Showing 111001 words to 114000 words out of 129558 words

Chapter 38 - Kanwar Matata Book 1 Hausa Novel Complete

>؜?

*35*



Bayan ta idar da sallar, sai ta jingina da gado tana tunanin Khalil hawaye na zubo mata, hannu ta Waga sama tare da faWin, "Ubangiji mahaliccin sammai da ?assai, mai kowa mai kome, ga bawanka nan Ibrahim, ka kiyaye shi daga sharri da tsafin Aina'u, ga kwato shi daga hannun azzaluma mara imani Aina'u, ya Hayyu ya ?ayyumu, alfarman soyayyar dake tsakaninka da mafificin halitta, Muhammadur Rasulullah (SAW) ka ceto mijina daga halakar Aina'u ya rabbis samawati al'ardi." Ta ?arisa maganar tare da fashewa da kuka. Juyawa tayi ta kai hannu kan handbag Winta dake kan gado tare da buWe zip domin ta Wauko wayarta, a firgice ta soma zazzage jakarta tana neman wayarta mai tsada da Khalil ya canza mata ranar da suka yi celebrating first anniversary Winsu bayan haihuwar twins. "Inna lillahi wa'inna ilaihir raju'un! Wallahi to duk yanda aka yi a tasha aka sace wayar nan, shikenan I missed everything including our history pictures!!" FaWin Sarah tana mai fashewa da kuka, don sam ba satar wayar bane yafi tsaya mata a rai, hotuna da videos Win dake cikin wayar ne wanda dawowarsu zai yi matu?ar wuya ke mugun bata takaici. Jin alamar ana nufo Wakin sai tayi saurin goge hawayenta tana mai ?ir?irar smiling face tana Waurawa a nata fuskan. "Assalamu alaikum, Maman twins kin idar?" FaWin Suhana, ganin Sarah a zaune sai ta juya ta koma parlourn, can sai gata da abincin a rufe a plate, murmushi Sarah tayi mata tare da faWin, "Nagode Suhan." Murmushin itama Suhan Win tayi mata tare da faWin, "Bari naje parlour wajen su twins, don har yanzu basu gane bake bace ba." Ta faWi hakane tare da mi?ewa ta fita. Bayan fitan ta, Sarah sai ta buWe plate Win, alalen gwangwani ne yaji miyan source da hanta. Guda Waya kawai Sarah ta iya ci ta rufe, don da kyar take haWiyewa saboda damuwar dake cinta a rai, data rufe idanunta, Khalil kawai take gani yana yi mata gizo, idan ta tuna lokacin da suke farin ciki kamun zuwan Aina'u, sai taji daWi har sai hakan ya bayyana a fuskanta, idan kuma ta tuna ba?in cikin da Aina'u ta ?unsa mata, sai taji hawaye na wanke fuskanta. Wani ?aramin ?ur'ani ta gani irin mai zip Win nan a side drawer, hannu ta kai ta Wauko tare da zuge zip Win ?asa, ajiyar zuciya ta saki tana mai ?o?arin tuna when last ta ri?e ?ur'ani a hannunta ta karanta, kuka ta fashe dashi ganin ta kasa tuna wani lokaci ne na ?arshe data Wauki Qur'ani domin karatu, ko a can gida sai dai idan zata goge ta saka masa turare take Wauka, amma bayan haka kam, bata Wauka domin niyyar karatu, har akai azumi guda biyun da tayi a gidan Khalil, bata taSa karatun ?ur'ani ba, sai dai ana yin asham wani lokacin har da tahajjut kasancewar masallacin a cikin gidansu Khalil Win yake, "Dole ko mai aka yi mana ya kama mu tunda mun saki Allah mun kama Duniya!" FaWin Sarah cikin zuciya. Suratul Yusuf ta buWe ta soma karantawa don surar na Waya daga cikin surorin da take matu?ar so a cikin Alqur'ani don sai da ta haddace tsaf amma rashin muraji'a yasa duk ya zube, suratul Ma'ida, Maryam, Buruj da Nisa'i, don Nisa'i ma gaba Waya surar ta haddace ita da Kahfi, don lokacin da suke tashin ?awance da Muneeba, duk juma'a sai sun sauketa don musaffa suke yi. Sarah bata iya baccin kirki ba, Allah yaso ma Suhan tazo tayi mata sallama a kan tare zasu kwana a Wayan Wakin ita da ?an biyu, ita kuma Sarah anan ta kwana ita kaWai, sai dai rabi da kwata na cikin daren, raya shi tayi da tsayuwan dare saboda ta kasa baccin. A idanunta akai sallar asubah, abunda yayi matu?ar burgeta a gidan shine, tun bayan saukowar masallaci take jin sautukan ?ira'a mabanbanta na Alkur'ani cikin muryoyin maza da mata ya Wume gidan, sai kawai itama ta hau karatu da wannan ?ur'anin data gani a Wakin. Sai ?arfe takwas daidai taji gidan ya Wauki tsit, sai itama ta saka aya sannan ta rufe ?ur'anin tana mai yin sujada Won ta tsaya ne a kan ayar da ake sujada. Suhan ce ta shigo ita da twins har anyi masu wanka amma sun ?i yarda ko wando ta saka masu, akwatin kayansu Sarah ta buWe tare da fiddo kayansu ta mikawa Suhan Win tare da rufe akwatin ta mi?e tsaye tana nannaWe dardumar, "Maman twins ki fito za muje muyi breakfast, you will be shock idan muka shiga side Win Nnanne." Ba tare da ta cire hijjab tabi bayan Suhan data rigata fita, Sarah tayi mamaki ganin duk da twins sun ganeta amma basu ?o?arin gudu daga wajen Suhan ba duk ?iwarsu. Bata taras da kowa ba a parlourn, duk sun hallara Wakin Nnanne, "Ina su Ba Lukman?" FaWin Sarah, "Suna can Wakin Nnanne." Suhan ta bata amsa tare da fita both hannunta na Wauke da twins. "Da kin ajiyesu su taka da ?afursu, sai baki wahala suke yi." FaWin Sarah, su kuwa twins najin haka suka ?are lafewa a jikin Suhan, Suhan Kuma cewa tayi, "Ai wallahi ban sauke su." Dariya kawai Sarah tayi don ta lura Suhan Win na matu?ar ?aunar twins, itama sai taji tana ?aunar Suhan Win. Sun Wan yi tafiya kamun suka iso sashen Nnanne da yake da girman ban mamaki, ga uban uban takalma birjik a ?ofar Wakin na maza da kuma na mata. Sallama su Sarah suka yi kamun suka shiga ciki, da maWaukakin mamaki Sarah ta take kallon jama'ar dake Wakin suna zazzaune akan ?atuwar carpet Win dake shimfiWe a Wakin sun zagaye wata farar tsohuwa mai mugun kwarjini da kuma kamala kasancewar mai riko da ibada, ta tsufa sosai, amma babu ruWewa a tattare da ita saboda zuciya da gangan jikinta sun ginu ne akan Addinin Allah cikin tafarkin _SUNNAR MA'AIKI SAW_. Suna shigowa gaba Waya idanu ya koma kan Sarah da kuma ?an biyu dake hannun Suhan, gyaran muryan Nnanne tayi, sai koma ya dawo cikin nutsuwarsa don sun san dokar, babu mai magana har sai an kammala cin abinci kamun nan ake gabatar da meeting na tsawon awanni biyu rak, a dun?ule Sarah ta gaishe da duk manyan wajen, cike kuma da sakin fuska suka amsa mata gaisuwarta sannan suka nemi waje suka zauna, daga nan ?an aikin gidan wanda a ?alla sun kai ashirin suka gabatar da abinci, daga kowa yayi serving kansa, tunda aka fara cin abinci babu wanda ya ?ara ko kwakwkwarar motsi har suka kammala sannan ?an aiki suka ?ara zuwa suka kwashe komai. Nnanne kuwa tun da takai lomar abinci Waya baki take kallon Sarah har ta kammala baya yi cokali biyar kwarara ba. Shuru gaba Waya Wakin yayi ana jiran Nnanne ta soma yin magana don hakane zai bawa Kowa damar yin magana, ita kuwa Nnanne ta?i magana sai kallon Sarah da take yi kawai babu kyaftawa, "Yarinya!" Ta faWi slowly still tana kallon Sarah. A hankali Sarah ta Wago tana kallon Nnanne, nan take taji wasu irin ruwan hawaye na kwaranyo mata akan fuskanta ganin gaba Waya Wakin nan da take duk yawansu ?an uwan mahaifinta ne. "Yarinya daga ina, kuma ke wacece?" Nnanne ta kuma jeho mata wata tambayar, Sai da Sarah taja majina kamun tace, "Sunana Sarah, mahaifina kuma sunansa Nuhu kuma a nan gidan aka haifesa." Ta faWi hakan tana mai nuna Ba Nura (Mai kama da Baba Nuhu) tare da cigaba da faWin, "Sak haka Babana yake" ta ?arisa maganar tare da rushewa da kuka tuno halin da Baba yake ciki na mutum-gawa. Wani irin ajiyar zuciya Nnanne tayi tare da soma goge hawayen da yake shirin zubowa, matan Wakin masu raunin zuciya har sun soma kuka, Nnanne mi?awa Sarah hannu tayi alamar ta taho kusa da ita, da rarrafe Sarah ta ?arisa tare da rungumeta ta fashe da tsumamman kuka wanda ya taSa zuciyar mutane da dama dake Wakin. "Ina Wana? Ina kika baro min Hussaini na!" FaWin Nnanne cikin kuka. ?ara kwakwuneta Sarah tayi tare da faWin, "Ina can Kaduna, Yana can Nnanne kullum bashi da magana sai taku, duk lokacin da zai bani labarinku, cemin yake yi ba zai iya haWa idanu daku ba saboda abunda ya aikata maku. Nnanne baba yana can kwance kamar gawa, ba magana babu motsi!" Sarah na kowa nan sai ta kuma fashewa da kuka sosai har tana ?an?ame jikinta duk kukan gaba Waya da biyu take yinsa, tunowa take da halin da Baba yake ciki da kuma halin da take ciki yanzu, sai kukan ya zama biyu. Kuka Nnanne ta fashe dashi wanda ya tada hankalin dattijan dake Wakin sai duk suka taso suka zagayeta suna bata baki. "Na janye dokar da na saka akan Hussaini, na janye wallahi. Kuje ku taho da Wan uwanku, kuje Hassan ku taho dashi. Ina son ganinsa kamun na koma ga Allah. Na yafe masa har abada, na yafe maka Nuhuna." Ko wannensu sai da ya share guntun hawaye. Ba Lukman kuwa wani irin farin cikine ya lulluSesa yana mai jin daWin saukowar Nnanne, domin ba dadun ita ba, da tuni sun nemi Baba Nuhu a duk inda yake." Hannun Nnanne a kan Sarah tare da faWin, "Jikanta kuma takwarata, bani labarin Wana Nuhu!" Gyara zama Sarah tayi tare da faWin, "Nnanne idan har kina da ?arfin zuciyar ji, to ki saurareni sai dai labarin Babana ko kuma ince maki dukkanmu, ba labari bane mai daWin ji!" Gaba Waya Wakin wani irin tsit yayi na wasu da?i?u kamun Sarah taja wani numfashi tare da soma faWin...., "Tun da nake ban taSa ganin mutum mai ha?uri da sau?in kai kamar mahaifina ba, mu shidda ya haifa mata sai namiji Waya, Na'ima, Nuratu, Hassana, Lukman (Tana faWin sunan Lukman, Ba Lukman ya Wago don ya san tabbas shi akai wa takwara) Marfu'a, Ni Saratu da kuma autarmu Aina'u......." Tun daga karayar arzikin baba, taSarSarewar tarbiyansu Na'ima da irin karuwancin da suka zuba sanadin huWubar Lami, lalacewar Lukman, sanadin shiga islamiyarta, aikin da tayi a restaurant wanda shine sanadin haWuwarta da Khalil, cikin da yayi mata zuwa zubewarsa, gwagwarmayar da aka yi kamun auran da kuma auren, farin cikin da ta samu a gidan zuwa ciwon da tayi na tsutsa da irin kulawar da Khalil Win ya bata har zuwan Aina'u gidan, haihuwarta, ciwon Baba (duk da bata faWa masu sanadi ba don itama bata sani ba) da kuma iskanci da mulkin da Aina'u ta zuba har izuwa sanadin barowarta kaduna duk sai da ta zayyane masu tana kukan fitar hayyaci. Ba ita kaWai ba, gaba Waya Wakin yara da manya kuka suke yi, "Haka Nuhu yaga rayuwa? Yanzu ?a?an Nuhu ne suka yi karuwanci har da ?a?an shegu! Inna lillahi wa'inna ilaihir raju'un!!" FaWin Nnanne tana mai dafe saitin zuciyarta, Waya hannunta kuma yana ri?e da hannun Sarah dake kuka. Gaba Waya Wakin babu wanda bai ji mugun tausayi Sarah ba jin halin bala'in data shiga sanadin ?anwarta ciki Waya! "Inna lillahi wa'inna ilaihir raju'un! Nnanne!!" Ba Lukman ya faWi da ?arfi ganin Nnanne zata dungura don suma tayi. Nan da nan suka kwashe ta zuwa asibiti. Sai da Hajiya tayi sati tana jinya kamun aka sallame don jininta ne ya hau sosai, Sarah kuwa taga ?aryar wani abu wai shi dangi, don kuwa irin jama'ar dake tururuwar zuwa ganinta sunfi ?arfin a ?irga, wannnan ya jata riiii zuwa gidansa, sai wancen ma yaja. ?angaren Hajiya kuwa, tun bayan tafiyar Sarah da kwana biyu wanda bata ma san bata gidan ba ta tashi tsaye sosai akan ro?on Allah, waya ta buga Maiduguri tare da faWin bu?atunta wajen wani babban malamin musulunci tace a haWa almajirai suyi mata sauka zata turo da abun sadaka ta waya, sannan ta kira malamin da yake masu saukar Qur'ani tun lokacin da Alai yake da rai, ta faWa masa bu?atunta, kasancewar girma y? kama shi sosai, sai ya saka ?a?ansa da almajirasa suka cika gidan Hajiya da karatu, ranar ba'a gidan Aina'u da Khalil suka kwana ba, ihu ta ri?a masa a kan su bar gidan, sai da aka haWa kwanki goma ana sauka a gidan tare da buWe gidan da haya?in shaiWanu. A rana ta goma sha huWu, Aina'u ta taso Khalil suka dawo gidan, kai tsaye Wakin Hajiya ta nufa tana kwala kiran, "Bilkisu! Bilkisu!! Ki fito nan tsohuwar munafuka annaminiya" tana tafiya hannunta ri?e dana Khalil har parlourn Hajiya, da sauri Hajiya ta fito tana ?arewa Aina'u dake ri?e da hannun Khalil kallo, "Menene haka nake gani Khalilullah!" Hajiya ta nuna hannun Aina'u dake ri?e dana Khalil fuskanta Wauke da mamaki, " _?anwar matarka_ ce fa Ibrahim!" Wani wawan harara Aina'u ta jefi Hajiya dashi tare da yin wani irin dariyar ?an iska sannan wani janyo Khalil Win tare da ri?o kansa ta haWe bakinsu waje Waya. Da sauri Hajiya ta rintse idanunta gabanta na wani irin bugawa tana istigfari cikin zuciya. "Wallahi kika ?ara yin magana akan ala?ata da Wanki, yanzu gabanki zan sutale masa wando kuma kina kallo zai yi amfani dani, wata ?ila na har rabo ya shiga tsakani!" Wasu irin zafafan hawayene suka shiga kwaranyo daga idanun Hajiya har tsikar jikinta na tashi, "Na taso maki da sha'awar shekaru ko? Kar ki damu idan ?ai?ayi yake maki, inada mutane dai-dai dake da zasu iya biya maki bu?ata." Wani irin kuka Hajiya ta fashe dashi mai ?arfi kuma har wannan lokacin idanunta a rufe suke, "Ibrahim a gabanka, a gabanka _?anwar matarka_ take faWa min irin wannan maganar amma ka kasa ko tari mai ?arfi, a gabanka Mu'azzam!!" Hajiya ta faWi tana kuka. Khalil kuwa tunda ya sunkuyar da kanshi a ?asa hawaye masu uban gudu suke sauka a akan tiles, ya kasa ko Wagowa, jikinsa ne kawai ke karkarwa. "Ba kukanki nazo inji a nan ba, zuwa nayi inyi maki kashedi akan kar ki kuskura ki kuma kiran wasu ?an iska gidan nan suzo suna yin tsaface-tsaface, kinji ko baki ji ba?" Wani irin haske ne ya gilma a fuskan Aina'u har sai da taji shock, Hajiya ta nuna mata ?ofar fita tare da faWin, "Wa ya haifi ubanki da har zaki shigo cikin gidan ChiefJustice Nurudden kice zaki bawa matarsa order, fita kamun na saka a ?arar da zuri'ar ku!" Hajiya ta faWi a tsawace. Baya Hajiya tayi zata faWi saboda wani gigitacen mari da Aina'u ta Wauketa dashi tare da faWin, "Kul! Kika ?ara Waga hannunki a jikina. In kwanta da Wan naki in bashi natsuwa har sai da ya manta sunanki, shine zaki saka min da mari, ?arya kike yi wallahi!" Hannu dafe da kunci Hajiya ta kalli Khalil da ya tarota tare da zaunar da ita a kan kujera, "Khalil har lalacewaka ta kai haka? A gaban idanunka _?anwar matarka_ ta Waga hannu ta mare Ni." Jikin Khalil wani irin rawa ya????? ? ? ? ? ? ? ? ? ? ? ? ? ? ? ? ? ? ? ? ? ? ? ? ? ? ? ? ? ? ? ? ? ? ? ? ? ? ? ? ? ? ? ? ? ? ? ? ? ? ? ? ? ? ? ? ? ? ? ? ? ? ? ? ? ? ? ? ? ? ? ? ? ? ? ? ? ? ? ? ? ? ? ? ? ? ? ? ? ? ? ? ? ? ? ? ? ? ? ? ? ? ? ? ? ? ? ? ? ? ? ? ? ? ? ? ? ? ? ? ? ? ? ? ? ? 
ke yi har naman jikinsa na Wagawa ha?orinsa na haWuwa dana juna a lokacin guda gashin dake kwance a jikinsa suna wani irin mimmi?ewa, idanunsa kuwa sun koma wani irin abun tsoro saboda yanda suka kaWa sukai jazur............




*=?m?GARKUWAR MATA*
*Ina Matan suke? mata na ke kira ba muna mata ba, duk wacce ta amsa sunanta na 'Ya mace ta na tattalin kanta da lafiyarta, Mace 'yar gayu ce mace 'yar kwalisa ce, kuma aka ce mace bata tsufa =د?muddin tana gyara kanta, duk yawan shekarunki idan kina tattalin kanki za ki ci zamaninki sannan ki ce na wasu, Ka da na cika ku da surutu GARUWAR MATA=?m? ta zo muku da ingantattun magungun mata masu kyau da inganci *GA*
*Kadan daga cikin abubuwan da muke sayarwa*
Rage tumbi=د?
Nono=د?
Sanyi=د?
Karin kiba=د?
girmar hips=د?
Ni'ima=د?
Sabulai=د?
Humra=د?
Turarukan wuta=د?
Matsi=د?
Miski=د?
Dilka=د?
Gangariyar Supplement din da zai mayar dake tauraruwar mace fatarki ta yi luwai kamar kina rayuwa a turai=?? ke dai 'Yar kada ki yi kasa guiwa cikin saukin farashi kalilan za ki kankaro da martabarki
GARKUWAR MATA=?m? Tana maraba da masu siyan daya da kuma masu bukatar sari
DOMIN NEMAN K'ARIN BAYANI
*08089965176*
*07084653262*


*_K'ANWAR MATATA ISN'T FREE, PAY #500 VIA THIS ACCOUNT NUMBER 0592412800 ZULFAU SAID GTBANK AND SEND YOUR EVIDENCE OF PAYMENT THROUGH THIS NUMBER 08128755583_*

_MATAR SAYYADEE_





>؜? *KANWAR MATATA* >؜?

*36*



Ganin yanda gaba Waya yanayinsa ya canza, sai ta soma ja da baya kaWan-kaWan tana kuma murza tafin hannunta a lokaci guda, sai dai gabanta ne ya yanke ya faWi da ?arfin tsiya jin bata ji wannan sanyin da ta saba ji ba a duk lokacin da ta murza tafin hannun, da saurin ta fiddo tafin hannun tana kallo gabanta na wani irin zullon tashin hankali, "Na shiga uku tafin hannuna yayi ba?i!" Ta faWi da ?arfi ganin har haya?i yake yi, a dai-dai wannan lokacin ne kuma Khalil ya wani irin sha?o wuyanta tare da Wagata ya buga a ?asa dai-dai lokacin da Laure ta shigo parlourn da gudu tana faWin, "Inna lillahi wa'inna ilaihir raju'un! Hajiya haya?i a Wakinki." Cak ta tsaya tana mai kai hannu kan ma?ogwaronta tare da kallon Hajiya da itama take kallonta cikin tsantsan mamaki da kuma farin ciki. Laure nuna bakinta tayi sannan ta nuna Hajiya cikin mamaki, hajiyan sai ta gyaWa mata kai alamar eh

Leave a Review

You cannot submit review untill you Register or login