Showing 87001 words to 90000 words out of 155892 words

Chapter 30 - Dijah Qaya Book 1 Hausa Novel Complete

22 Dec 2024

470

"Banga kinje kingaida Kabir Khadijah, ko bakisan ansallameshi bane?


Dijah ta turo Baki "to ina Ruwa na dashi?


"Ina Ruwanki dashi? Iya tafad'a tana rik'e hab'a, "Dan Allah lya kirabu dani inkuma so kk inbarmiki d'akinki to,

"Ke Khadijah kirabani da lyayi kitashi kije kigaida Mijinki, ince nan da aka kaishi Asibiti kika dinga Kuka saida Fuskarki yadawo kaman Gauta,



"Allah ya kiyaye Mijin masu Miji dai niba dai Mijinaba, tafad'a gamida mik'ewa tafita ta shiga d'akinta, yaye labulen Window tayi kaman mai niman wani abun tajima tsaye awajen har aka k'ira Magriba, sannan taje tayo Awala tayi Sallah.



Yau pert d'in Kb Mami da lya suaka kai Hira, suna zaune Nafisa da Ka'wanta suka shigo, can kusa da Kabir ta wuce tazauna tana d'ari2 datasan zata samu su Mami da batashigoba dantana kyautata zaton Mamince tasa aka hanata ganin Kb a Asibiti, Asanyaye ta d'ago ldo takallesu sud'inma itan suke kallo, ta gaishesu Mamice kawai ta Amsa fuska Sake, tamaida Kallonta ga Kb da yake mata kallon tuhuma dan yahanata mu'amala da Meena,

Saukar da kanta k'asa tayi tana gaisheshi dai2 Lokacin Su Uncle Musa suka shigo, nan guri yad'an kaure da gaishe2 ananne Kabir yasamu daman Mata Magana k'asa2 yace yana tuhumanta na ganinta da Meena,



Ta tab'e baki ni ai agidanta ma nake yanzu, zaro ldo yayi cike da Mamaki, yace "Saboda me?




"Saboda Fushi nakeyi da kowa can gidanmu Mama tamin laifi shiyasa na gujeta har sai sun gane kurensu, Nanma anmin laifi wai nice za'a hanani dubaka a Asibiti saboda rashin yarda ni yanzu ba Ruwana da kowa zaman jiran dated'in bikinmu kawai nakeyi amana aure indawo kusa dakai daga yauma baza kasake ganinaba sai bayan ammana aure, mukasance agidanmu duk dan bak'in ciki sai ya mutu.


Tsananin Mamakin lafuzantane ya hana Kabir koda k'ifta ldo yasaki baki yana kallonta,


Sallaman Sani da yashigo yanzu da kayan buk'atun kb da ya aikeshine yadawo dashi duniyan Mamaki dayatafi, nan yamaida kallonsa ga Sanin da yake ta jibga Kayan Drinks a frich,

Yana gaida su Abban Habib, Kallonsa tayi

tace "sai munyi waya, daga haka ta mik'e ba tare da tayima kowa sallamaba suka tafi,

Da ido yarakasu har suka fice.


"Sani ya kamata ace ka koma gida haka kasancewan unguwanku da d'an Rata, cewan Uncle Musa, Mami ta d'ora da cewa, "Wlh kuwa tunda yamma nace masa ya tafi inyaso sai ak'ira isma'il d'aya daga cikin seceurity ya rik'a kwana dashi, saboda laluran cikin dare, da safe shikuma inyazo sai ya karb'eshi,


Abban Habib yace, "Banganeba Fatima yaza'ace wani yazo yana kwana dashi wai ina Matarsane? Uncle Musa yacab'e danima maganan nata yaban Mamaki, ba dai ace duk tsawon wannan lokaci kina rik'e masa da Mata ba Fatima, indai kuwa hakane sam baki kyautaba, a'ina aka tab'ayin haka? Mutum da Matarsa har kina nima masa wani mai tayashi kwana?




Kan Mami ak'asa tace a gani nayi yarinyace kuma itama ba k'oshin lfy ne da ita sosaiba shiyasa nace shi lsma'il d'in ya kwan da shi,





"Wani irin k'oshin lfy ne bata dashi da zai hanata zama kusa da Mijinta? Maza ki turota tazo tayi masa abunda zata iya, wanda bazata iyaba sai ataimaka mata, Sani ya koma ga iyalinshi haka ai yayi k'ok'ari yabarta gida ita d'aya,





"Aifa naji dad'in wannan magana dakukayi dan nima abun ya d'aure min kai, mutum da matarsa anma anmaidashi gouro da k'arfin tsiya ina natab'a jin wannan abun innayi Magana tacemin wai ai karatu takeyi, naga ince auren yazu kam baya hanaku yin kartunku, cewan lya,



Mami ta d'ago ta kalli Kabir da yake ta danne2 waya kai kace baima san wainar da ake toyawaba, alhali kuwa hankalinsa kacokam na wurinsu kunya ne sosai Maganan nasu yabashi,




"Mami tace shikenan Yaya tunda kunce haka zan turota anma akwai Maganan dazamuyi daku gobe in Allah yakaimu zan gayamuku abundake tafiya,




Sai lokacin yad'ago suka had'a ldo da Mamin, a hankali kuma ya yunk'ura zai tashi da sauri Sani ya zo ya taimaka masa nan ya musu sallama Sani ya rakshi Bed room, abakin gado ya zaunar dashi, nan ya masa Sallama wata k'atuwar Leda yad'auko wanda da dasunan Nafisa yasayi abun ciki, ya mik'a ma Sani ga wannan ka kaima Mamata, Sani ya karb'a yana godiya gami da Mishi sai da safe ya tafi,



Saida yagama Shafa Addu'o'insa sannan ya kwanta gami da jawo blancket ya shiga ciki, idonsa a lumshe yake ya fad'a Duniyan tunaani, nan ya jiyo su Uncle Musa suna sallama ya kalli agogo 11:00, ya sake rufe idonsa, gamida d'anyin juyi,




Atare Mami da iya suka fito Mami tadage sosai wajen son fahimtar da lya dalilin rik'e Khadijahn agurinta, lya tace "anma ke har yanzu baki gane cewa yana son matarsaba? sarai haline kawai irin na kabiru yasa yake hakan, kacokam Hankalinsa na gareta,



"mhmm lya ai tun farko tunbansama Khadijah ba, Kabir yana sonta taurin kaine da Rashin kunya, kuma wlh lya in nabarta atsakaninsu shida Nafisa zata sha wahala, shiyasa nakeson sai nayi training d'inta tukunna sannan inason sai ya d'an kod'u yazo gareni da kansa ya furtan cewa yana buk'atar ta kafin ya mallaketa,

"haka ne lya ta fad'a suna shiga pert d'in,


D'akin Khadijah Mami ta shiga kai tsaye, kudundune tasameta cikin blancket, tana Bacci, Yaye Bargon tayi kad'an ta d'an bubbuga k'afanta Tana k'iran sunanta, da k'yar ta bud'e ido cike da Bacci a idonta ta kalli Mami,



"Tashi kizauna Khadijah a hankali ta tashi tana Hamma,



"Shiga bayan gida kiyi brush yanzu ki fito ina jiranki, ince kinyi wanka? Kai ta gyad'a tana wani Hamman dan baccine sosai a idonta,

"Tashi mana,

Ta tashi tashiga bayan gida tayi brush din duk agigin Bacci, ta fito tatsaya tana fad'in nayi Mami inkwanta?


Mami ta mik'a mata Buter Mint "sa abakinki inaga idon naki zaifi warewa, ba musu tasa abakin dan batasan ainihin zancenba,



Mami tacigaba da zab'o kayanta da takeyi tana zubawa a kwati, sannan ta kwashi wasu kayan Cosmetic daga kan Mirrow ta zuba mata aciki, ta kalleta sai d'an tangad'i takeyi na bacci,


tace "Khadijah bud'e idonki kiji, bud'e idon tayi tana cigaba da tsotsan Mintinta,




"Zaki koma pert d'in Mijinki tunda kinga bayi da lfy, kid'an dinga taimaka masa inyaso inya warke sai kidawo abunki,



Firgit Khadijah ta ware idonta gami da furzar da Mintin Bakinta ta kalli Mami,



Atsorace tace "Mami waye kuma Mesuna Mijinki? Harara Mami tazabgamata, sannan tace "to ina nufin zaki koma sashin Kabir da zama dai2 yaji sauk'i ince yanzu kin fahimta?







Wani k'ugi taji cikinta yayi gami da wani jiri da ya d'ibeta saida tadafe jikin bango dan kar takai k'asa, Da Mamaki Mami take kallonta,





Gaba d'aya baccin dake idonta ya washe sai wani tsoro da yakamata, cikinta sai k'ululu yakeyi,


Araunane tace "Mami dan Allah kiyi Hak'uri kibarni anan dasafe zanke kaima sa Abinci ina gyaramasa pert d'insa, kinji? Tafad'a kaman zatayi kuka,



Mami tace "Khadijah wlh ba tsarinabane kinga Uncle d'inku ne suka tsara hakan inkuma kince bazakiba, sai ink'irashi yanzu ingayamasa, yanimo mai tayashi kwana, da saurinta tace "a'a karkifad'a masa Mami Uncle yana duka ya tab'a dukanmu nida Sauda, tafad'a tana faman share Hawayen dake mata zarya,



"Ato inbakison duka zo muje inrakaki dan nibacci nakeji nidai abunda zance miki shine kirik'e mutuncinki sosai danshi Namiji dakiga ganshi wasu lokuta da dama sai kaja ajinka kake samun daraja da k'ima agurinsa,


Sannan kinsani sarai basai nagaya mikiba Aljannanhnki tana k'asansa inkinbishi kinmasa biyayya kishiga dukda yanzu jinya zakije bazaman aureba amma dai ki kiyaye, kiyi gaba barin d'auko miki wani Humra naga nakin ya k'are,


Ta fita tashiga d'akinta, tafito da Humran a falo tasami Dijah tayi tirus sai Kuka takeyi, mik'amata Humran tayi tana k'ok'arin b'oyemta damuwanta tace jeki shafa ki biyoni barin kaimiki akwatin, ta sunguma tayi gaba tabar Khadijahn anan,




Lokacin da tashiga Bacci har yafara d'aukan Kabir Mami ta ajiye akwatin tana fad'in har kayi baccine? Bud'e ido yayi yana kallonta



Murya asanyaye yace "Wlh Bacci ya fara d'aukana,


Tace "to kaga dai yanda abun yakasance Dan haka Kahdijah zatazo gareka amma kasani zata zone amatsayin mai jinyarka ba matsayin mataba, kar kayarda katakuramata dan itama bason zuwan takeba gatacan ta tubure sai kuka takeyi wai bazata zoba, daba katakurata da bazatayi hakanba,

Nasanka da lzza dajin kai wannan shine abunda yake had'aka da Masoyanka ma bare wa inda bakaso,


D'an tab'e Baki yayi yace "Mami dama kin barta kawai dan nasan Halin Khadijah tunda aka tirsasata zata dinga samin ciwon kaine, Harara Mami tazabga masa "to ai agabanka akayi Maganan da tun lokacin kace musu subarta, banice zakamin Rashin kunya yanzuba,



Yad'anyi Murmushi kiyi hak'uri Mami wlh ji ba abunda nakemata Halintane kawai Hakan yanzufa kiduba na kwanta asibiti kwana Uku ko lek'ani batayiba, nadawo tun safe agidannan Masu aikima Maza da mata ba wanda baizo yamin yajikiba, anma kullum laifina kk gani,



Murmushi Mami tayi tace "ai ltama bata da lfy meyasa kai bakabaro Asibitin kazo gaishetaba? Koda kadawo kanimi inda take ka gaisheta?


Murmushi kawai yayi dan yasan Bazata tab'a yarda da Gaskiyaba,

Fita tayi takoma pert d'inta a Falo tasami Khadijah kwance kan kujera sai sharan Hawaye takeyi, da ido tamata Alaman ta taso,


Haka ta tiso k'eyanta har Bed room d'in wannan karon fuskansa rufe yake da Bargon, Mami tace "kifito da kayan Akwatin kisa a sif ta inda ba kaya, kizuba kayan kwalliyanki akan Mirrow, Randa yafara fita aiki Ranan zaki dawo gun Maminki, daga Haka tafice tare da Rufe k'ofan,


Tanajin ta rufe k'ofan falo tasaki Kuka mai d'an sauti,


Tun yana sharewa Har ya yaye Bargon da yarufa fuskansa dashi ya sauk'e idonsa akanta.


πŸ˜…πŸ˜…πŸ˜…πŸ˜…πŸ˜…πŸ˜…πŸ˜…πŸ˜…πŸ˜…πŸ˜…

Tofah yau dai ga Dijah ga Kabir wai ya Wannan jinya zata kasancene?


Hahhh Mami kenan tayi tufka tayi warwara duk ita kad'ai,


Ku biyoni inna gamasu da coments dinku in muku typing.. GobeπŸ‘Œ 😜





*Ummu Fatima ce* 😘
[8/3, 5:14 PM] Ummu Fatyma: πŸŒΏπŸ¦‹πŸŒΏπŸ¦‹πŸŒΏπŸ¦‹πŸŒΏπŸ¦‹πŸŒΏπŸ¦‹
*DIJAH* *QAYA*

πŸŒΏπŸ¦‹πŸŒΏπŸ¦‹πŸŒΏπŸ¦‹πŸŒΏπŸ¦‹πŸŒΏπŸ¦‹
*BY ASMA'U GALADIMA*
πŸ¦‹πŸŒΏπŸ¦‹πŸŒΏπŸ¦‹πŸŒΏπŸ¦‹πŸŒΏπŸ¦‹πŸŒΏ

πŸ¦‹ πŸ¦‹
πŸ¦‹ πŸ¦‹ πŸ¦‹ πŸ¦‹


*UMMU FATIMA CE*πŸ‡³πŸ‡¬



🌈 *KAINUWA WRITTES ASSOCIATION*.......πŸ–Š


*Safiyya Abdullahi Huguma Allah yabaki lfy, Yasa babyn da kika haifa ta koma taceceku*

*Allah ya mayarmiki da mai Albarka* πŸ™πŸΌ


*Guys da fatan zakuyi hak'uri da duk yanda wannan page yazo muku*

Mmn Aysha ana tare🀝🏻😍

4⃣8⃣



Kallonta yake bako k'ifta ldo, da Fad'a yaso yamata dan yanuna mata shima bada yawunshi aka kawo masa itaba,


Saidai tunawa da yayi da Halin Mutuniyar tashi yasa ya cigaba da kallonta, dan yasan kad'an da aikinta tasa suyi kwana zaune ita batayi baccinba bata barshi yayiba, Ahankali take k'ara sautin kukanta,


D'an juyawa yayi kad'an ya gyara kwanciyansa, Murya asanyaye, yace "pls Khadijah darenefa, Dan Allah kizo ki kwanta kiyi Bacci,

Zamewa tayi ta zauna ajikin sif tana sharan hawaye, ta kalleshi ni bazan kwana ananba, cikin gida zankoma,

Yatsina Fuska yayi ya kalleta, "No ni bani nace ta kawokiba, so kibari da safe zan mata Magana sai kikoma abinki, anma inkin kwanta baki d'agamin Hankaliba, inkuma kincigaba da kuka to kinyi wa kanki.

Jin haka yasa tayi shiru ta goge Hawayenta tana ajiyan zuciya, gyara kwanciyansa yayi ya lumshe ido kaman mai Bacci,

Kalle2 d'akin tashigayi aranta tana tunani d'aki saikace na Mace? Har yafi na Mami tsaruwa, ahaka har Bacci yafara fisganta, ta jingina kanta da jikin sif, tana gyangyad'i inkanta ya zame ta d'an zabura ta gyarashi,



Shikuwa Kabir ldo ya zuba mata yana Mamakin ba hagon Hali irin nata,


Can da tagaji tazame awajen takwanta, "Ke Khadijah kb yak'irata ad'an zafafe, firgit ta tashi tazauna, ya had'a fuska "Kar kiyarda ki kwanta awajen kitashi ki hau gado ki kwanta,

Ta turo baki tace "ni anan zan kwanta, dogon tsaki yaja gami da d'an yaye bargon da yake jikinsa, Ya zaro ldo cike da fad'a "Karkiyi tunanin wani Dalili ne yasa nace ki haumin gado, nima bada son raina zaki haumin Gadoba,

Ko so kike ki sanyin talis ya kamaki ak'asa wa inda suka turoki su zargeni?

Oya tashi ki hau ki kwanta, ko yanzu Ranki yab'aci banacin mutane, koda ina cima, ke kin kasamin, yafad'a yana jawo Belt d'insa akan bed side drower,


Tashi tayi tana share Hawaye taje can k'arshen Gadon ta zauna, komawa yayi ya kwanta, yaja bargonsa, nanma saida tagama gyangyad'inta, ta dunk'ule agun ta kwanta, acikin hijabinta k'afafunta anad'e gwiwowin k'afanta takure ak'irjinta, tayi pillow da hanunta d'aya d'ayankuma ta damk'e hijabinta dashi ta k'asa,


Kallo Kb yabita dashi, yad'anyi Murmushi mara sauti, ya mik'a Hanunsa ya matsa makunin wutan d'akin ya kashe,


Ai arazane ta ta tashi tazauna, tana k'ok'arin Kuka tace "Likita dan Allah ka kunna Wutan wlh tsoron duhu nakeji, jin tana shirin taramasa mutane, ya mik'a Hanu ya kunna yana kallonta duk tayi wuki2 da ido, yace "Anma yaud'innane kika fara tsoron Duhun ko? Daganan ina hango Windown d'akinki bantab'a ganin wuta akunneba, Dan Allah Khadijah kibarni inyi Bacci nifa mara lfyne, pls kar kik'armin wani jinya, ya mik'a Hanunsa yana k'ok'arin sake kashewa.



Kuka tasake tanace "Nidai wlh kar kakashe banason duhu, dafe goshinsa yayi yace " *Yasalaam!* Why Mami kika had'ani da irin wannan Matsala, khadijah ban iya kwana da Haske, zaki hanani yin Bacci, Why?


Gyara kwanciyansa yayi ya rufe idonsa da Blancket yana mita "haka kawai nida d'akina ahani bacci? Yajima kanshi acikin Bargo har Bacci yad'an fara d'aukansa, ya bud'e ya kalleta, irin kwanciayan d'azu tayi, da Alama Bacci yafara d'aukanta, juyowa yayi sosai yana fuskantanta, jin motsinsa yasa ta zabura ta kalleshi,



πŸ˜† Ahaka dai kwanan nasu yakasance dukansu basuyi Baccin kirkiba, afannin Khadijah atsorace take dashi da yad'anyi Motsi xata zabura ta d'ago kai ta kalleshi, dan wani irin nauyi da takeji kasancewan yaune rana ta farko da ta kwanta d'aki d'aya da Namiji, shima gogan hakan take awajensa, jinsa yake wani iri gashi da Mace kwance agado d'aya sannan ga Hasken wutan da bai saba kwana dashiba, duk ya takurashi,


Ana k'iran Sallah ya tashi ya zauna, yana kallon agogo, jin Kansa yake ya masa nauyi sabo da Rashin samun Bacci da baiyiba,



D'an juyawa yayi ya kalli inda Dijah take a zaune yaganta tana matsa k'afafunta da suka mata tsami dan takuresu da tayi,


Ahankali ta mik'e tana yarfe Hanu ta shiga toilet, Alola tayi sannan ta fito, ta nufi wajen akwatin kayanta zata saka tayi Sallah,


Kallo Kabir yabita dashi yace "Kinsamin Ruwan Alola? Girgiza kai tayi tana kallonsa,


"Ok jeki had'amin Ruwan zafi zakisa,


Ta mik'e tana gyara hijabinta, taje ta had'a ta fito tace "Na had'a
"Ok taimakamin intashi, d'an jim tayi Sannan ta matsoshi, ya mik'o Hanunsa,


,,,, Da iya k'arfinta takama Hanunsa tana k'ok'arin wai zata d'agashi, d'an yunk'uri yayi kaman zai tashi, Nan ta afko jikinsa, yafad'a da baya akan gadon yana fad'in "Wayyo cikina! Wayyo Mamina!, yunk'urin ta tashi akansa takeyi amma yarik'eta Gam ak'irjinsa, Fusakansa nakan k'irjinta yana d'an goga Bakinsa kan niple d'inta yana "wayyo Mamina! zan mutu cikina?, wayyo Marana, gaba d'aya Dijah ta tsorata jikinta har b'ari yakeyi tana masa Sannu, atunaninta da gaske zafin ciwone yasa yake hakan, Ganin dabaran nashi yana kaimasane yasa yak'ara k'aimi har yayi nasaran zira harshensa cikin Breast d'inta, wai duk azafin ciwo, mutuniyar kam duk da irin wannan ciwo yad'an bata mamaki tana ta jera masa sannu gami da shafan kansa, ta Rud'e sosai har tafara tunanin k'iran Mami,

saida yayi mai isansa sannan yad'an nitsu, jin yadaina juya kansa kan k'irjintane yasa ta tazame daga rik'on da yamata ta tashi ta zauna sai alokacin ta lura ya cire mata hijabi ya mirgina akai,


Kallonsa tayi tana kare k'irjinta da Hannayenta, idonsa a lumshe kaman ba ita yake kalloba, tad'an tab'ashi "Likita! Ware idonsa yayi duka ya kalleta akasale, yace "Na'am kin had'amin Ruwan? Tad'an cuno baki "Gaskiya inaga ciwonkannan Aljanune nidai katashi kabani hijabina zanyi sallah,


Yad'an Marairaice Fuska, "pls inkin had'amin Ruwan taimakamin lntashi kikaini inyi Alola, kinsan jikina ba k'arfi, yafad'a yana mik'a mata hanu, tana rik'eshi ya tashi, ahaka suka shiga tazaunar dashi akan kujera zata fita yace baki ban brush ba, tasa Maclean ta bashi, ya rik'o Hanunta yana d'aga mata gira "tsaya mana kiyi Alola.
.
"ni nayi Alola yad'anyi Murmushi "ai wannan Alolankin yatashi a tutan babu, kodai Mami tasa ina biyan kud'in Malaman lslamiyannan a banzane? Baki fahimtan komi,


Harara tabishi dashi aranta tana tunanin wato abunda yamata d'azu da ganganne yana sanekenan?



Alola takuma yi tafita tabarshi anan, sauri2 ta canja kaya, tazo ta haye sallahya, shima yana fitowa yasa jallabiya ya yatada iqama,


Bayan yagama Azakar d'insa kaman yanda yasaba aduk lokacin daya idar da salatussubhi, ya juyo ya kalleta sai gyangyad'i takeyi,


K'afanta yad'an tab'a ta bud'e ido ta tashi yace "zo ki kwanta ki rama baccin dakika hana kankiyi kika hanani,

Ta girgiza kanta tana fad'in aiki zanyi, tashi yayi yacire jallabiyansa, ya kamo Hanunta, "zoki kwanta ki rama baccinki, Dodon naki yana zaune anan zaiyi gadinki, ki kwantar da Hankalinki,


"Ni kabarni infita Likita ban iya Baccin safeba,


"Karkidamu indai iyawane bakiyiba barin koyamiki yanzu, zama yayi abakin gadon yajawota ya cire mata hijabi yayi wurgidashi, yafara kiciniyar rabata

Leave a Review

You cannot submit review untill you Register or login