Showing 141001 words to 144000 words out of 158722 words
Chapter 48 - Tantiriya A Gidan Yari Book1 Hausa Novel Complete
Naila ya kira Honey.....Naila ta fito tace nifa bana son wani suna sai Baby,ni a soyayya idan ba a ce min Baby ba sai naji kamar wata gardiya Allah ta furta da shagwaba,dariya ta bashi wato sabo da ya kyaleta ta huta taji sauki shine take faman wannan salon sabo da ya rantse sai tayi 7days,gashi just 3days aka yi ya gama sarewa,Jawota yayi ta zauna a cinyarsa,tace ka Sha maganin kuwa? Yace na Sha mana,Naila taji dadi,Bata San sau Daya ya taba Shan maganin ba,har bacci yake kasa yi sabo da jaraba,jiya Sallar dare ya dinga yi.
Naila ya kira Babyyyy....tace Na'am dama yanzu nake cewa gwara nayi azumin kaffarar nan bazan iya hakuri ba,ki tausaya min,Naila mikewa tayi daga jikinsa ya sake fisgota ta fado kansa,tace Dan Allah kayi hakuri na warke wlh ban warke ba,ko mene zan Maka ka kawo sai a barni na huta,yace nooo ni gaskiya a'a,wannan ba matter ce ta boyfriend and girl friend ba Baby,matter ce ta aure,Naila ta saka kuka tace ni shike nan bazan yi walwala ba,Spark yace wannan ai itace walwala da shanawa Baby,ki tsaya ki nutsu Dan cikin Nan na zamani kema ki samu bakya ganin yayinsa amare suke yi,ko wacce ki ganta da cikinta tayi kyau abinta,Naila tace cikin ne ake wani kyau ni wlh bana so zafi,Baby abin nan...ehmm...Yama sunanta Hallare din Nan taka bata wasa bace,tayi girma da yawa.
Spark ya jawota Yana lallaba ta,Naila tace ni dai zafi a canja salo,Spark yace okay indai Style ne ai sai a canja,amma fa wannan shine kawai me saukin,Naila tace ba wata hanya? Kaga dadin duwawu kenan guda biyu ko Allura za a yiwa mutum idan aka yi a Nan barin sai gobe a canja Daya side din,Spark yace wannan hanya Daya ce Dodar daga Channel har cikin gona.
Kamar zaiyi mata kuka ya marairaice tace ni ya zanyi idan na mutu shike nan ka huta ai,nidai bazan gudu ba ato kaina akwai tauri ba Inda zanje in ka tausaya min ruwanka,Spark yace zanji Tausayin a gaba,muje ke da zaki samu Lada idan nayi mu karkashe arna,mikewa yayi yace muje Babyna,Naila ta fara tirjewa ya rike hannunta tana tirjiyewa tana wash zafi....ya wani marairaice shike nan tunda so kike na mutu,ya rike mararsa Yana Kara,Naila tace muje amma da ka bari ko Juice mun Sha,yace akwai babban Juice Allah ya miki shi na sha wannan, Naila tace Juice Baby yace so sweet muje na Sha a ciki.
Idonta ya ciko da kwalla ya tasa keyar ta gaba har bedroom,tace ni yau a zaune za ayi nafi Jin sauki,yace ae zai fi sauki kuwa,suka tafi suna shiga ciki,Naila tace irin waccen zafi a canja wani,yace zabi da kanki tace Ina laifin ma bend down ai zaifi,yace ki dai zaba karki ce na cuce ki.
Naila tace gwara nayi bending down tsaya daga nan,Spark yace shike nan Kuma daga zuwa sai afkawa tab ai sai Juice din ya fito,Naila ta zura Masa Ido tace tace Kai Spark duk taurin kaina dole na fara guduwa kwana uku kacal hutu,Spark yace wato ma banyi abin kirki ba ko?
Magriba tana
gabatowa kayi kayi,Spark yace kina tsaye a Jikin Kofa Ina gefen bed kina ce min nayi nayi,karasowa tayi a tsorace tace ni bana son abin nan ka hana Kuma a tsaneka ko wata kwartuwar me rariyar Bado tazo ta tayi gaba da mijin,.
Spark fushin karya ya yi yace na hakura na fasa jeki kawai ya ci Magani,Naila tace sorry,kin kulata yayi,hannunsa ta rike tace nace kayi hakuri zan yarda,yace you sure? tace ae a'a ae,tsaki yaja yace to jeki,Naila tace na tabbatar na yarda 100%.
Oya come....Naila taje tace su Hallare manyan arna kune da garin,dariya Spark ya danne,yace zo kiji Yan matan Abba Yar budurwata,Naila tace Ina wata Yan mata ni ka daina yaudarata ka gama ragargaje waje kace Yan mata,Budurwa yan matan wa,duk burwa ta kirki haka Badonta yake? tsakani da Allah haka yake? ni nawa haka yake da Sanda Ina gidan ubana,karka sake ce min budurwa na wuce ajin budurwa,kana zubar min da mutunci,wahalar da Nasha budurwa ta Santa ne indai ta kirki ce,sai ka dawo kana ce min budurwa kana rage min daraja,duk budurwa aka ganta da namiji ba sunanta Karuwa ba,Good House wife ce ni,kullum sai an rubuta min Lada kala kala.
Tana surutunta ya jawota jikinsa ya da wayo da wayo ya rinjayeta suka fada romancing sosai,Naila ta kawo wuta da wuri,tana cinyarsa suna facing juna duk ba kaya a jikinsu,tuni ya raba su da kayan,Naila taji dadi tace yanzu abinda za ayi dadin Nan fa bazai yuwu ka dinga kwashewa ba ni Ina Shan azaba na daina kunyar nan,Ka samu bado ka goge shi tas da Hallare bada cewa nayi ka shiga ba ka gane ai yanda kake min wayo sai kayi ciki to ba haka ba uhm uhm yanzu sai naji dadina tukun sai Kuma mu tafi wajen kukan,Spark ya dinga dariya yace kin samawa kanki mafita kenan,a ransa yace zaki bayani,Yanda tace haka ya mata da kanta tace ni ka shiga ai kuwa Spark dama shi jira yake Yana shiga tun kafin ma ya karasa ta fara ihu da kuka,ai ba style din nan nace ba me sauki nace ayi min,tana ta faman ture shi tana kuka,Dama ya kwana har uku baiyi ba,ai kuwa yau ma ta fadawa mutanen garinsu,jego ya dawo sabo Dan wannan karon da kanta ta gudu ta canja daki,ta kulle da key,Spark yace Inama kin tsaya da yau wlh har second round Dan ni yau abin ma yafi na kullum,Naila kuwa tana kulle kofa tace Ina na sauke taurin Kai,baza ta sabu ba,bari in kira kaka kawai a San yanda za ayi,Wayar Kaka ta kira Yana dagawa ta fashe da kuka,ta hau bawa kaka Labarin tun zubawa Spark maganin sha'awa da suka yi har zuwa first night,Kaka yace me yasa tun farko baki fada min ba,ai ba wannan zaki bashi ba,kinyi ganganci amma sai dai kiyi hakuri ko magani ya sake shi mijinki haka yake,idan ba jarababbe bane to da kina zuba Masa wannan na farkon zata daina aiki ko motsi amma tunda kika ga haka ai jajirtacce ne Naila,Banga abin damuwa ba.
Naila tace kawai Dan kana namiji Kai kaka me ka sani ma a duniyar,yace to kuwa dole gobe Goggo tazo gidan nan tunda bakya Jin magana.
Spark ranar shi kadai ya kwana,washe gari bai ga Naila ba ta buya,har ta sake kwana na biyu duk ya damu gidan ya Masa zafi ya rasa Inda zai sa kansa,yaje yayi yayi ta bude taki,Goggo ya kira a waya ya fada mata komai,Goggo tace in kaso ma gobe zanzo garin,ai Kaka ya fada min ,Spark yace Goggo gobe tayi nisa tun shekaran jiya da ban ganta ba,Goggo tace in ka sa tsiya zan fasa,yace na hakura Allah ya kaimu.
Duk da haka Spark Mohsin ya kira dama dake mazane ya goyawa Spark baya,ya kira Naila tana dagawa sai masifa bani ba ke tunda baki San me kike ba,Ina soyayyar taki da kike Masa? Naila tace ta Kone kurmus na kankare kanzo na watsar,wai da zaka ce Lallai na hakura kana da Badon ne ko naka ne jikinka ne,ku kyale ni na huta na warke wlh bazan iya ba,Bana warkewa ake sake yi ni baza a tausaya min ba,Mohsin sakkowa yayi ya dawo lallashi da kyar ya shawo kan Naila ta bude kofa ta leko a hankali,Ido biyu suka yi da Spark.
Suka tsaya suna kallon juna sai kace Wanda suka Shekara basu ga juna ba,tace Ina sonka Baby Dan jikinka gwanin birgewa kamar kar na daina kwanciya amma Hallare ta hanani naji dadi,ana ta Amarya Amarya amma Kuma Amarya Ina, yace kin fiye gaggawa sau nawa aka yi kwata kwata uku kacal amma kece kike complain,har 3days nayi ban taba ki ba good 3days kawai dan ki huta,ba wai Dan bana so ba fa, karki tunanin magani nake Sha na iya hakura,ba maganin da nake sha,Naila ta kalle shi tace to ya zanyi yanzu dai Kaji haushi? Juyawa yayi zai tafi ta rike shi da sauri tace I'm sorry,wlh Ina so kaji dadi kasawa nake yi zafi,Spark ga saurin fushi yace yanzu dai akan haka kike kulle kofa kina buya? to ki daina ki sakata ki Wala kiyi amarcinki.
Naila tace to ayi amarci haka ba Yar tabe tabe,ta bashi dariya kawai ya danne yace a'a kiyi ta hutunki,kawai ya wuce bedroom dinsa ta biyo shi,fushi kayi wai? akan me? Dan Allah ki rabu Dani,abinci Yana Kitchen kije kici to ki daina buya kina dakko drinks kina sha indai Spark ne bazai Kuma taba ki ba,Naila tace ahhhh to wa zaka taba me kake nufi?
Files ya kwaso da yawa da laptop ya dawo Palo ya zauna da biro Yana ta aikinsa,duk da Yana so ya shareta amma aikin ma ya kasa yi sai dama dama yake.
Yana kallonta taje tayi wanka ta chakare cikin riga da skirt na atamfa ya mata masifar kyau Sabuwa gal na lefe tana kamshi ta fito,ta wuce kitchen harda Jan gashinsa ba tare data waigo ba tayi gaba,ya bita da kallo har ta shige kitchen ya kasa dauke idonsa.
Take away ne lafiyayye ta zauna tana ci tana kallon film,har ta cinye abincin bai kalleta ba,abin ya dameta sosai Yar yabawa ba ayi ba,Baki ta turo gaba tayi tagumi,yaki kulata har wayarsa ta hau Kara,ya duba yaga Mummy shi ya manta ma gobe Dinner, ya daga Dake yau anyi fada da Amarya ya tsaya ya Dade suna ta hira da Mummy harda dariya,tace gobene dinner saura kaki zuwa,Yace Allah ya kaimu,tace jibi daurin aure da Kai Amarya,Spark yace da tariya dai wanne Kai Amarya Kuma,Mummy tace to da tariya tunda Kai komai nayi ban iya ba,yace Allah ya kaimu.
Yana waya bai ma San Naila ta dawo jikinsa ba ta Dora kanta a kafadarsa,ya janye kafadarsa,yace mene haka yanzu ina tabaki ki fara kuka ki daina zuwa jikina ki rabu Dani ki huta,hutu kike bukata na takura miki abeg you ki huta abinki, Naila tace shike nan daga naji zafi na nemi hutu ba uzuri ba komai,har yaushe aka kawo ni gidanka,ban San kowa ba a garin Nan bani da kowa nace Ina sonka naji na Gani aka baka ni shine kullum Ina yarda Dan kawai na nemi hutu naji tsoro na buya sai kaji haushi ko sati ma sai gobe zan cika sati a gidan Nan amma har ka fara nuna min....ta fashe da kuka....tausayi ta bashi yace to ba fushi nake ba so nake na baki space ki huta ki daina Jin tsorona kina kulle kanki a daki ki kwana ki yini baki fito ba,idan akace nine silar Hakan ai bazan ji dadi ba,nafi so kullum muna cikin farin ciki,nasan Ina takura miki da takura shi yasa tunda ta Kai ga haka ai ya dace Kuma na hakura ko da zan cutu,idan nace normal zamu na romancing etc bazan iya hakura ba ne,Kuma ni ba fatana ko yaushe naga kina kuka ba,bana son korafi ni,Ina zuwa kullum sai munyi jayayya munyi kokawa an Kai ruwa rana ina dalili Naila.
Naila tace wannan tace wancen yace shi ba haka yake nufi ba kawai ta huta shi dai bai sake tabata,ta damu iya damuwa,har ya gama aikinsa sai wurin 11pm ya gama aikin tun 8pm yake Abu daya,sabo da kar yaje kwanciya ma yaji Yana son sex.
Naila taje tayi Shirin bacci ta fito tana ta jiransa tana Jin bacci taki yi,shi take jira kawai har sai da ya gama.
Yace tashi mu tafi tunda baza ki kwanta ba,zata wuce gaba yace tsaya a baya tabi bayansa suna shiga bedroom ya kashe light tace da kayan jikinka zaka kwanta yace ae,ya kwanta ta kwanta kowa a gefensa yace karki dawo jikina Kuma kiyi ta hutawa.
Naila a ranta tayi dariya sai nacin fadar tayi ta hutawa yake wannan ya tabbatar haushi yaji.
Yau da kyar yayi bacci,ita kuwa bacci me dadi ma tayi,ya sake Jin haushi ganin har makara tayi,da sauri ya shirya ya wuce Office mutumin da ya dauki hutun 2mnths ko sati daya tal ya dawo aiki.
Naila tace Office ya tafi ban sani ba,wannan anyi Hariji ya dawo ya dinga ta yi ya zanyi zan daina kukan,haba daga Dan Abu.
Aikinta ta gama ta karya ita daya ta gyara bedroom dinsu sauran kuma Yan aikin suka yi,tana zaune da guntun wando Short da Yar riga tana kallo sai ga Goggo,tace Ashe da gaske kaka yake yi,ta bude kofa Goggo ta shugo da Leda viva ta magungunan gargajiyar su,Naila tana ta murna Goggo tazo tace Goggo zauna, Goggo tace Naila rashin kunya timbir haka,Naila tace ai Dan kece da wasu ne kafin na bude ai zan sa Hijab,taje ta kawowa Goggo kayan Kari ta hada mata shayi me kauri ta soya mata kwai da dankalin turawa,Goggo ta cika cikinta taf sannan ta gyara zama,tace gidan Nan yayi Naila Ina zamu bari wata ta shugo idan ba kaddara ba,Naila ki rufawa kanki asiri idan ba so kike mijinki ya fara neman mata ba.
Naila tace Goggo wlh da zafi,ga abar katuwa,Hallaren tayi girma Goggo zafiiiiiii,Goggo tace to ai shine abin so Naila,shine cikakken namiji Wanda idan ya kira sai an amsa.
Mata nawa akan ta mazajensu karama ce suka gudu suka kashe aure,wannan Naila itace take kashe auren mata da yawa suke tafiya neman me babba,ita ake so,a hankali zaki Saba,duk muma munyi da haka muka Saba,Ina fada miki zaki ji dadi Nan gaba kadan,ki kwantar da hankalinki ki daina raki da kwailo,Maza basa son korafi.
Haba Naila Ina ganinki me wayo jaruma,da yawa suna Jin zafin kafin su Saba amma suna jurewa su hakura ba kuka,ba korafi ba tashin hankali da kulle Kai a daki,idan kinki ji Kuma Kinga mijinki dai irinsa mata ke nema matan banza suna Nan a gari,wata zata kwace miki miji a waje ko ya fada neman mata ko ya miki kishiya,Naila tace Allah Goggo? Goggo tace ae Naila ko so kike wata tazo ta shugo wannan kantamemen gidan Wanda bama fata.
Ki rufa mana asiri ki rufawa Hashimu Dolo asiri Naila,ki bawa mijinki abinda yake so,wannan cinyoyin Naila ki dinga bude Masa,idan yace ki bude ki bude,uban mene a bado din nan ne haba Naila Ina zaki bamu kunya ki Bada mata,Ki daure idan Yana so ki jefe shi da Badon nan Naila,Goggo harda tafa hannaye tana mika hannaye tace ya Ilahi kukan uban me zakiyi Naila,Ina ganinki kamar wayayya ashe banza ce raguwa,duk tashen da kika yi Naila,duk gidan yarin da kika je kika Sha wahala sai ta bayar da Bado ce kawai zaki kasa,idan kika fara Jin dadi wala'allah sai kin fishi naci,Naila taji fadan Goggo tace yanzu Goggo sai ya min kishiya? da gudu ma kuwa,dama kishiyar ce da sauki neman mata nake jiye miki Naila.
Kinga tashi muje Dan ubanki yau Dan iskan Badon sai ya warke muje,Naila tace ai fa naji sauki bai Kai na farko zafi ba,Goggo a na karshen nan da kaina nace ya shiga sai naji zafi Kuma ban San nace ba wlh dadi ne ya kwashe ni,Goggo tace ai kin kusa ma Naila ki daure kadan kinji,idan ya dawo ki lallashe shi ki bashi ya samu nutsuwa,ba na so yasan nazo ma,Muje kitchen a fara tafasa wannan zama zakiyi a ciki,suka tafi da Naila, taji kishiya duk ta rude.
Ranar yini Goggo tayi tana gyara Naila,ta sa ta shiga ruwan magani ta zauna,ta Bata wani ta Sha,ta nuna mata yanda ake yi sosai zuwa 3pm ta bar gidan ma ta tafi gidan wata Yar uwarta a Nan Suleja gobe da safe ta koma kauyensu,Naila ta Bata kudin mota har da na kashewa da na kaka ma.
Kafin Spark ya dawo gida ya dau kamshi ta ko Ina,ko wanne lungu da sako sai da ta turare ko Ina,da kuwa indai Yan aiki basu yi ba baza tayi ba sabo da kukan wahala da take yi bata hasala abin kirki,yau kuwa toilet dinma kamshinta daban,tazo tasa waya a gaba ana tsara girki ta gama kwalliyar girkinta da love da wacce tsiya,5pm take tunanin dawowarsa ta sani tun tana gida yace 5pm yake dawowa,amma tace nasan fushi yake yi bari na bari idan nayi Sallar magriba sai nayi wanka,Sai da tayi har Sallar Isha bai dawo ba.
Taje tayi wanka ta saka wani guntun wandon fari da Yar riga me gajeren hannu,gashi ya Sha gyara ko Ina kamshi take yi,tana gama ta nufo Steps Yana shugowa,mamaki tayi ganinsa da wata shigar daban wacce ba da ita ya fita ba,Shadda ce me tsada ya saka wata ita ba fara ba ita ba golden ba,ya shugo Yana kamshi,wankan na daban ne wannan,lalacewa tayi tana kallonsa,yace wai Baki shirya ba? tace Ina? Dinner din Mummy,Ina Amaryar zanje Dinner,satina Daya fa yace to me kike a gidan,ki shirya mu tafi kawai idan kin zauna ma me kike yi,ga Abinci to Kaci kafin na shirya,yace na koshi ni,tace wai mene haka Dan Allah,idan na dawo zanci to,tace to ta juya ya fisgo hannunta ta dawo ya rungumeta yace ko a fasa ne? tace muje mana Mummy guda tana aure,sama ta haura ta fara shiri kamar itace amaryar,tasan bazai kaita make up ba baya so,da kanta tayi tare da daurinta,ta zabo Leshi kalar shaddarsa,tayi kyau sosai da sosai,sai yaji baya son ma fitar Sam.
Amma haka ya daure ta karaso mayafin a hannu,Murmushi yayi yace kinyi kyau,tace hmmm kawai tana murmushi,kulle ko Ina yayi ya rike hannunta suka tafi,mota ya bude mata tashiga shima ya shiga Yana driving da kansa yau suka bar gidan.
Tun kafin su karasa suke Jin tashin