Showing 114001 words to 117000 words out of 155892 words
irin Khadijah,
ya k'ira Maminsa sun d'au lokaci suna hira yana ta kasa kunne ko zaiji koda motsintane kusa da Mami anma baijiba da haka sukayi sallama, yana ajiye wayan k'iran Nafisa na shigowa,
bai d'aukaba sai da ta mishi missed call2 kafin yabita tana d'auka tasa kuka hans fre yasa Wayan sannan ya ajiye agabansa yanajinta sai da ta gama tafara magana sannan yace "ina jinki inkingama zan kashe wayana inci Abinci,
"hakama zakace kabir? Bayanda banyi zan bikaba fir kak'i yanzu kuma tun yaushe ka isa anma baka k'iraniba, ina k'iranka inajin kana waya, dawa kake wayan da yafini muhimmanci?
Ahasale yace "Uwata ko kina da magana? Nafa gayamiki muddin kinason mu shirya kidaina min magana gatse2 haka ba sa'ankibane nifa kingane, baijira ta cewantaba ya kashe wayan gaba d'aya yana jan tsaki,
Ba yanda baiyiba yaci Abincin anma yakasa dan damuwa,
haka ya hak'ura ya kwanta kalaman da tagayamasa su suka tsaya masa arai da hoton fuskanta irin kallon da take masa haka yadinga juyinsa agadon, sai dai yasama ransa nanda kwana biyu yamanta ta, daga nan kuma inyakoma bazai kuma shiga hark'antaba, in Mamin taga dama tabashi ita shikenan, inta mayar da itama shikenan, tunda kafin zuwansannan Alhaji ya'u ya k'irashi yatsaida ranan tariyan Nafisa nan da sati,
zai zauna da ita haka, Duk da sam bayajinta aransa, ita Dijanma yasan ba sonta yakeyiba, saidai ko ba komi tafi Nafisan sanin me takeyi wannan shine kawai Banbancin da yasa yake tunanin Dijahn fiye da ita Ba wani abuba.
Sai dai Duk yanda Kabir yayi ya cire Dijah arasa abun yaci tura, kullum abun k'aruwa yakeyi ahaka dai yayi kwana hud'u da k'yar rana tsaka ya tattaro ya dawo batare da yakammala abunda ya kaishinba.
Habib da Sauda yasamu da Mami a falo suna hira, kusa da Mami ya zauna yana yarfe hanu alamun wai ya gaji,
Mami ta kalleshi rik'e da Baki tace "yanzu kabir dakacemin gaka dawowannan da gaske kakeyi??
Ya shafa kansa yana murmushi yace "wlh kuwa Mami garinne ya isheni, ba dad'i
"Ikon Allah lokacin daka fara shiryan tafiyannan sati 2 kace zakayi, daga baya randa zaja tafin kace sati 1, kaje kuma kayi kwana hud'u kadawo,
Habib yace "wlh kuwa Mami nima yabani Mamaki dan randa ya isa nikanma cemin yayi sai kawai anganshi,
Sauda ta tashi ta d'auko masa Ruwa a frich ta ajiye agabansa, tana kallon Habib, "daga shigowansa bai ko hutaba yaya Habib zakamasa sharri,
"Rabu dashi sam bai da Kunya baya girmama nagaba da shi baya girma ma aurensa ko ba komi ai ni sirikinka ne, ya fad'a yana kurb'an Ruwan, sannan ya a jiye ya kwantar da kansa akan cinyan Mami da take ta kallonsa dan inba idonta bane yake mata k'arya kaman taga ya d'an fad'a,
Lumshe ldonsa yayi yanajin suna cigaba da Hiransu,
Mami tace "to tashi kaci Abinci Kabir dan inagama hala rabonka da Abinci tun randa katafi naga duk ka fad'a,
Idonsa a lumshe yace "later Mami,
"Mhmmn kawai tace sukaci gaba da Hiransu,
Har su Sauda sukayi ma Mamin Sallama suka tafi, ya tashi yace mata xaije yayi wanka yazo,
Bayan anyi lsha'i ya shigo yana cin Abinci hankalinsa nakan k'ofan Khadijah, ko zai ganta shiru har ya tashi bai gantaba, sun d'an jima suna hira da Mami har tafara gyangyad'i, ganin haka yamata sallama ya tafi wasa2 kwanansa kusan uku da dawowo baiga Khadijah ba, aranan na Ukunne da ya shigo yayi k'undumbalan shiga da saurinsa ya mayar da k'ofan ya rufe dan kar Mami ta ganshi ya kunna hasken d'akin bai gantaba bayam gida ya bud'e nanma wayam, cike da fargaba ya dawo yana bin d'akin da kallo zuciyansa na bugawa ya kalli gaban mirrow ba kayan kwalliyanta,
Nan bugun zuciyansa ya k'aru dan yanzu kan ya tabbatar da bata gidan da alama ma ta jima batananan, asanyanye yafito ad'akin yana jin d'aci azuciyansa.
cikin wani hali ya shiga d'akin Mamin, tana kallonsa ta gano wani abun tattare dashi,
Fita yayi ba tare da yace komiba, can anjima yakuma shiga, kallonsa Mami takeyi yana ta shiga da fita kaman mai niman wani abun, bata kulashiba.
Yana son ya tambaya yana tsoron jin Amsan da zai tarwatsa zuciyansa,
Washi gari Mami ta shirya tana shirin fita ya shigo ta kalleshi "zan d'an fita Kabir inbaka key d'in nanne?
Ya d'an gyara tsayuwa cikin kasada da k'undubala yayi k'arfi hali yace "Ina Khadijah ne Mami?
Saida ta zira hijabinta tace "ai Khadijah tajima bata Gidannan Kabir wlh duk kewanta ya dameni gidan bayamin dad'i sam,
Kansa na k'asa ya dawo kaman andasashi har ta ida magananta, ta rufe pert d'in tare suka jera har jikin Mota,
Sai da ta shiga tace "Ina dai maka tunin maganan gyaran gidankannan inkuma haka zaku shiga shikenan,
Daga haka driver yaja suka fice.
Hakanan Kabir yaji jikinsa gaba d'aya ya mutu ya dinga jan k'afansa har yakai falonsa ya zube cikin Kujera, Ya dafe kansa,
*Nadawo daga Rakiyanka Likita bazan k'ara yarda da duk wani furuci da zai fito daga bakinkaba,*
*Baka tab'amin Alkawari kacikaba*
Kalmomin dake ta masa yawo kenan yana tunano fuskanta da gangan jikinta yanda yakeji aduk lokacin da suka kasance,
Kafin kace me zazzab'i ya rufeshi gami da ciwon kai,
Jujjuya kansa kawai yakeyi acikin kujera yana cewa "why Mami why Mami meyasa kikamun hakan??????? π
*Ummu Fatimace* π
[9/1, 8:30 PM] Ummu Fatyma: πΏπ¦πΏπ¦πΏπ¦πΏπ¦πΏπ¦
*DIJAH* *QAYA*
πΏπ¦πΏπ¦πΏπ¦πΏπ¦πΏπ¦
*BY ASMA'U GALADIMA*
π¦πΏπ¦πΏπ¦πΏπ¦πΏπ¦πΏ
π¦ π¦
π¦ π¦ π¦ π¦
*UMMU FATIMA CE*π³π¬
π *KAINUWA WRITTES ASSOCIATION*.......π
5β£9β£
Ahaka Habib ya shigo yasameshi cikin wannan Hali ya zauna agefensa yana kallonsa,
Cikin d'an damuwa da yanayin da yaga Aminin nasa yace " Man any problem? Me yasameka? Yajeromasa Tamabaya.
Ajiyan zuciya kawai yake ta sauk'ewa batare da ya Amsamsaba har sai da yakuma masa wani tambayan,
Ya d'an girgiza kansa ahankali yace "Nothing! Zazzab'ine kawai ya d'an tab'ani,
Habib ya k'ura masa ido, Sannan ya Numfasa "to kasaha maganiman,
Kb ya ya gyad'a kai Alaman yaji,
"Dama key d'in Gidanka zakabani wai yau zasuje Jere,
Da baki Kb yamasa Nuni da key d'in da yake kan Tv stand, Habib ya d'auka ya fita,
Wasa2 Kabir ya lula duniyan tunani na Rashin yarinyan da bayi tunanin sonta yakeyi,
Zaune yake a k'ofan pert d'insa yana kallon ma'akaitan Gidan ya zaro wayansa a Aljihu kaman mai Niman wani abu aciki Rana ta farko da yafara tunanin wai meya hanashi Mallakan No. Khadija? Nan danan yaji zuciyansa takamu da tsananin son mallakan No.ta Yak'irata dana yaji awani hali taje Rugansu. Ma'an meye matsayin da suke ayanzu?
Zunbur ya mik'e ya shiga side d'in Mami a falo yasameta tana kallo ya zauna yana mata sannu da hutawa, ta Amsa cikin kulawa tana kallonsa duk yafita ahayyacinsa, gaba d'aya ta tsinci kanta cikin Rashin jin dad'i,
"Kaci Abinci kuwa Kabir?
Sosa Kansa yayi yana kallon T.v
"Zanci Anjima,
Tashi tayi ta shiga kitchen ba tare da tace masa komiba,
Da saurinsa ya d'auki Wayanta, Rana na Farko da ya dinga mata Bincike a waya, Contact d'inta ya shiga yasa K letter nan sunan masu K suka bayyana kan wayan ya dinga sauk'a har yazo kan su Khadijah,
Suna khadijahn suna da yawa iri daban2 Awayan anma ba wani Abunda ya nuna masa No. Khadijan da yake nima,
Duk iya Bincikensa yakasa gano no. Da yake nima,
Jin Motsin Mamine yasashi saurin maida wayan inda yake, ya d'ago yana kallonta rik'e da plate da cup na Abinci,
Agabansa ta dire gami da bashi lzinin cinyewa yabata plate d'inta, nan ya hau ci a zuciyansa yana tunanin a ina zai samu No.?
Nan wani tunani yazomasa aransa,
"Binta Rugan zakayi ba No. Zakanimaba, Yesss yafad'a a fili dan jin gamsuwa da wannan shawara da Zuciyansa ta bashi,
Saida yad'anci Abincin ya tashi yana kallon Mami yace "Mami k'arshen Satinnan xanje induba Dabbobinmu na wajen fulanin nan,
K'uri Mami tayi tana binshi da kallo aranta tana mamaki duk da bata kawo cewa garin su Dijah xaijeba,
ganin yana shirin Angwancewa, Sannan kuma bai cika zuwa duba dabbobinba sai tayita Magana yake zuwa yasata Mamakin,
"An ma dai ba Rana da za a kai Nafisa zaka tafiba ko?
"Washi Garine zanje, ya Amsa atak'aice
"Allah yasa Muna Raye ta fad'a tana k'ara karantan yanayin sa,
Ranan Asabar aka kai Nafisa Gidan Kabir washi Gari Lahadi yayi shirin tafiya Rugansu Dijah, tare da tarin tsaraba.
Kuyi hak'uri da wannan wlh dan in farntamuku na takura kaina nayi wannan d'in Manage pleas insha Allah Gobe zanyi mai yawa ππ
*Ummu Fatima* ce π
[9/4, 11:15 PM] Hauwa Jameel: πΏπ¦πΏπ¦πΏπ¦πΏπ¦πΏπ¦
*DIJAH QAYAH*
πΏπ¦πΏπ¦πΏπ¦πΏπ¦πΏπ¦
*BY ASMA'U GALADIMA*
π¦πΏπ¦πΏπ¦πΏπ¦πΏπ¦πΏ
π¦ π¦
π¦ π¦ π¦ π¦
*UMMU FATIMA CE*π³π¬
π *KAINUWA WRITTES ASSOCIATION*.......π
6β£0β£
Shida kansa yayi driving Har cikin Garin Rugan Juma, lokacin da Ya isa k'ofan Gidan Baffahne k'irjinsa ya buga sam baisan da wani ldo zai kallli Baffah ba dan baisan me Maminsa tace masaba da tadawo masa da 'yarsa, shin ta inama xai fara??
"oyo oyo Likita Iro ya katse masa tunani yana kiciniyar bud'e Motan,
Kb ya sauk'e ajiyan zuciya ya dawo da kallonsa ga iron har yanzu kiciniyar bud'e Motan yakeyi,
ya bud'e Gami da sako k'afansa yana d'an Murmushi, lro sai washe Baki yakeyi yana masa lale Maraba, Kb ya dafa kafad'ansa yana Amsawa Fuskansa asake,
Nan matasa suka fara kewayeshi suna Amsan gaisuwa, baiyi k'asa a gwiwaba wajen basu kyautan da yasaba idan yazo,
Da k'yar yasamu kansa ya shiga ciki da Sallamansa Inna tana zaune da Littafin arba'una Hadis tana dubawa cikin kad'aici wanda yazame mata jiki,
Jin saallamane yasata d'agowa gami da kallon hanyan wajen ta Amsa cikin fara'a gami da bashi izinin shigowa dan tuni tagane Muryansa,
Ta tashi da saurinta ta d'auko taburman Kaba da yasaha Kalal Green da pink da yellow, ta shimfid'a Masa tana fad'in lale maraba marhaban da zuwa,
Cikin kunya da surkantaka yale Amsawa, Ta koma ta d'auko Kwanon sha ta tsiyayo masa Ruwa mai sanyi A Randan k'asa, ta dire sannan ta juya nimo wani Abun,
Ba b'ata lokaci ya d'auki Ruwan yasha duk da bai jima da shan Ruwan Faro a Motansaba,
Ya ajiye kwanon gami da sauk'e Ajiyan zuciya yana kallon Cikin Gidan Sosai Gidan yabashi sha'awa, yanda tsakar Gidan yasha shara ga zanen tsintsinyan Gwanin sha'awa a tsakat Gidan sai k'amshi k'asa ke tashi, ya kalli Wani Rumfa da yake gefe tukwaneni a kife akai sai ka rantse ba a wutan itace ake d'aurasuba, k'al suke ba alaman bak'i ajiki, kalle2 yakeyi sosai, ko ina na Gidan tsaf yake gwanin sha'awa,
K'ara sauk'e ajiyan zuciya yayi aransa yana tunanin ba abanza Khadijah take da tsentseni wajan gyaraba,
Inna kam sai jera masa abubuwan ci da sha takeyi, Sannan ta zauna suka Gaisa cikin Mutunta juna, ta tambayeshi lbrn Mami Sannan ta tashiga Kitchen tana sabganta dan tabashi daman tab'a abunda ta kawomasa.
K'ura ma k'ofan d'akin lnna ldo yayi gani yake kaman Xaiga Khadijah ta fito, yakasa cin komi zuciyansa sai kaiwa da kawowa takeyi, Gaba d'aya yarasa Sukuninsa,
Ahaka Baffah yashigo ya tarar dashi,
Kusa dashi ya zauna cikin farin ciki yake marabtansa, gami da bashi Hanu suka gaisa,
Baffah ya gyara zamanasa yana Fuskantansa, yace "Su Hajiya suna nan k"alauko?
"lfy k'alau Kb ya fad'a cikin wani lrin yanayi, yana jiran Baffah ya tuhumeshi akan diyarsa,
Ya Dijah 'yar Rigima tana nan lfy?
Maganan Baffah ta katsemishi tunaninsa,
Arud'e ya d'ago ya dubi Baffah kaman bai Fahimci abunda ya fad'aba,
Nan Baffah yakuma maimaita Tambayansa, maida Kansa k'asa yayi cikin Matsanancin damuwa, ya Amsa da lafy k'alau take tace Agaidaku, Baffah yace "To Maddala Nidai bazan gaji da baka Baki akan Dijahba kasan xama da yaro sai Hak'uri Musamman irin Dijah na, Sai kayi Hak'uri Sosai, Kan Kabir ak'asa cikin damuwa da Kunya, Har ga Allah baisan banan Mami ta kawo Dijahba dan baiyi niyan sake zuwa Garin ba tare da itaba.
"To ina Khadijah tashiga? Ya tambayi kansa,
K'ara rikicewa yayi da ya tuno maganan da Mami ta fad'a na cewa iin Dijah tagama shcool dinta tana da zabi ko ta maidata ga iyayyenta ko ta aurar daita ga wani,
Mik'ewa yayi kaman Zautacce Baffah ya d'ago ya kalleshi shidai yau sam baiganema sirikinnasaba,
"Har zaka tafine?
Cikin k'arfin hali yace "Eh zanje ingaida Goggoji kafim in wunce, to sai kadawo,
Yana fita ya bud"e but d'insa yara suka kwashi tsaraban su kayan Abincin da ya kawo masa sannan ya wuce gidan Goggoji,
Zaune yasameta atsakar d'aki tana kankare goro tana afawa abakinta, da sallama ya sahiga ta d'ago tana tafi "oyoyo Mijin, barka da hanya,
Ya zauna yana mata yauwa ta lek'a bayansa tace "Oh Kabiru yauma kazo baka kawomini Dijahba?
"zankawomiki ita Goggoji karki damu, makarantane ya hanata zuwa,
Haka dai kake cewa wani irin karatune haka tun bayan aurenku inaga kai kazo yayi sau uku, anma ita shiru, 'yar'uwantama taxo yafi abunda yafi
D'an Dariya kawai yayai suka gaisa agaggauce ya a jiyemata tsarabanta ya fice sai godiya take masa, ita kanta yanayinsa na yau ya d'aure mata kai, ba kaman yanda tasaba ganinsaba,
A tsaye yasamu Baffah a k'ofan Gida,
Baffah na ganinshi ya hau k'orafi,
"Haba Kabiru irin wannan d'auniya yayi yawa Gaskiya aikin kenan ko kazo ko bakazoba, Kb yad'an Risina yana shafa Kai, yace "Baffa ai wanna shine hak'in d'a ga ubansa, ayitamana Addu'a kawai,
Baffah ya jinjina kai "Addu'akam kullum acikinta muke Kabir sai dai Muk'arata Allah ya Albarkaci zuri'anku gaba d'aya,
Ya Amsa da "Ameen ya d'an k'ara Risinawa "Baffah Maganan komawankannan dai ina k'ara niman Alfarma tuni angama gidan naku Baffah ka taimaka ka koma su Khadujah zasuyi farin ciki sosai su ganka kusadasu,
Wani Murmushi Mai sauti irin ta manya Baffah ya fitar, yana kallon Kb da yaga ya koma masa kalan tausayi,
Yace "Kabir bani da Bakin godiya gareka Addu'ance dai kullum nake binka dashi, Allah ya sakama da Aljannah,
Banak'i makabane da ace zan iyayin yanda kaso d'in danayi Kabir to anma banijin zan iya Rayuwa a ko'ina inba Wannan Ruganba, dana da can duk d'ayane Kabir muna tare, zaku zo duk lokacin da kukaso, ku koma sanda kuka so, so kaga ai bamu rabu,
Ba yanda Kb baiso yasha kan Baffah ba anma fir yak'i dan shi yanaganin ba k'arshen komawa baya irin ace yabi 'yay'ansa Mata garin da suke aure, da haka Kabir yayimusu sallama ya koma cikin Matsanancin tunanin inda Khadijah take,
Gidan Mami ya dawo kai tsaye ba tare da yaje gidansaba, anma wani k'arin haushin bai tarar da ita agidanba,
Dan haka ya dawo Gidansa, A falo ya tarar da Nafisa da Meena suna hira kwata2 basuji tsayuwan motansaba sai ganinsa sukayi kawai ya shigo ba k'aramin razana dukansu sukayiba sakamakon case d'insu da akadakatar acewa Meena tabar gari, Wani irin wulak'ancaccen kallo yabisu dashi, ya wuce a sanyaye Nafisa tabi bayansa k'irjinta yana bugawa, ta murd'a handle d'in k'ofan taji arufe ta d'an buga kusan minti biyar bataji ko motsinsaba, asanyaye ta dawo ta zube cikin kujera tana kallon Meena,
"Nashiga uku Meena nida nake ta murnan aikin bokan da kika samamin d'innan yaci wancan shegiya ta koma k'auyensu sai gashi kuma yau Kb ya ganki wlh ina tsoro kar agano guban da yaci ta hanunmu yafito, wlh inason Kb bani son abunda zai nisantani dashi,
Meena tayi 'yar dariya jin ta sake samun hanyan cin kud'in k'awar tata, tace "haba kekuwa? Inace dai bokan yananan da ransa bai mutuba, kar ki damu ke dai kikawo kud'i sai inkoma inmishi bayani a kashe case d'in,
Nafisa ta tashi jiki na rawa batare da tace komiba tashiga d'akinta ba b'ata lokaci ta fito mata da kud'i tabata ta fita,
Mutum yana nasa Allah yagama nashi akansa aranda nace muku zanmuku typing mai yawa aranan akayiwa Blood sis d'ita Cs aka cire Baby boy acikinta munata jelen Asibiti, bansamu lokaciba wlh yanzuma yawan k'irana yasa nace barin muku wannan kuyi hakuri Ban samun lokaci ne,
Anma inkunyarda zan ta k'aita labarin dan naga kun matsu a gama,
*Ummu Fatima ce* π
[9/9, 2:07 PM] βͺ+234 813 157 1274β¬: πΏπ¦πΏπ¦πΏπ¦πΏπ¦πΏπ¦
*DIJAH* *QAYA*
πΏπ¦πΏπ¦πΏπ¦πΏπ¦πΏπ¦
*BY ASMA'U GALADIMA*
π¦πΏπ¦πΏπ¦πΏπ¦πΏπ¦πΏ
π¦ π¦