Showing 129001 words to 132000 words out of 155892 words
kayan ta gwada bud'e k'ofan anma yaki bud'uwa dan haka ta dawo tayi sallahnta,
Tana zaune kan sallahya ya shigo rik'e da Abinci ya direshi agabanta, ya zauna ya zare hijab d'inta ya ajiye agefe, yana kallonta, Cikin sigan Rarrashi, yace
"Zo kici Abinci my hert, ta turo baki
"Nifa tafiya zanyi ba abunda zanci,
Yad'an Murnusa ya zuba Abincin a plate ya jawota jikinsa, Tayi saurin k'wacewa tana shirin tashi, ya kuma jawota, ya kifata saman cinyanshi,
Nan ta saki kuka, cikin sanyin jiki KB ya d'agota suna fuskantan juna ya fara share mata hawaye, "Haba Khadijah ki saurareni kiji abunda zangayamiki, pls daina kukan haka,
"Nikabarni intafi Likita banson jin komi daga gareka, Ni garinmu zantafi,
Kabir ya furzar da huci tabbas yasan yau ya d'ebo Ruwan dafa kansa, da Kansa.
Nanfa ya shiga Rarrashi kala2 yayi wannan yayi wancan, duk shi kad'ai, anma mutumiyar tashi ta tubure ita dole sai ta tafi Rugan Juma wajan Baffah π
Da k'yar ya samu yasha kanta har ta yarda taci Abinci, ya d'auketa suka fita ganin gari sai kusan Magriba suka dawo,
Yanzuma sashinsa ya kaita badan tasoba,
Haka suka kwana kadaran kadahan tak'i yarda ya Rab'i jikinta, haka duk yanda ya kai da zak'uwansa ya hak'ura ya zuba ma Sarautan Allah ido,
Kwanansu biyu suna a haka, Khadijah tak'i Hausa,
Yau KB tunda ya fita yaje Gidan Mami Bashi ya dawoba sai da'akayi la'asar Hadarine agarin sosai da yahaddasa sanyi, sauri2 ya shige sahinsa,
A kwance yadawo ya tarar da Dijah tasha kwalliya kaman zata perty wayanta na hanunta tana cherting da Sauda da Bintalo,
Sallamansane ya katseta ta tashi tana Ansawa idonta akansa Fuskansa Ba wani walwala,
_Idan kika sabarmasa da yamiki laifi ya rarrasheki kik'i jin rarrashi kece da wahala, ba ayima na miji haka, inyasaba da hakan zai daina rarrashinki, dan yasan koya rarrasheki aikin Banzane, Bazakijiba,_
_kiyi k'ok'ari kija mijinki jikinki kafin Nafisa ta dawo, dan inta fuskanci rashin jituwa a tsakaninku zata kara samun kofa_ Sam fushi da Miji banakibane,
Ta tuno Abunda yanzu suka gama tattaunawa dasu Sauda,
Kenan har yagaji da Rarrashintan ne?
Ta sake Kallon inda yake yana cire kaya zai shiga bayi, Ba tare da ya nuna kulawansa garetaba,
"To ta ina mazan fara? Ta tambayi kanta, ta d'an zamo daga kan gadon ta tallafi hab'anta, cikin fad'uwan gaba,
.
Tana nan a haka har ya shiga ya watsa Ruwa ya fito ya shirya cikin kaya masu d'an kauri, dan yanayin garin, a hankali ya tako ya k'araso kusa da ita ya zauna, yana kallonta, baice da ita komiba, Dan baisan da Abunda zata maida nasaba, ya jawo System d'insa, yafara sarrafashi,
Ta tashi a sanyaye taje ta kawo masa Abinci ta dire agabansa, ta kalleshi "Ga Abinci, d'an kallonta yayi ya tab'e baki
"Kingama fushinne?
Ni naci Abinci a wajen Mami sai dai anjima,
Dijah ta sunkuyar da kanta tana goge k'ollan da ya fito mata,
Ya kalleta na d'an lokaci, Sannan ya zamo ya jawota jikinsa, "Haba Khadijah har yanzu baki huceba?
Ya kk son inmiki, yanzu meye na kukan? Eye gayamin yanzu Duk yanda kk so haka za'ayi Khadijah koda zan cutu zanmiki yanda kikeso banason wannan kukan Allah kuwa har zuciyata nakeji,
Ta lafe ajikinsa tana wasa da xip d'in Rigansa,
Tace "Bakai bane kak'i cin Abincin,
"No bahakabane na riga naci Abinci a wajen Mami dan bansan zakibani nakiba, naga kina fushi dani sosai,
"To ai kai ka jawo,
"To ai nima nabaki hak'uri my Luv kece kikak'i hak'ura, kike ta fushi dani,
" tom na bari anma kar ka k'ara cemin Wai Nafisa Masoyiyar kace nasan kana sonta basai ka fad'aba,
Yayi Murmushi ya juyo da ita yana kallon fuskanta da take ta b'oyewa a k'irjinsa, yace "Dama duk wannan fushin wannan kalmane sila?
Na daina My Beutiful wife kece Masoyiyata Khadijah Allah kiyarda dani ina sonki sonda bazan iya kwatantamiki Abakiba, Ki yarda dani Ni nakine ke tawace burina muyi Rayuwa na rai da Mutuwa, pls karkisake tafiya kibarni Khadijah,
Dan Allah ko namiki laifi ki daina Fushi dani haka bakiji yanda zuciyata ta shiga Damuwaba, ko har yanzu baki yarda kece Rayuwataba?
Mik'ewa tayi zata gudu dan jin yanda yafara k'ok'arin Romacing d'inta, cak ya d'agata ya direta kan gado dai2 lokaci kuma Ruwa mai k'arfi ya sauk'o,
wai su KB dama yaya? bare Dijah tafito daga hanun Yafannah kuma andad'e ba had'uba ππππππ
Rungume yake da ita a k'irjinsa ji yake kaman Ya Maidata cikin jikinsa wani shauk'in abunda ya gudana atsakaninsu yakeji,
Jiyake kaman Duk Duniya ba kamanshi wajen sa'a da dacen Mace,
Ya d'agota yana son su had'a ido itakuma gaba d'aya Kunya yagama Lullub'eta, yau itace da Romacing Kabir!!! Ji take kaman k'asa ya tsage ta shiga,
Batasan lokacin da tasaki kukaba dan kunya musammna yanda taga shi ya zak'e Da yawa,
Sai Rad'a mata wasu maganganu yakeyi a kunne masuwuyan fahimta
Murmushi yayi ya manne Bakinsu Guri d'aya, Yana mata wani Sabon salon,
*******
Boka so nake ka k'ara Mantar dashi yarinyannan kar yakuma k'ara tunota azuciyansa, yazamo kawai Nafisa zai dinga tunawa,
Wani irin Dariya tsinanan Allahn yakece dashi Bayan ya Amshi mak'udan kud'in data damk'amasa, ya kalli Maman Nafisa, Bayan yagama surkullensa,
"Ke Mu munga mijin yarinyanki da Matansa Kwance guri guda suna Sha'aninsu, Afirgice Nafisa tazaro ido tace "Boka ba Mijina kaganiba, wlh bashi bane shi bai tab'a kwanciya da wata mace ba inbaniba, kasake dubawa wannan 'yar k'auyen Sun jima da koranta agidan shi da Mahaifiyarsa,
Dariyan yakumayi ya wurgo mata k'ulle2 magani "Karb'i wannan kutashi ku tafi zamu muku bayanin yanda zakiyi Anfani dashi a Mafarki,
Ya daka musu tsawa a firgice suka tashi suka fita awajen, Nafisa ta zube a gindin wani Bishiya tana haki, "Mama wlh wannan Bokan ba k'aramin d'an iska bane, Wai har dacewa Yaga Kabir kwance da wata Mace tsaban rainin Hankali?
Ta ciza hak'ora tana jijiga kai "Wlh da hakan zai tabbata Mama sai nakashe ko wata shegiyace inyaso akasheni,
Allah ma yasawak'e Mamantan ta fad'a cikin Mutuwan jiki itakam ta tsorata da jin lafazin Bokan dan tasan aikinsa ba wasa,
Cikin b'acin rai Nafisa zata kuma Magana Maman taja hanunta "Zo mutafi kinsanfa su da Aljanu suke aiki kar su d'auki Magananmu sukaimasa,
**********
Dijah tana zaune akan Mirrow tana kwalliyanta hakali kwance yayinda duk Motsinta akan idon Kb takeyinsa, har tagama ta matsoshi ta hura iska a fuskansa, cikin shagwab'a tace "Kallonfa ya isa haka, yayi Murmushi ya kamota ya d'aurata kan cinyansa,
Yasa kansa tsakanin Wuyanta yana shak'an k'amshin jikinta yana lumshe ido,
A hankali kuma yana dannan k'asan Maranta, dan tabbatar da abunda idonsa ya ganomasa yanzu, Yaji wajan yayi tauri, ya k'ara d'an dannawa, tayi zillo gami da sake k'ara ta rik'e Hanunsa,
Rungumeta yayi tsam a k'irjinsa, yanajin kaman ya ciro zuciyansa yabata dan farin ciki,
"Wayyo Mami meyasa kika raba tsakanin d'a da ubansa na tsawon lokaci, meyasa bakibarni da yaronaba tun bai kai hakaba,
Ashe ni uban wanine bansaniba, My luv Allah ya sauk'eki lfy Allah yakawomin yarona Lfy,
A tsorace Dijah ta zaro ido tana kallonsa,
*Ummu Fatimace* π
[9/28, 6:09 AM] Ummu Fatyma: πΏπ¦πΏπ¦πΏπ¦πΏπ¦πΏπ¦
*DIJAH* *QAYA*
πΏπ¦πΏπ¦πΏπ¦πΏπ¦πΏπ¦
*BY ASMA'U GALADIMA*
π¦πΏπ¦πΏπ¦πΏπ¦πΏπ¦πΏ
π¦ π¦
π¦ π¦ π¦ π¦
*UMMU FATIMA CE*π¦π¦
*Jinjina Gareki Sis Batul y'ar Jattko mai Halin Dattako* ππ»ππ» the Page is ursπππ
π *KAINUWA WRITTES ASSOCIATION*.......π
6β£7β£
Ya hure idonta yana dad'a manneta a k'irjinsa,
Tayi saurin zamewa a cinyansa, Tana turo baki, ya biyota k'asa yana Kallonta, "Khadijah kina da ciki anma naga kaman bakiyi farin ciki da wannan Bbabn kyauta da Allah yabamu ba,
Ta turo baki cikin jin wani irin nauyi, "Nidai banaso,
Ya zaro ido "baki Son d'an namu?
"Eh ni bansonshi, kuma kar kasake fad'a,
"To inbaki Sonsa ni ina sonsa ki haifamin shi kuma sai nagayamasa kince bakisonsa,
Ta harareshi, "To kai zakabashi No..n.... Sai kuma ta rufe bakinta da Hanunta, ta sinna kanta k'asa, Kb ya cire hanunta da ta rufe Bakinta dashi yana d'ago Kanta, "k'arasamana My Luv ni xanbashi me?
Ta janye Fuskanta zata gudu ya jawota, Yana mata cakulkuli, ai sai kin fad'a meye zan bashi, ta dunga dariya tana jan jikinta, da k'yar ta k'wace kanta, ya jawota ya zira Hanunsa cikin Riganta, "mhmm wato wa Babyn nawa zakiyi Rowa bakiyi ma Babansaba sai shi zan dinga bashi kar kidamu ki dai haifominshi kawai kingama naki,
"Nidai bana So, tafad'a kaman xatayi kuka,
Ya Kamo hanunta Cikin Happy "Zo muje inga lfyn baby na, bai tsaya ko ina ita ba, sai wani d'aki da aka sanya kayan Da suka shafi Asibiti, na'urorine kala2,
Ya sata ta hau Gadon Scaning, ya jawo na'uran ya Fuskanto mata da Screen d'in suna kallo dukansu,
Cike da tsantsan farin ciki yamata scanining sosai yayi mamakin cikin wai har ya kai 3 Monthns, ya jawota ya d'ora kanta a cinyansa, Yana shafa cikin, ta dafe Hanunsa, kaman xatayi kuka, "Likita Dan Allah....
"Menene Khadijah kar ki b'oyemin abunda ke ranki, fad'amin ko meye? Insha Allah zanmiki Baby na, banson ki dinga b'oyemin Komi naki,
"Mhhmm nidai banson ka fad'ama Mamine kaji,
"Ya xaro ido, "Khadijah inban fad'a ma Mami wannan abun farin cikinba ba mawa zan fad'a?
Kinsan tsawon lokacin da Mami ta d'auka tana jiran irin wannan lokacin?
A duk lokacin da Mami tamin maganan aure zanceta baya wuce insamu d'a ta samu jika, pls My Luv kibari insanar da ita, a k'alla zata tamakamana da Addu'a,
Ta mak'ale kafad'a "oh nidai kar karkafad'amata,
"Ok inbakison in fad'amata Zo kiji, yamata rad'a akunne, ya saketa ya tashi, ta harareshi ya kuma mata wani Rad'an a kunne, ta tashi da sauri ta suri Pillown dake kan gadon Tabishi dashi zata kwad'amasa ya bud'e k'ofa yafita da gudu ta rufa masa baya, Suka shiga kewaye gidan suna dariya,
*********
Washi gari Kabir yana xaune da System a gabanshi yana aiki, Khadijah tafito cikin shigan Shadda dark blue,Riga da sket ba k'aramin kyau tayiba k'amshi mai sanyi na tashi a jikinta, a hankali ta zago ta bayansa Tasa Hanunta ta Rufemasa ido, yad'anyi Zillo yana yarfe Hanu, yace "Wayyo My Luv Ga Dodo zai kamani yazo ya Rufemin ido kizo da gudu ki ceceni,
Me Khadijah zatayi inba dariyaba, ta tsuguna a wajen tanata k'yak'yatawa, yasa Hannayensa duka biyu ya jawota Gabansa yana Murmushi, Ashe ma Kece My Luv, nazaci Dodone,
Dariya takeyi harda k'ollah tace Likita Ashe kai matsoracine??
Dariyan yarantanta ya shigayi, Ya Rungumeta a k'irjinsa, Yana shak'an k'amshinta, "Da Gaske nazaci Dodone zai cinyemiki Miji, ya gyaramata zama a gefen cinyansa yana cigaba da aikinsa, yana janta da Hira jifa2 yana kallonta danba k'aramin burgeshi kwalliyantan yayiba,
Ta d'an langab'e ajikinsa, tace "Honey Dan Allah Ka kaini Gidan Aunty Binta, Cikin wani irin shork d'in jin Sunan da ta k'irashi dashi yayi Saurin d'ago kai ya kalleta, itakuma tayi Saurin b'oye Fuskanta A tsakanin kafad'ansa, tana Murmushi, Shima Murmushin yayi Ya maida kansa ga aikinsa, kusan 5Minut Dijah ta lek'o Fuskansa, "Kaji!!!,
Ya ture Systemam d'in gefe ya jawota suna fuskantan Juna,
"Banjiba Sai kin maimata abunda kika fad'a,
"Nace dan Allah kakaini Gidan Aunty Binta inason inganta inga Adanan,
"No ba wannaan d'in nakesonjiba, naji wani sabon Sunane da aka rad'amin Very nice & sweted,
Tace "nifa Doctor nace,
"Ok ashe bakison zuwa Gidan Aunty Binta,
"Inasofa Dan Allah kaji,
"Mhmnn to sake fad'a inji,
"Mnnnmm Honey fa nace, ta fad'a tana rufe ido,
"Ayyah My Beuty Bakishirya zuwaba inkinshirya kizo kisanarmin ya fad'a yana yunk'urin tashi ta rik'eshi,
"To ba nafad'a ba,
"So nake ki kalli cikin idona ki fad'a sai inyarda,
Ta saita cikin Idonsa tace "My Honey
Ya Huramata iska acikin idon yana k'yalk'yalewa da Dariya,
Ta kifa Fuskanta a k'irjinsa, tana kaimasa Duka, Saida yagama Dariyansa, yace tashi mutafi Luv Kin ci xuwan Gidan Aunty Binta dagananma har gidan Sauda, da Mami, ta tashi tana tsalen Murna. Ta d'auko Hijab.
************
"Gaskiya nidai Mama nagaji da wannan yawace2 zan koma gurin Mijina shi kad'aifa na baro, Wlh Inaji ajikina kaman wani abun yasameshi,
Kumafa kinaji d'azu yace yayi missing d'ina kullum da irin k'aryan da nake masa, na dalilin Rashin dawowana, anma wlh yau kasa cemasa komi nayi na'ajiye wayan inacewa banaijinsa,
Mamanta ta rik'e Hab'a cike da mamaki tace "Anma duk yawace2 da mukeyi ba dalilinkibane? Ko kinmanta cewa kikayi Kinason ki zauna dashi ke kad'ai ba tare da wataba? Ancemiki hakan zaiyiwune inba muntashi muntsayaba,
"Mama nifa nasan Kabir Wlh ba wata macen data isheshi kallo da har zai je niman aurenta dama damuwana wannan 'yar K'auyen kuma wacca ta yayimota ta mai da ita, Ayanxu banda sauran Matsala, dan Allah mukoma ina son Ganin Mijina,
"To shikenan Jibi sai Mukoma,
Shiru kawai Nafisa tayi cikin takaici dan ita kam Jibi yamata nisa, ba k'aramin shaukin mijinta takejiba, Sosai tayi Missing tattausan Fatansa da take kwana manne dashi, dan dai kawai ba yanda ta iyane,
***************
Dijah nagano Zaune Cikin Lilo Kabir yana Turata a hankali sai dariya sukeyi, kallo d'aya zaka musu ka karanci tsantsan So da k'aunan da yake tsakaninsu, jinsu suke cikin matsanancin Farin ciki,
Kabir ya xira hanunsa cikin Aljihun Wandonsa ya d'auko Wayansa da take verbratoin, "Dam! Yaji k'irjinsa ya buga ganin wacca take k'iransan, d'an kallon Dijah yayi da gefen ido yace mata yana zuwa ya gangara d'an nesa da ita yana d'aga wayan,
Binsa tayi da ido tanajin fad'uwan gaba musamman yanda taga jikinsa yayi sanyi tana kallon yanda yake maganan Fuskansa ba yabo ba fallasa, duk da bata jin abunda yake fad'a ko kad'an hakanan taji ba dad'i,
Ahankali ta zame daga cikin lilon tafara Tafiya, daf da zata shiga pert d'insa taji ya k'irata a sanyaye ta juyo tana maidamasa da Murmushin da yake mata, Sosai take son b'oye yanayin da ta tsinci kanta,
Da hanu ya mata Alama da ta dawo, ba musu ta dawo yana zaune a cikin lilon ya jawota ya zaunar da ita a saman cinyansa, yana juyasu a hankali, ya sako bakinsa dai dai kunneta, "Meyasa zaki gudu ki barni Luver?
Tad'anyi Murmushi "Ba guduwa zanyiba yama za'ayi ingudu inbar Honey na, ta ziro hanunta tana shafa sajensa, ya lunshe idonsa yana jin yanda wani abu ke masa yawo ajikinsa,
Ya d'agata ya kama Hanunta suka nufi sashinsa, makulli ya d'auka suka fito ta cikin wani k'ofa dake pert d'in, ya tsaya bakin sashinta ya bud'e k'ofan jiki ba k'wari suka shiga, Ya zube kan kujera ya kalli Dijah da take ta aikin kallonsa cikin wani yayi, dan rabonta da pert d'in nata sati wajen Biyu kenan, tun randa KB ya tsokaneta daga baya yamata wayo yajata Sashinsa,
Sosai yaji tausyinta har ransa, ya kamota ya zaunar da ita ajikinsa yana shafa cikinta, kansa a kan kafad'anta, Yana goga Hancinsa a tsakanin wuyanta cikin yanayin lallashi, murya a sanyaye yafara cewa, "Inasonki Khadijah bazan gaji da gayamiki wannan kalmaba, Kema kar kigaji da Amincewa dani, Dan Allah Khadijah kar kijuyamin baya namiki Alk'awari nima bazab juyamikiba duk Rintsi duk wuya ina tare dake Ba gudu baja da baya, Kina sane da ku biyu ne a k'ark'ashina ya zamo dole inyi Adalci a tsakaninku dan in tsira agaban Mahallicina,
Ya d'an furzar da iska, "Yau Nafisa zata dawo daga tafiyan da tayi, shiyasa na dawo dake nan Badon nasoba Khadijah ina cikin Alhinin hakan fiye da tunaninki, Gobe insha Allah zan taraku dan kutsayar da adadin kwanan da kuke son inamuku,
Ya juyo da Fuskanta yana kallon tsananin firgici da Kishin da ya kwanta kan Fuskanta, Yana kumajin yanda k'irjinta ke bugawa,
Bak'aramin tashin hankali Kabir ya shigaba, ganin yanayinda ta koma, ciki damuwa yace "calm down Khadijah ki taimaki zuciyata kinga kina da hert problem! Kuma kina da juna biyu, sa damuwa aranki ba k'aramin matsalane a garemuba, Nafisa bazata kawo wani abu game da Soyayyarki A zuciyanaba, pls ki kwantar da hankalinki! ya k'arashe kaman zai samata kuka.
Kallonsa takeyi tana tariyo maganganun Su Yafannah gareta,
_karkiyarda ki nuna masa baki son Matarsa, muddin kina son darajanki ya k'aru a idonsa, Sannan karkiyarda kidinga kaimasa k'aranta, hakan zaisa ya rinka ganin baki da hak'uri, da haka har kifita aransa,_
Ta sauk'e ajiyan zuciya tana d'an Murmushin k'arfin Hali,
"Nifa ba wai na d'aga Hankalina bane Honey, kawai dai ina tunanin yanda zan iy bacci ba kai akusana ne ka sakaltani da yawa, anma ba yanda na iya dole in d'au na Annabawa, inbarma Aunty na dan nasan kunyi missing juna sosai
Yak'ura mata Ido ba ko k'iftawa yana kallonta yasan k'arfi hali kawai tayi na wannan Magana,
"Nima hakantake awajena my luv sam bsnson abunda zai nisantani dake kona Second ne, Kuma ..... Baiyi auneba yaji Dijah ta manne Bakinsu waje Guda tana kissing nashi, Hakanan taji maganan ta isheta,
KB kam ji yayi kaman zai sume da irin wasannin da tashiga masa, k'arshe sai Agado na hangosu, ππ
**********
Tsaye take ajikin Window tana kallon yanda KB ya Rungume Nafisa tsam a k'irjinsa kaman zai maidata cikin jikinsa, sai dariya suke k'yalk'yalawa, kaida ganinsu kasan Masoyan junane da sukayi Missing junansu, Cike da Kewa ya jata daga palourn suka shige d'akinta basu ko bi ta kan jakanta da