Showing 102001 words to 105000 words out of 150681 words
Shima ba irin sosai ba sai Ummah da itama tana kokari akanta duk da ta Hana kowa ya shiga cikin lamarin ciwonta karshe ma nunawa tayi ta warke ga ciki na kokarin fara bayyana Dan haka ta qarasa zama abar tausayi tinani da baqin ciki da kadaici na neman kasheta a daki ita daya.
AZIZ Sam Baya daga wayanta ko ta kira karshe ma dena samunsa tayi da alama yabar kasar kila.
Ana cikin Hakan ne Fiddausi ta fara lura da sauyin Jannah sbd idonta daya gane mata shafaffen cikinta data Dani ya fara tasowa amma Bata kawo komaiba Dan abune da yake buqatan tabbatarwa indai ma cikin ne zai fito da kansa.
Dad da a yanzu yagama samun kan matarsa sun jame abinsu zam babu komai a tsakaninsu yanxu se soyayya me sanyi da mutunci take yafara tsananta neman aikinsu su duka me Kyau sbd ya bar nan su koma nasu muhallin Dan yama gaji da zama gidan 'Dan matarsa ba girmansa bane.
Ammar ne ya fara samu interview kafin Maheer Dan haka babu Bata lokaci suka tafi aka fara zaman jiran kira.
Yau tin safe Jannah din ta tashi da yanayi na rashin karfi da mutuwan jiki Dan zazzabi qasa qasa yana damunta Dan haka taqi fitowa bare shiga mutane dan kada a ganeta hakama ta nesanta Kanta sosai da Ammar sbd kada y gane halinda take ciki tinda shi likita ne duk da bana mata bane amma dai ko yayane zai iya ganewa Dan haka take Dan nesanta dashi Wanda Hakan yake tsananin damunsa Dan haka ya sake tada maganar aurensu tareda dagewa akan aikin da suketa fatan farawa tinda bazasu tabbata a gidan AZIZ ba a karkashinsa suna zaman Banza.
Kwana biyu tana fama Fatma nata tarairayanta Dan kada a ganesu sunata lallabawa.
Asibiti sukeson zuwa amma ba dama sbd yanda Maheer ya kafa ya tsare akansu su biyun.
Yau tana tashi tayi kokari ta Dan sake ta fito taci abinci cikin family suna gamawa ma ta tsaya akai Dan fira sosai har yamma sai gashi ta samu karfi sosai da sakewa sbd zama cikinsun ya taimaka mata.
*******Zaune yake yana karanta Wani report da Saleem ya kawo Masa shi da Sayd yana Dan dubawa a natse su Kuma suna zaune a kujera daddaya suna facing nasa kowannensu report din yake sake bi.
Wayarsa ce tayi haske tana vibrating ya Dan dauke idanuwansa masu haske ahankali daga kan abinda yake karantawa ya Kalli wayar tana gefensa.
Aysh ne sunan daya bayyana a screen din wayar Dan haka bai motsa ba ya Maida kallansa kan abinda yakeyi.
Sake shigowa Kiranta yai harya tsinke bai dagaba saiga Kiran ya dawo kan wayar Sayd.
Kallan Kiran sayd yayi Shima bai dagaba sbd abinda yake gabansu yanada tsananin mahimmanci.
Sakonta ne ya shigo ta saman wayar Sayd Wanda ya sakasa ajiye ipad din hannunsa yana daukan Wayan ya bude sakon yana kallan AZIZ Wanda bai dago ya kallesaba har lokacin kafarsa daya na kan daya.
"Jannah is pregnant da wani AZIZ na buqatan sanin Hakan"
Shine abinda sakon yake a rubuce sai hotinan scan nata da sunanta baro baro a jiki da satikan cikin.
Bude sakon yayi da Kyau yana sake karantawa ya Kalli Saleem Wanda ya juyo ya kallesa da mamaki kafin ya Dora kansa akan screen din wayar Sayd din yana ganin sakon ya Kalli AZIZ da sauri Wanda sai alokacin ya dago ya sauke idanuwansa akansu Jin idanuwansu akansa suna kallansa.
Bude baki yayi cikin class da kamewa yace
"Me yake faru ne?
Riqe wayarsa sayd yayi yana tinanin ta yanda zai fara fada Masa abinda zai qarasa sauya rayuwansa gabaki dayanta Saleem Kuwa kasa yadda yayi wai princess dinsu zata zama Mum.
AZIZ ajiye iPad din hannunsa yayi yana kallan wayarsa ya Kalli miss call din Nicky yace
"Wani abin ya faru a gidan kenan?
Kafin sayd yayi magana AZIZ din ya daga Masa hannu yana saka Kiran Nicky Kai tsaye.
Tana zaune duk damuwan duniya ta rufeta ga ciki ya fara fitowa rashin mafitan yanda zata fuskanci kowa da cikin ya sakata tona asirin Jannah ga AZIZ sbd fara ganin yanda zata kaya kafin nata.
Kiransa na shigowa ta dauka da sauri ko gaidasa batai ba tace
"Mine nayita baka dauka na kasa riqe kaina ne na turawa Sayd komai Jannah cikine da ita Kuma a tafiyan datai kauye kwanakin baya ta samosa na ganta da idona asibiti inason ka sani ne kafin ta zubar dashi ta rufe kowa sbd kukan datakeyi banajin ma Bata zubar ba.......
Dif taji Kiran ya yanke ya kashe wayarsa yana kallan Sayd da idanuwansa da suke wani sparking din abinda shi kansa bai saniba hannu kawai ya miqa masa.
Wayar Sayd ya miqa masa yana karba abinda ya gani ne ya sakasa dagowa ya Kalli Sayd yace
"A siya ticket din komawa na yau dinnan ina buqatan zuwa Dan tabbatarda Zancen samun arzikin dayafi kowane arzikin duniya"
Saleem daya kasa gasgatawa har lokacin kallan AZIZ yai yana miqewa Shima yace
"Inaga nima zan taho I can't wait"
Kasa cewa komai AZIZ yayi sbd wani feeling dayake gauraye xuciya,jini da numfashinsa.
Babu abinda yake tsananin buqata irin ya shaqi qamshi da numfashin dayake fitowa tin daga cikin Jannah din har cikin kansa Dan haka ya ajiye komai yana jiran a duba ticket din jirgin da zai diresa a Abuja a Daren yau.
#MAMUH
07019691719*_KALBIM_*
Mamuhgee
Book 2
Chapter 60
*_ZUZEAM VENTURES_*
Best kayan Mata
08144015291
*NEW ALERT*
*END OF DISCUSSION PACKAGE*
~25k~ promo 12k
Barka da Sallah promo pack
1. Tabajen kankana da fruit
(Mai saukar da niima nan take ta kara miki dadi na musamman keda oga sai kunyi kukan dadi ranar )
2. gumbar chakwala dadi
(Hmm yar uwa daga jin wannan kema kinsani basai anbaki labariba wannan hadin na zallar dadi ne da ciko da gaba)
3. Turare kyauta dole
(Wannan turaren na amsar kyauta ne ina masu fama da miji mai mako wanda ba a cin kudinshi Ga shi da abun amma ba a ci to yar uwa matsalarki tazo karshe da izin Allah Sai kinci abunshi ina yan kasuwa duk kina amfani da wannan turaren sai Kinga budi da izinin Allah)
4. Zumar bata gaban kishiya yar asali
( wannan zumar Ga mata wanda kishiya ta shiga gabansu mijinki baki gane kanshi ya fifita yar uwarki akanki baya son mu’a mala dake ko wadda mijinta ke biye biye yar uwa kukanki yazo karshe duk kikayi amfani da ita duk machen da yayi sex da ita zaijita salab kamar dusa don haka aji tsoron Allah banda wanda suke zaune lfy da kishiyoyinsu)
5. End of discussion powder
( wannan garin karshen zance kenan hajiya oga ya taba miki kukan agwagwa ko mussoshi 😁to ranar duk da kika sha wannan hadin garin hajiya sabbatu sai kin rufe mishi baki ihu da kururuwa ba sauki kuma garin wata 7 yake ajiki yana aiki )
Hajiya karki bari wannan promo ya wuceki 25k ne promo saboda sallah 12k kacal
TikTok: Zuzeam.ventures5
Instagram: Zuzeam_ventures
WhatsApp: 08144015291
************
Saukan yamma jirginsu yayi Dan haka kai tsaye motan Bentley continental Aka zo daukansa da ita wadda tin gurin ficewa da ita daga gidan Maheer na ganin an fiddota yasan AZIZ dinne ya sauka daga duk inda yaje sbd motocinsa daban ne Dan haka ya sanar dasu Dad AZIZ na gari sai kowannensu ya Dan kame kansa ma daga fitowa.
Ko daya iso 4&4 din magrib tayi dan haka baya securities na gate dasu su Dad din da suka hade dashi ya gaida Dad suka gaisa dasu Maheer din ya shige suka wuce masallaci su Kuma babu Wanda yasan ya dawo gidan sbd hanyarsa ta hayewa sama palon daban ne hakama Saleem bangarensu daban ne Dan haka babu Wanda ya gansu bare asan sun dawo din gashi basuyi waya da kowaba suka sanar har gwara fiddausi Sayd yayi ta Kiranta ya sanar Mata amma baa daa wayanba.
Su Jannah da fatma na sama dakinsu fiddausin sunata fira Banda Jannah din dake kwance jikin 'yarta sbd Falaq kaman itace babyn Falaq ce uwar sbd dumin da jikinta yayi Dan kasalan zazzabi takeji kadan Dan haka ta lafe jikin Falaq dake tarairayanta tana suna kallansu fiddausi da Fatma dake zuba surutu suna musu dariya.
Cookies da toffee suka gama yowa a kitchen kafin zaman shine sukaci suka bari me dadi da yawa a gabansu sunata sake zuba abinsu hankali kwance Mama da Ummah Kuma suna tare a dakin Umman suna tasu firar.
Sallan magrib sukai suna gamawa Jannah ta sake lafewa cikin sofa tana Dan duba abu a Wayan Falaq dake hannunta.
Hoton gaban Wayan Falaq din ta zubawa idanuwanta da sukai laushi tana kallan fuskar Wanda Bata iya taba dena tsananin sonsa me sanyi da tsafta tana kewansa ma kawai yana rufeta musamman data Tina cikinsa dayake jikinta Jin tayi inama zata iya sanar Masa amma bazata iya ba sbd zai iya bayyanawa kowa ya sani ta shiga tashin hankali Dan bata kaunar fushi da bacin ran Dad dinta ko kadan musamman da duka kowa baisan da aurensu ba kowa yasan babu aure tsakaninsu ya Dade da mutuwa kawai sai a sameta da ciki.
Sanyi jikinta yayi daga wannan tinanin take taji tsoronta yana dawowa da fargabanta Dan haka ta ajiye Wayan gefenta ahankali tana Dan rufe idanuwa kaman zatai bacci a gurin.
Fiddausi data miqe daga inda tai sallah wayarta ta nufa dake ajiye kan dresser ta dauka a natse tana dubawa taga misscalls din S da iya shi tai saving numbernsa dashi sai emojin heart fara agaban S din.
Dawowa tayi ta zauna gefen Jannah tana saka kiransa.
Ringing tayi harta yanke bai daga ba ta sake saka Kiran sai kawai ya kashe ya Kirata.
Cikin murya me nauyi Dan Dan nuna bacci yace
"Fi"
Amsawa tayi tana miqewa ta isa bakin window tana cewa
"Sorry ka kira bana kusa da Wayan,
Lafiya Kuwa kake bacci yanzu bayan magrib"
"Lfy kalau yace yana tashi daga kwancen dayake cikeda gajiya yace
"Na gaji ne sosai so ina gama sallah baccin ya Dan daukeni,
Yaya Ms Falaq Aziz?
Pls I need some freshly made abu I'm famished"
Cikin Dan mamaki tace
"Are you back??
"Yes Ma'am"
Murmushi tayi tana nufar kofa tafice tana cigaba da Wayan Kai tsaye kitchen ta nufa.
Falaq data bita da Kallo cikeda tsokana da dariya ta bita tana isa ta riqe hannunta daya tana cewa
"Fi keda Papa ban yadda daku ba"
Sayd daya jita cewa yayi
"Shi daddynki kin yadda dashi ko?
Dariya tayi tana cewa
"My Daddy koyaushe abin yadda ne and he doesn't hide anything from me unlike you Papa koyaushe zaka kira Fi so kusan Biyar before kakirani so biyu ko dayama"
Bata Wayan fiddausi tayi sbd sun iso kitchen suka cigaba da magana ita Kuma ta Dora Masa Turkish tea me dadin gaske da sauran cookies da sukai se farin couscous data Dora Masa already akwai sauce din vegetable chicken din da akai.
Tana gamawa suka jera a tray tareda Falaq sukaje har palonsa suka Kai Masa harya sake wanka ya sauya kaya zuwa brown short Gucci's da suka dauki fatansa da jikinsa sosai kamshinsa na tomford yana tashi ahankali cikin sanyin AC na palon.
Yana fitowa daga bedroom dinsa Falaq ta zuba Masa ido tana yabon kyansa kafin daga karshe tace
"Amma Daddy na shine yafi kowa k....
Bata qarasa ba yayo gurinta da gudu ta fice tana dariya tabarsu.
Tana fita itama kitchen din ta koma sbd son kyautatawa Daddynta itama abincin da fiddausi ta hada ta hada Masa sedai couscous din gabaki daya ya cabe a haka ta hada Masa lafiyayyar platter tayi samansa gurin kai Masa sbd babu Wanda yasan sun dawo bare a shirya table sbd maigidan na gidan.
Tana Kai Masa Baya palon ta daga wayarta ta kirasa wayansa a kashe Dan haka ta zauna jiransa tana Kallo a waya.
Ba daukan time sosai sai gashi ya fito cikin wata irin nutsuwa da kwarjininsa me sanyi da asalin kyansa daya sake bayyanar mata sbd kayan dake jikinsa masu duhu dark brown sleeves shirt ce jikinsa ta Arionds sai dark brown freesize mens straight trousers me wata classy tsada.
Tasowa tayi tin kafin ta iso ya bude mata hannunsa daya yanajin zuciyarsa na sake cikewa da feelings din da baya misaltuwa a duniyarsa,
Falaq itace halittar da Allah ya halitto Masa ta fara basa wannan feeling din me nutsuwan datafi komai na zamtowa uba,
Falaq ce yarsa ta farkon da ta koyar dashi yanda ake zamowa uba da baisan komai ba sai kauna da tattalinta tareda Bata dukkanin mahimmancin dayafi komai rayuwansa bayan sallah da abubuwan da suka shafi ganawa da ubangijinsa.
A yanzu Allah ya basa kyakkyawan kyauta da damar zamowa asalin mahaifi da baisan ma wane irin so zaiwa Da ko yar da Allah zai basa a matsayin jinin daya fito daga tsatsonsa shine ya samar da cikinsa zai haifesa,
Jin yake kaman zuciyarsa bazata iya Daukan son da zaiwa babyn ba dan tin yanzu Jin yake kaman zai fasa kirjinsa ne feeling din.
Rungume Falaq yayi da Kyau yana sake Jin kaunarta data qaninta ko kanwarta.
Zama sukai Falaq na cewa
"Daddy bansan Kuna dawowa yau ba"
Jingina bayansa yayi a jikin couch a natse ya dago idanuwansa dake bayyanarda wata irin nutsuwa da kwanciyan hankalin da tinda yake bai taba samunsa ba ya bude baki yace
"Falaq Aziz,we are expecting a new member to our family of 2.......
Ajiye plate din hannunta me dauke da cookies din da zata basa a baki tayi cikin tsananin mamaki da kasa fahimta sbd shock ta kallesa tana juyowa gabaki daya suka fuskanci juna tace
"Daddy,daga ni se Kai ne iya mu biyu then yanzu zamu samu wani?
Daddy zan samu Dan uwa as in my Jan is really going to bring us a new member.....
Kasa cewa komai yayi sbd zuciyarsa dake Jin kaman zata bude,
Yarsa ce bestynsa Dan haka ita kadai zai fadawa ya samu saukin yanda yake Jin kaman kansa zaiyi bursting.
Ihun daya sakasu rungume juna Falaq ta sake tana qanqamesa tana Jin wani irin farin cikin da Bata taba ji ba tace
"I love you besty"
Kasa cewa komai yayi sai a alokacin yaji ya samu sassaucin kirjinsa.
Cookies din gabansu ta dauka da sauri ta Kai bakinsa tana cewa
"Congrat Daddy"
Murmushi yayi yana cin Cookies din kadan yace
"Congratulations to you too the eldest"
Abincin data kawo Masa ta janyo jikinta har rawa yakeyi sbd farin ciki ta zuba ta fara basa da Kanta yana ci yana cewa
"Did you really cook.....
Bai qarasaba ta katsesa tana cewa
"Yes daddy,nice nayi and next time zan maka wani kalan daban.....
"No no pls babu next time na hutar da princess dina pls"
Qarasa zancen yayi cikin dole sbd a tsananin dole yake cin abincin sbd itace ta dafa amma kaman abincin sai dawo Masa haka yakeji gashi Mai da yaji harma da spices sunyi duka a abincin bazai iya Bata ranta bane shiyasa yake ji hankali kwance kaman komai is ok.
Dakyar ya koshi ya Sha ruwa da Dan sauri yana kallanta da idanuwansa da sukai Dan laushi sbd yaji yace
"Thank you Ms Falaq"
Murmushi tayi tana basa toffee ya girgiza kai Dan Sam Baya Shan zaqi Dan haka tana gamawa jikinta har rawa yakeyi ta tattaro kayan ta fito tana saukowa ko kitchen Bata iya kaiwaba a Palo ta ajiyesu tayi gurin neman fiddausi sbd kaman zata take kan jariri haka takeji sbd farin ciki Dan yanzu Kam babu Wanda xai raba Jan da Daddynta tinda zasu haihu Allah yayi tana gap da kammala secondary school ta samu Kani ko kanwa.
#MAMUH
07019691719*_KALBIM_*
Mamuhgee
Book 2
Chapter 61
*_ZUZEAM VENTURES_*
Best kayan Mata
08144015291
*NEW ALERT*
*END OF DISCUSSION PACKAGE*
~25k~ promo 12k
Barka da Sallah promo pack
1. Tabajen kankana da fruit
(Mai saukar da niima nan take ta kara miki dadi na musamman keda oga sai kunyi kukan dadi ranar )
2. gumbar chakwala dadi
(Hmm yar uwa daga jin wannan kema kinsani basai anbaki labariba wannan hadin na zallar dadi ne da ciko da gaba)
3. Turare kyauta dole
(Wannan turaren na amsar kyauta ne ina masu fama da miji mai mako wanda ba a cin kudinshi Ga shi da abun amma ba a ci to yar uwa matsalarki tazo karshe da izin Allah Sai kinci abunshi ina yan kasuwa duk kina amfani da wannan turaren sai Kinga budi da izinin Allah)
4. Zumar bata gaban kishiya yar asali
( wannan zumar Ga mata wanda kishiya ta shiga gabansu mijinki baki gane kanshi ya fifita yar uwarki akanki baya son mu’a mala dake ko wadda mijinta ke biye biye yar uwa kukanki yazo karshe duk kikayi amfani da ita duk machen da yayi sex da ita zaijita salab kamar dusa don haka aji tsoron Allah banda wanda suke zaune lfy da kishiyoyinsu)
5. End of discussion powder
( wannan garin karshen zance kenan hajiya oga ya taba miki kukan agwagwa ko mussoshi 😁to ranar duk da kika sha wannan hadin garin hajiya sabbatu sai kin rufe mishi baki ihu da kururuwa ba sauki kuma garin wata 7 yake ajiki yana aiki )
Hajiya karki bari wannan promo ya wuceki 25k ne promo saboda sallah 12k kacal
TikTok: Zuzeam.ventures5
Instagram: Zuzeam_ventures
WhatsApp: 08144015291
********
Falaq din na ficewa ya dauko Sugar free mint Altoids ya saka bakinsa sbd bakinsa ya koma daidai da kamshi me sanyi da dadi.
Miqewa yayi ya fice sallar ishai da zaa tada.
Daga masallaci Kai tsaye bangaren iyayensa ya wuce gurin Mama ya fara zuwa sai gashi ya tararda suna tare da ummah Dan haka ya qaraso ya zauna a natse yana Jin dadin ganinsu a tare.
Gaidasu yayi yana tambayan fatan ya samesu lafiya,
Cikeda kulawa suka amsa dukansu mama na cewa
"Tin dazu kenan ka dawo?
Babu Wanda yasan da dawowanka amma"
Murmushi yayi yana cewa Shima haka tafiyan ta tashi Kai tsaye shiyasa baima sanar da kowa ba.
Sayd ta tambayesa suna Dan maganganunsu kaman yanda suka saba Ummah na kallansu da murmushi a fuskanta Bata saka musu baki ba harsuka gama suka Sakota ta shiga firar tasu tana Jin dadin yanda AZIZ ya danne tsananin soyayyarta a ransa Dan bawa Mama matsayinta da dukansu suna ganin farin cikin Hakan datakeyi a bayyane.
Har after 9 yana tareda iyayen nasa kafin yayi musu sallama ya fito yana kallan time ya nufi stairs zai sauka.
Jannah data fito daga dakin su fiddausi a lokacin zata koma dakin ummanta da acan take kwana duk kwanakin fatma na bayanta ita Kuma zata sauka ta koma nasu bangaren
Qamshinsa ne ya fara shiga hancinsu duka musamman Jannah datai tsananin kewansa dagowa tayi da mutuwan jiki tana kallan hanyar sauka wadda ya nufa zuwa gurinta Shima.
Cak ta tsaya tana kallansa Fatma ma tsayawan tayi tana kallansa da mamaki.
Haka kawai yaji itace a bayansa din Dan haka