiga kitchen kawai taji landline na falon na ringing saida tadan firgita cus ta dauka decoration ne kawai dasauri ta wuce wajen Khaleel ne ke kiranta dauka tayi ahankali taji muryan namiji yace “Good Evening Ma this is security 067 at the gate, we have a guest here that claim to be your Mom, she said her name is Zainab all the way from zaria!” Atsorace Hawwa tace “Ammi” “did you know her”? Dasauri Hawwa tace “yes yes she’s my Mom”?.
EPISODE
Hawwa tai maza ta ijiye wayan takoma sama tadauko hijabinta tasaka tafito daidai ana shigo da Ammi awani bespa moto na yawo agidan cus da nisa idan zakazo da kafa from asalin gate zuwa cikin gida, har gaban dakinta aka kawo Ammi, murmushi Hawwa keyi but ganin fuskan Ammi sai kawai taji gabanta na faduwa sosai amman ta daure takai hannunta zata karbi handbag na Ammi tace “sannu da zuwa Ammi” kala Ammi bata cemataba kawai tabude kofanta tashiga ciki Hawwa tabiyota tana maida kofan tarufe Ammi na kaiwa tsakiyan falo ta ijiye handbag nata babu wasa akan fuskanta tace “meke faruwa tsakaninki da mijinki Hawwa?” Khaleel ya sanar da Ammi ne? Tambayan da Hawwa tashigayima kanta kenan gabanta nafaduwa, yagayama Baba ne? Wannan da Ammi tazo daga Abuja, tabude baki zatai magana Ammi tace “wlh kikamin karya saina gauramiki mari! Sannan zan fita daga rayuwanki har abada this time around for good!” Shigowa cikin falon Hawwa tayi kawai saitai kneeling gaban Ammi takama kafafun Ammi bakinta har rawa yake tace “Ammi ki zauna zan fadamiki gaskiya wlh bazan miki karyaba nima daman inaso nakiraki, Please sit Ammi” da kyar Ammi ta zauna cus ta lura ayanda tama Hawwa maganan Hawwa ta dauka tasan wani abu ko maybe Khaleel ya sanar dasu komi, ahankali Hawwa tace “Ammi ni yarki ce Khaleel ba shine danku ba kafin nazo gidan nan nasanar daku kome kunki yarda dani, Ammi please believe me this time, bansan medame yafadan miki ba but I will not lie zan fadi komi nima nafadi abubuwan dana fadi” tadan sauke ijiyan zuciya gabanta na faduwa sosai wannan da Ammi tazo hala har sheri Khaleel yamata, tace “Ammi Khaleel na shaye shaye wlh!” Ammi tai shiru tana kallonta idanun Hawwa dasukai ja saita fara bama Ammi labarin komi daga farko tundaga kan auri saki da shaye shayen sa da abinda yahadasu da abinda tayi, da zagin, saikuma bakinta na rawa sosai tashiga bama Ammi labarin kotun da sammacin data kawomai jiya haba jikake tassssss!!! Ammi tadauketa da mari da saida Hawwa tai tumble ta tashi zaune da sauri tana dafe kuncinta ta bala’in tsorata da kalan marin da Ammi tamata, Ammi na mata wani kalan kallo tace “this slap is for zagin mijinki da rashin girmamashi” ko kadan Hawwa batai wani tunani Ammi zata kara mata mari ba, Ammi takara dauketa da mari tassssssss! Tace “this is for kai mijinki kotu” saikuma Ammi takama bakinta tana kallon Hawwa irin kallon Hawwa kece din nan tace “La’ilaha illalahu Muhammadu Ya Rasullullahi Sallallahu Alaihi Wa Sallama Hawwa kece da danyen aiki haka? Hawwa kin bani kunya! Wlh kin bani kunya! Tir da halin ki wannan halin gidahuman yan boko ne, Allah ya wadaran naka ya baci” Ammi tai shiru tace “inada tambaya dazan miki dudda nasan ayanda baki ambatoshi a labaran dakika bani ba hakan bai taba faruwa ba kenan but I will still ask you, Ibrahima yataba kai miki duka ko zaginki ko cimiki mutunci ko yimiki hauka idan yayi shaye shaye?” Idanun Hawwa sunyi jazur ta girgizama Ammi kai asanyaye, Ammi tasake dafa kanta kaman ta halaka Hawwa da duka takeji sabida tsabagen takaici dakuma haushi, sai kawai ta fuzar da iska Ammi is hurt very very hurt ganin yarta tasami miji but she’s too blind taga watake aure, cikin zafi da daci zuciya tace “Hawwa kin kira Khaleel fool in reality you are the fool! Hawwa kece dakikiyar kuma bakar jakama in particular!” Ammi ta fuzar da iska wlh takasa rike hawayen ta sai kukan yazubo takama bakin hijabinta tasaka akan idanunta tace “wlh sai ayau nakegani Ni’ima ma tafiki hankali Hawwa! Dan wlh tasan darajan mijinta! Baban Yaseer abin alfaharin Ni’ima ne! Ke bakisan darajan mijinki ba, bakisan kimansa ba ko value nasa, Hawwa you’ve disappointed me, bantaba expecting this behavior from you ba, wlh da wata tagayamin zance ba aloalo ba Hawwa na ba amman sai gata itane da halin nan” Ammi ta fuzar da iska ta sauke hijabinta tasa hannu ta goge fuskanta tasss sannan tamike tadauki jakanta jiki asanyaye tace “duk wani fada ko wa’azi dazan miki is too late kin riga ki dauki decision for kanki, kinkai kara kotu araba auren ku, bansani ba daban bata kudin motan zuwa Abuja ba bayan Babanki yakirani, bari naje zan sanar dashi komi shima yadena damuwa dan babu amfani” Ammi ta tashi tai hanyar kofa dasauri Hawwa ta bita tana kama kafafunta tace “Ammi ina zaki dan Allah karki tafi” wani kalan juyowa Ammi tayi ta hankada Hawwa da kafafu tamata wani ihu sosai tace “kinci ubanki Hawwa cikani! Karki kara kirana Ammi sunana Zainabu! Ni ba mahaifiyar ki bane yau kin gwadamin haka, Hawwa kin nunamin I was never your Mom and I will never be, kin nunamin bani na dauki cikinki ba na wata tara! Hawwa idan har zaki iya tashi kin wanke jiki kitafi kotu baki kirani ba, baki kira Baban ki ba, ai bamuda ragowan amfani arayuwanki, bamu da daraja bamu da kima we are nothing! Damu da babu duk daya dan haka nabarki lafiya” kai Ammi taji zafin abinda Hawwa tayi ba kadanba, dawani kalan gudu Hawwa ta tashi tashiga gaban Ammi tafashe da kuka, maganganun Ammi yakarasa tayi nadaman actions nata a hundred million times, cikin kuka maiban tausayi tace “Ammi dan Allah kiyakuri karki banni da halina, Ammi I’m confuse, banda natsuwa, I can’t think straight, bansan menakeyi ba, bansan yanda ake nurturing relationship ba, Ammi wlh na yaga takardan sammacin jiya da daddare nayi flushing a toilet, i will call them nagaya musu na janye case din, Ammi dan Allah i need you now more than ever to guide me bansan menakeyi ba” Ammi na wani irin kallonta ta nunata da yatsa sabida yanda Hawwa ke bata bakinciki tace “yarinya kinyi karya you don’t need me!” Zata wuce Hawwa takama hannunta tace “Ammi sabida Mamana karki rabudani! Naji ni nayi laifi kiyi fushi dani ki hukuntani but sabida Mamana karki rabudani, rayuwana zai lalace, ke kadai gareni Ammi banda any friend, guide me Ammi nayi kuskure, kiyakuri Ammi dan Allah, dan Allah, Ammi Mamana na kallonmu kiji tausayina Ammi” Hawwa is seriously crying kana ganinta kasan she’s scared itama to loose mijinta, Mamanta data kira kadai ne abinda ya kashema Ammi jiki not Hawwa dan tana matukar fushi da Hawwa, tanason yayarta sosai, ta tsaya tana kallon Hawwa dake kuka sosai sai kawai ta wuce ta xauna tanunama Hawwa gabanta akan carpet tace “zoki zauna”
Zuwa Hawwa tayi ta zauna tana kuka still Ammi tace “the only laifi na Khaleel danaji na dauka is shaye shaye! But yaron nan da bakinki kika fadi yana kokarin chanzawa ba kullum kikaga yakeyi ba, banda haka Hawwa yana sanar dake gaskiyan abu sabida yana sonki!” Ammi tai shiru chan tace “Hawwa yaron nan saida ya sanar da Malam mahaifiyarshi namai aure tun yana yaro yana sakinsu sabida baya sonsu, kece mace ta farko daya taba gani da idanunsa yaji kece ra’ayinsa yakuma aure ki akanme zaki dinga hada kanki dasu? Idan ma ya auresu kaman yanda ya aureki ne ai mace data isa tasan kanta tasan yanda zata mu’amalanci mijinta ta yanda bazai taba iya sakinta ba ko a mafarki” Ammi tace “Hawwa yau wani yatareki yaji