Showing 153001 words to 156000 words out of 158722 words
Chapter 52 - Tantiriya A Gidan Yari Book1 Hausa Novel Complete
da lafiyarta, Mace 'yar gayu ce mace 'yar kwalisa ce, kuma aka ce mace bata tsufa 💯muddin tana gyara kanta, duk yawan shekarunki idan kina tattalin kanki za ki ci zamaninki sannan ki ce na wasu, Ka da na cika ku da surutu GARUWAR MATA👭 ta zo muku da ingantattun magungun mata masu kyau da inganci🌿🌿🌴🌴 Mussaman maganin gyaran Nono da mafi akasarin Mata suke da damuwa da matsalarsa, to shakuruminki 'Yar uwa muna da sahihin maganin gyaran nono da zai dawo miki da martabarki duk lalacewarsa muddin ki ka yi amfani da maganinmu za ki yi godiya, sannan muna sayar da maganin sanyi mai kyau wanda yake kassaara kowane irin sanyi na fili da 'boye, akwai supplement gangariya masu kyau irin wadanda ba su da matsala sai dai su gyara garkuwar jiki. Muna kuma sayar da turarukan wuta humra perfumes sabulan gyaran fata dilka kayan gyaran jiki na amare dahuwar kaza da ciccibi zuma gumba garin daka tsumi turaran tsuguno miski da duk nau'in abubuwan da suke kankaro da martabar duk wata 'Ya mace! GARKUWAR MATA 👭👭 fatan mu shine mu bada gudumuwa domin samun zaman lafiya a zamantakewa, Muna garin Kano amma muna tura kayanmu kowane gari cikin farashi mai sauki da rahusa! kuma muna bada sari cikin girma da mutunci*
*GA*
*Kadan daga cikin abubuwan da muke sayarwa*
Rage tumbi💯
Nono💯
Sanyi💯
Karin kiba💯
girmar hips💯
Ni'ima💯
Sabulai💯
Humra💯
Turarukan wuta💯
Matsi💯
Miski💯
Dilka💯
Gangariyar Supplement din da zai mayar dake tauraruwar mace fatarki ta yi luwai kamar kina rayuwa a turai😀 ke dai 'Yar kada ki yi kasa guiwa cikin saukin farashi kalilan za ki kankaro da martabarki
GARKUWAR MATA👭 Tana maraba da masu siyan daya da kuma masu bukatar sari DOMIN NEMAN K'ARIN BAYANI
08089965176
07084653262
Abba ya Kalli Jauro yace yanzu matanka nawa na gaskiya Wanda ba masu cikin shege ba? Jauro yace matana Uku,Ina Habiba matata ta farko ta kauye ai har yanzu muna tare sai na karo Na'imatu da Nafisa,Abba yace dole goshinka ya dinga kyalli Jauro,gashi ana ganinka an San kana cikin kwanciyar hankali,su Kuma masu cikin shegen fa? Yace ai duk na basu kudi na sallame su mace tana yayewa zan sallameta da kudi ta ware Danta Kuma ya zama nawa amma duk sun san iyayensu mata da dangin Iyayensu mata a zuwan aure muka yi muka haife su na sake su.
Can garin da nake Minna an takura min da zagi Ina auri saki daga mace ta haihu sai na saketa shi yasa muka dawo nan,dama shi Annoor Yana da private hospital a Abuja,Kano,da Kaduna,yanzu zancen da nake Maka Yana Kano,Abba Yana Jin Abuja yace garin Albarka garin da 'yata take aure,yazo Inshaallah in kazo ai zaka gansu yaran sannan zan kawo Maka su har gida wasu daga ciki,Jauro shi da Abba duk kanwar ja ce kowa da kalar nasa shashancin Kuma abokai ne tun a kauye,tare suka yi wasa,Jauro iyayensa har yau suna Nan a raye sun tsufa tukuf,Yayi yayi su dawo birni gidansa sunki,gashi Yana da kanne biyu mata da kaninsa namiji,matan suna aure a kauye,namijin Kuma yayi karatu Yana birni a kaduna Dan sanda ne.
Jauro shima wani Dolo Dolo ne haka Wanda Allah ya zuba Masa jarabar son bautawa mata,ko ya in budurwa suna mutunci to fa sai ya mata wahala,duk abinda take so sai ya samo mata komai wahala,a kauye sanda Yana matashi ko Mai girman bishiya idan budurwa tace tana so a tsinko mata mangoro ko kanya,dinya,ko dai wani yayan itacen to Jauro ba sai ma matan sun ce ba zai hau ya tsinko musu,haka idan Abu ne a cikin ruwa komai zurfin kogin sai ya shiga indai macece, ga shi da Tausayin mata da son yara a rayuwarsa,sannan shi Yana son sana'a matukar zai samu kudi,sabanin Abba shi da yafi so kullum ya kwanta ya huta a gida,shi kunyar mata ma yake yi tun Yana matashi da yaga mata sai dai ya gudu ya buya.
Jauro kuwa sai bautar Yan mata amma idan ya auri mace Kuma to ko hula sai dai a cire masa,amma matansa suna Jin dadi sabo da shima ba a fada da shi musamman da mata shi yasa ake ce Masa Jauro Baron mata.
Asalin Jauro tsatson su Hashimu Dolo ne shima suna da dangantaka ta bangaren uba.
Hashimu yace Jauro wai kuwa ya Tausayin mata har yanzu kana yi? Jauro yace sai abinda ya karu,haba ai namijin da baya Tausayin mace yayi asara duniya da lahira,mace me rauni wacce kullum jira take a Bata,fada kayiwa mace sai kuka,Abba da sauri Yana karkada yatsa yace Banda Kubra karka ka kuma fada ba kowa ba,Banda Kubra ai Rabon da na ga kukan Kubra tun daren farkon ta a gidana,lokacin da na samu rikitiba tun lokacin Kubra Bata sake kuka ba sai da zanyi mata kishiya ,ta dinga rusa kuka,da dare ma iya lallashi bata kulani,ban taba sani ni Hashimu Dolo Ina da matsayi ba sai ranar,Kubra a baya wulakanci,Masifa ba abinda bata yi min sabo da bani da kudi,amma fa tana da gaskiya kudin da nake samu bana kirki bane amma tun Mohsin Yana karami nake Tara Masa kudi idan ya girma ya isa sauke farali zan biya Masa yaje,shi yasa kudina ba ci ba sha,Kubra ce ta jajirce take Dan teaching har yara suka girma Mohsin ya samu aiki ya karbe komai na gidan,Jauro yace Kai Kuma kana ta Tara kudin? Hashimu yace kwarai kuwa Kuma Allah ya nufa bana na biya Masa a cikin kudin dubu Dari biyu ta ragu na canja su zuwa doller na bashi ya Kara guzuri,Jauro yace ka birgeni sai dai ai gwara ka ciyar da iyali ka bar Tara kudin sanda Allah ya hore sai aje,Abba yace inji ubanka kasan Mohsin kuwa abin alfaharina ne,Jauro yace bai kamata dama ka karawa Kubra kishiya ba wlh kayi mata halacci itama ai tayi kokari,jaruma ce Kubra, Abba yace ta gaske kuwa har akan gado,Jauro yace uhmmmm su Kubra an San ta kan tsiya ta mallake ka,Abba yace tuni ma ta gama Dani har bargona Kubra ta tsotse shi,shi yasa kullum kamar ana Yankan Naman jikina ita kuwa da kibarta jibgegiya ce amma ba Mai yawa ba,Kai Jauro Kubra bata tsufa tana nan kullum Kara kyau take .
Kamar ba itace ta haifi su Mohsin ba da Naila ta ba,Jauro Yana dariya yace ai zubin Larabawa ne da ita,ban taba Jin wani wari a Jikin Kubra ba,ko jego take bata karni ko wani Abu,in ta haihu ma tafi tsabta Allah sai kamshi,Kai nayi dace fa,Kuma tasan wanka a gida chakarewa take,da dare idan muka kulle kofa ta sa min kayan bacci wallahi shara shara, Kai Ina Shan kallo,ka kiyayi Kubra karshe ce ba a ja da Kubra, Jauro yace ai ni da Sanda na auri Na'imatu zata zo min da kazanta nace ke wallahi na zare mata Ido Jauro ya furta Yana gwadawa yanda ya zare Idon,yace naci magani na zare Ido nace karya kike Na'ima ban yarda ba waye ubanki, Allah sai ta kiyaye ni ta nutsu washe gari Ina shigowa sai naga kakal kakal,nace kin taimaki kanki,suka tafa da Hashimu Dolo,yace kaji masu zuciya ni Ina zan iya wannan masifar.
Jauro shi dama idan Yana magana sai ya daddage sosai dole kayi dariya yanda yake daddage wa idan zaiyi labari Kuma Yana yi Yana gwadawa, yanzu Dan Dolo muje naga gidan naka zan dawo,Hashimu yace to baron mata muje a kafa suka taka kadan
ya nuna Masa suka yi musayan number, Jauro harda kudi ya bawa Abba masu kauri ya wuce.
Washe gari Ango Baseeru da asuba ya farka yaji Abu ya danne Masa Rabin fuska gaba daya,ya bude idonsa Ashe nonon Mummy ne guda Daya,yace sai kace malafa, ya janye fuskarsa ya tashi Alwala yayi sannan yazo Yana tashin Mummy taki tashi yace ki tashi kiyi sallah babba dake kina wasa da Sallah,Cikin bacci Mummy tace jiya na Sha wahala a hannunka Dan Allah ka barni na huta,Ido Baseeru ya zaro yace na Sha wahala ko kika Sha,ni da kika San nayi adungure a cikin bataliyarki shine zaki ce wani kin Sha wahala kika Sha dadi dai,ihun da kika yi ni na taba Jin irinsa ma tunda uwata ta kawo ni duniya,Mummy tace please just go,Baseeru yace wlh sai kin tashi ni bana tarayya da me wasa da Sallah,bazan yarda da wannan iskancin ba,mene cikon musulunci idan ba Sallah ba,ba a wasa da Sallah idan zaki tashi ki tashi madam.
Mummy da kyar ta tashi tace Ina Kwana? farin ciki ya kama Baseeru a ransa yace Kai kaji wlh ta gaishe ni da wuri, shegiya taji Maza wallahi gaishe ni take,Mummy ta shiga toilet sannan ya fita masallacin,abokin aikinsa me gadi Yana ta tsokanarsa,Baseeru Yana fitowa yace Sabiu gaishe ni take taji Maza ba sauki,tsoro na take ji tun kafin tayi Sallah sai gaisuwa,gaishe ni take, suka tafi masallaci tare suna dariya.
Mummy tana idar da Sallah ba Azkhar ta koma Saman bed sai bacci, Baseeru Yana dawowa ya kwanta shima,Mummy ya fara shafawa a hankali Yana cewa bacci kike yi? Mummy Dake harkar Kwalbewa ce sai ta mike tace ai dama da na idar baccin bai dauke ni ba,Baseeru ya fara shafa boobs dinta Yana wani yabon su kamar na budurwa basa zubewa,ita da kanta tasan karya yake amma Kuma taji dadi akan ya kushe ta.
Baseeru harda rera mata Waka soyayya ruman Zuma bani na baki mu ta Sha,da dadi kaso a soka ni dai tawa na rike,ni bazan guje ki ba,me kushen ke zan tatse shi kamar gyada,Mummy taji tana dariya,yaci gaba yeeeeeeee kece cikon muradina ko kaina za a datse,yarda ki bani lokacin ki.
Mummy sai taji ta dawo wata danya chakal,daga nan suka fara Kwalbewa abinsu ,Mummy duk jarumtar Baseeru yau sai data kure shi,sai cewa take kar ka sake ka kawo,Baseeru yace ya zanyi da ikon Allah Abu ya taho bazan iya ba na Kai karshe,Kafin ta rufe baki ya kawo,tace to ka huta ka dawo wlh ban ma fara Jin komai ba,Baseeru Yana haki ya Fadi a gefe Yana hutawa.
Kajin suka sake ci, tasa shi ya koma bakin aiki a haka,Aiki Baseeru yake kamar doki Mummy kwashe dadi kawai take yi tana Nishi da kukan dadi,ta juya Baseeru ta koma samansa ta dinga yi da kanta, Baseeru ya sake gajiya haka ya sake kawowa tace wai ka huta mu ci gaba,Baseeru yace wlh Bada wuri ba,bazan iya ba wannan bala'in da me yayi kama so kike a kaini asibiti,duk maganin da Baseeru ya Sha wai Mummy tafi karfinsa a haka da Babu magani kenan sai dai a kaishi asibiti ma kenan.
har rana ta fito Yana haki yana hutawa har ya kwashe 2hrs 9am,Mummy tace muyi wanka mu ci abinci sai mu sake yi anjima,Baseeru yace zaki kashe kanki fa ki dinga hutawa,Mummy tace dama ni ban samu miji irinka ba Allah ya cika min burina dole na more,Baseeru tsoro ya kama shi,ta fisgo shi tace muje muyi wanka yunwa nake ji,Suka shiga toilet bayan sunyi wanka sun tsarkake jikinsu,ta fito ta shafa lotion dinta me kamshi,ta tsara kwalliya ta gani ta fada,Mummy Yar gayu ce ta gaske ba dai iya wanka ba,tana kashewa jikinta kudi,ko Ina kamshi take yi,Baseeru sai mannewa yake a jikinta Yana Jin kamshin da bai taba jinsa ba,Ita Kuma tana ta wani Jin dadi a cikin nishadi take.
tace a ranta wlh burina ya cika a duniya ko yanzu asirina ya tonu a kaini prison dama wannan shine burina Kuma na samu,bare ma nasan bazai tonu ba.
Baseeru suna fitowa dining Chika tasa Sheyi ta shirya abinci,text ta turawa Baseeru tace kaje wajen Sheyi ka sake karbar maganin tsumin Naila so nake kayi mata fata fata,Baseeru yayi dariya yasan Mummy tafi karfinsa Dan ma da taimakon maganin,yace a ransa wannan masifar ko a jinin su yake ne danginsu, shi yasa suke iskanci dole su kasa rike kansu su dinga bin Maza ko Maza su nemi mata.
Baseeru suna gama karyawa yace bari na dawo,tace a dawo lafiya,Yana fita wajen Sheyi yaje,tace Ango Yaya? yace bani tsumi ayi Overdose tafi karfina billahillazi wannan sai Kun kaini asibiti an Kara min ruwa ko Leda biyar ce,Sheyi dai bata San kan auren ba ta dinga dariya tace naga karyar iskanci Baseeru,Kai ba Dan iska ba to ga mace nan Ajiya Babba tana magana da hausarta bata fita,yace ke munafuka bani ya karba ya fice,a boye ya shanye maganin sannan ya koma ciki.
Yana komawa Mummy ta hau lagude shi.
A lokacin kuwa Spark ya tashi Naila da wuri yace kije a ramawa kura aniyarta kiyi girki na kaiwa Mummy,Naila Dan kanta taji Yana ciwo ko Bata fi 8days ba a gidan miji wai tace kaji kaina na ciwo ko ciki ne Dani,na fara laulayi,Spark yace ta Allah ba taki ba yaushe naci amarcin da zaki samu ciki me nayi ma,Naila tace ai zamu gani na kusa fara period, Innalillahi wa Innailayhirrajun daina fada min bakin labari,akan kiyi period ai gwara ace cikin kika samu yanda zan samu Bado lafiya,dawo ciki ne Dake Allah ya raya,dariya tayi tace 3days nake yi ai ba dadewa,Naila murna take ko banza ta Dan huta duk da ta fara Dan Jin dadin amma tana Jin zafin ma ba yawa gwara ta huta,girki taje ta shiryawa Mummy,Spark ya shirya cikin 3qutr da Yar riga ya karba,Naila tace zan bika yace no yanzu zan dawo fa,ki zauna na dawo muci abincin ko? tace ae tare da zama a kujera,kiss ya manna mata ya fice,Yana fita Naila ta jawo wayarta ta kira Beauty.
Beauty tana kitchen Mohsin ya fita aiki,Naila tace ya ake ciki ke,Beauty tace kalau Ina fada miki anyi gaba da shegiyar saki uku igiya ta kare ba saura,yanzu harka nake,Kinga yanda yake ji Dani kamar kwai,Naila tace dama ni na fada tuni na Dade da sakin Hanan amma ta makale,yanzu nasan kayan Yar banza sun Sha fitsarin yara.
Beauty tace naji Naila kina dariya kamar da magana a bakinki,Naila tace ance ba kyau fada an hanani amma daga wannan bazan sake fada ba,bazan sake fadar sirrinmu ba tunda babu kyau,daga wannan na daina shine na karshe,Ina fada miki Hallare dai,Beauty tace ae mutuniyarki kuwa ya akayi? Naila tace Hallare an waye anyi clean yanzu Hallare ta fara hankali,jiya sai naji abu kamar daga sama in fada miki Dadi dadi dadi,Beauty ta dinga dariya tace dama na fada miki ai ni yanzu bana so ma yayi nesa dani,Naila a'a duniya sabuwa tamu na gode da na hadu dake Jamilu gashi na auri Yayanki me Hallare duk gardi.
Naila tayi dariya tace wlh karki bari yaji kina fada min Hallarensa da gardi idan ba sai yazo ya dinga min bala'i ba,Beauty tayi dariya tace wayyo Hallare dadi,Naila tace ahhhh ke abin naki yayi yawa,Beauty ta sake shekewa da dariya tace jira nake ya dawo wlh, Naila tace bari na hada kiran da Chika mu tayar mata da hankali.
Chika suka hada kiran da ita tayi joining lokacin Chika a dakin Misam bacci ya kwashe ta jiya,sai ya tasheta ta koma bed din shi ya fice ya koma daya dakin a can ya kwana,tana kwance ya Sha wanka Yana kamshi ya shugo dakin ya zauna a kujera tare da sawa a kawo mata breakfast.
An kawo kenan su Naila suka kira ta,tana dagawa tace amare,Beauty tace Allah sarki Ina Jin tausayin ki,ba Hallare ba komai,Chika ta saci kallon Misam Dake danna waya,tana so tayi magana ba dama ita yanzu tsoronsa take ji kar ya taba mata kirji taga kwallon shege ne,tace Uhum ba komai Allah zai kawo min tawa,Naila tace ke munafuka a Ina kike ne kin kasa magana,Chika tace Ina gida,duk yanda suka Kai ga son Chika tayi magana ta kasa tayi mukus,sai da tace Allah ya nuna mana lokacin,suna ta tsula iskanci daga tace uhm sai Allah ya kaimu,Misam Yana Gani yasan wata maganar ake mata sabo da shi taki magana,Yace da Abaya ne da yanzu ta fada min abinda taga dama,da yanzu ta yi min fitsara,yanzu kuwa Dana lallatse ta gashi ta kiyaye ni,tana sake min iskanci zan sake tabawa ko banza naji dadi,har so yake Chika ta Masa rashin kunya amma taki yi Dan ya samu hanyar latse ta amma taki yi Sam Sam.
Su Naila suna cikin hirar Hallare Mohsin ya dawo karaf a kunnensa yaji Beauty tace Naila kinji sweet Allah na zaci suma nayi,Yana zuwa ya karaso ya fisge wayar,yace hello,Naila tace na shiga uku Yaya ne Kai da ka tafi aiki me ka dawo yi gida,ubanki na dawo yi Naila wlh zaki ci ubanki,wato baki da hankali ko shine kika kira matata kina koya mata zancen banza,Naila tace wato ni bani da gata tazo tana lalatani zaka ce nice nake koya mata sabo da nice shegiyarka,Yace kin girme ta,a ciki wa zai koyawa wani,ke kina da kunya ne dama,riga ta gama lalataki shegen Baki kamar rariya ke a duniya baki da sirri komai sai kin fada kenan,Dariya Naila tayi tace ai dai nace daga wannan shine na karshe nayi hankali Kuma babu kyau na daina fada daga yanzu na daina,Kuma ma ai yabo nayi ba zagin Hallaren nayi ba bare kace Ina Hana Spark,ni yanzu Yaya ko kace na Hana shi yaushe zan hana,wlh zan iya gaba da Kai akan haka,dariya Mohsin ya boye kawai Dan Naila yasan kafin ta shiryu ta daina sakin baki sai an Sha fama a haka ta girma.
Wayar ya kashe ya juyo kan Beauty Yana mata fada amma Beauty ta dinga girgiza Boobs tana a girgiza kwankwaso kwasokwaso,Mohsin sai ya dawo wani Dolo shike nan Kuma sai yayi mukus ya jawota jikinsa,tace me ya dawo da