Showing 141001 words to 144000 words out of 150681 words
yana shaqar qamshi da numfashinta dakyau yace
"No nasan zaki sake ne gwara kema ki zama cikakkiyar matan auren saiki koyi zaman gidanki tinda kafarki yawo takeso"
Girgiza Kai tayi tana kasa magana sbd hannuwansa dake yawo jikinta suna sake manneta jikinsa yana rungumeta tsam tsam da Kyau.
Daqyar cikin wani sauti ta bude Baki tace
"Yaya Maheer dan Allah fa"
Shima kasa Bata amsa yayi yana kama fuskanta ahankali sbd hakurinsa da control dinsa dasuke qarewa ya Dan dago fuskan nata yayi mata wani irin mayen Kallo kafin yakai bakinsa ahankali kan nata yana hadewa cikeda wani irin yanayi ya lumshe ido yana jinsa kaman yau zai fara sanin mace.
Kissing nata yakeyi yana Jin wata lafiyayyar shaawansa na sake motsawa tareda abubuwan dayake samu a tattare da jikinta Mai laushi da kamshi Dan haka ya fara Jin zai zare gashi ita gabaki daya tsoro takeji rawa kawai jikinta yakeyi sbd ta kasa sakewa da Yaya Maheer dinne ajikinta saduwan aure Kuma zaiyi da ita gashi Bata iya ko saba wannan kisses dinba Dan haka ta rasa me zatai sai hawayen fargaba.
Daqyar ya iya sakinta sbd yanason wannan Karan aurensa da zuria idan Allah zai basa su kasance masu albarka Dan haka janta yayi sukai alwala suka fito da kansa yakaita har dakinta ta sako hijab ya sake dawowa da ita suka shige.
Sallah sukai tareda addua me yawa kafin suka shafa ya sake janyota jikinsa suna daga zaunen basu tashi ba ya dorata kan kafafunsa yana kallanta cikeda mamakin kunya da fargaban datake ciki.
Hijabinta ya zare mata ahankali yana sauke idanuwansa akan kirjinta dake sama yana qasa sbd harbawa da fargaban datake ciki sosai.
Murmushi me sanyi yayi yana rungumeta jikinsa ahankali yana shafa bayanta Dan samar Mata da nutsuwa tukuna yana ambatar sunanta cikin sanyi yana sake fada mata mahimmancin aure dayake Kanta yanzu.
Shiru tai a jikin nasa tana sauraronsa fargabanta Da tsoronta ya tafi sosai sbd yanda yake mata da Kuma tinanin ya fasa komai.
Ahankali taji hannunsa me laushi da sanyi yana shiga cikin rigarta ya shafi bayanta zuwa wuyanta kafin ya fara gangarowa cikinta dayake a shafe ya shafa ahankali take ta qanqamesa tana Jin wani irin numfashi na kufce mata ta tashi daga kwancen datake jikinsa tana dagowa zata kallesa ya Dora bakinsa kan nata yana mata wata fitinanniyan tsotsa yana bude botiran gaban rigarta gabaki daya lokaci daya batareda ya tsaya daya bayan daya ba kawai rigar ya bude suka ringa zubewa ya zare rigar daga jikinta yana jefarwa.
Non padded bra din dake jikinta nude kala ya zubawa ido yana kallan fararen Kirjinta da suke ciki ya lumshe ido yana Kai hannuwansa ta bayanta ya balle hook na bra din ya zare ahankali ya jefar tayi saurin daga hannuwanta zata rife kirjinta ya riqe hannuwan yana saka kansa a maimakonsu take ta fasa wani irin malalacin kuka tana Jin jikinta na Dan tsananta rawa Dan Bata taba sanin da wannan rikitacciyar wasan ba Mai zare Kai.
Rigar jikinsa ya jefar Shima yana sake hadesu yana mata mayyar tsotsa tako ina kafin ya miqe da ita a jikinsa ya nufi babban lafiyayyan gadonsa yana kwantar da ita tareda mata rumfa yana zare wandon baccinta da kafarsa sbd hannuwansa are busy da wani zazzafan aikin a kirjinsa da bakinta daya kissing kaman zai cinye.
Fatma Jin abinda yafi karfin rayuwanta gaba daya kuka ta ringa Masa Wanda yake sake zare nutsuwan kansa yana sake Jin dadi da shauqi me karfi sbd Anny Bata taba Masa kuka ba ko a Daren farkonsu.
Lafiyayyan nutsuwa da gamsuwa ya samu da fatman wadda taji jiki ba laifi Dan Kuwa gajiyan gaske ya sauke mata ta shekarun daya debo ba samun cikakkiyar gamsuwan aure da samun mace me sauran yarinta.
Rungumeta yayi jikinsa yana lumshe idanuwansa yana Jin duniyarsa ta gama cika cif cif a yanzu dayake mace kaman Fatman Dan haka baisan lokacinda ya ringa sakawa su modibbo da duk Wanda yaje daurin aurensu ba albarka harma da Garba da Nicky da sukai sanadin rikicewan komai akai musu auren.
Fatma Kam bacci da Dan zazzabin gurzuwa ne suka sakata lafewa a jikinsa sai gap da Asuba suka tashi.
Wanka sukai tareda sallah kafin ya sake maidata bacci a jikinsa bayan ya sake samun wata gamsuwan a tareda ita wadda ta sakasa baccin me nauyi Shima yanajin kaman bai taba samun kwanciyan hankali da nutsuwaba kaman yau din.
******Dad a lokacin da yabar zaadens din cikin Daren da Jannah Kai tsaye LIMBAs suka nufa yana Jin zuciyarsa na hakura da dukkanin abinda ummah bataso,
Abu daya gani ya Kuma fahimta ya Kuma saka kansa a gurin shine idan har yana so da kaunar umman kaman yanda yake ji to dole zai sakawa ransa kaunar danta idan har bazai iya kaunarsa ba sbd tsananin son da Jannah ke Masa dakuma kasancewansa uban jikansa dayake so tin baizo duniya ba,
Ummah tana tsananin kaunar nasa Yayan da har ta zabi barin nata ta zauna dasu Wanda yasan shi bazai taba iya barin yayansa ba sbd tsananin son dayake musu Dan haka yasan dole tayi sadaukarwan da har abada bazai iya dena Sonta ba Dan haka ya zabi son dayake mata ya kaunaci 'danta akan abinda zuciya take saqa Masa.
Suna isowa dayake securities sunsan Muhammad da motarsa take aka bude Masa ya shige suna Masa barka da zuwa.
Parking yayi tareda Dan juyowa ya Kalli Dad din Wanda ya sauke ajiyan xuciya yana sake cirewa ransa Komai ya fidda wayarsa ya karbi numbern AZIZ LIMBA a gurin Muhammad din ya saka Kiransa Kai tsaye.
A wannan lokacin AZIZ na tareda Sayd suna wata tattaunawa so lokacin daukan wayarsa ya wuce hakama baquwan number ce Dan Haka Kai tsaye kashe kiran yayi tareda kashe wayar gabaki daya yana ci gaba da abinda yakeyi.
Duk me buqatan ganinsa ko magana dashi sayd yake nema Dan haka Dad bai sake Kiransa ba sai kawai ya kira sayd Kai tsaye Wanda yana ganin Kiran ya Kalli AZIZ din Wanda bai dago ya kallesaba hankalinsa na kan abinda yake karantawa.
Daukan wayar sayd yayi Wanda take ya gane me magana cikeda yar girmamawa ya gaidasa yana miqewa yafice zuwa harabar gidan Dan tarbonsa sbd sanar dashi yayi Kai tsaye yana LIMBAs.
Da girmamawa sayd ya tarbesu tareda bude Masa motar ya fito hakama Jannah wadda hannunta yake cikin na Dad dinta tana kallansa cikeda tausayawa sbd tasan ya ajiye komai ne ya hakura sbd soyayyar dayake mata dakuma wadda yakewa Umman AZIZ din.
Babban palon gidan Kai tsaye sayd ya isa dashi yaje ya sanar dasu Mama harda Umman sai gashi duk sun fito cikeda girmamawa aka gaisa fiddausi ta gaidasa taje da Kanta takawo Masa ruwa batareda ma saka masu aiki ba sbd basa girmamawa a matsayin mahaifin Jannah da Kuma mijin Ummah.
Ummah Bata fito ba mama dasu fiddausi ne kawai suka fito sai ga AZIZ Wanda sayd yaje ya sanarwa da zuwan Dzad din.
Sanye yake da jallabiya fara qal me tsananin laushi da santsi tana Daukan ido ta zauna jikinsa daidai size nasa data fidda tsawonsa da kakkarfan jikinsa sai kamshinsa me sanyi dayake tashi hankalinsa kwance da kwarjininsa da sai ayau yake cike idanuwan Dad din Wanda ya qare Masa Kallo tin daga nesa yana hango kyawawan kamannin Fatimansa a gurin AZIZ din.
Yana qarasowa gaida Dad din yayi yana kawar da mamakinsa cikeda girmamawa kafin ya zauna yana kallan Jannah wadda tayi Masa kallan tsaf kafin ya iso tana dauke Kanta sbd ganin nutsuwa da kwanciyan hankalin dayake ciki abinsa ita Kuwa duk tabi ta zama abinda ta zama sbd Tinaninsa da tinanin halinda yake ciki na damuwa.
Dauke idanuwansa yayi daga Kanta yana Dan basar da murmushin ganin yanda tayi wani irin ya dawo da hankalinsa kan Muhammad suka gaisa Nan fiddausi da Falaq suka fice daga Palon suna barin manya,
Sayd ma ficewa yayi hakama Muhammad fiddausi ce tayi Masa jagoran zuwa duba Aysha da jikin sai ahankali daidai lokacin Ummah ta fito sanyeda hijab har qasa hankalinta a kwance ta kallesa tana musu barka da zuwa Harshi har Jannah din Wanda Hakan ya sakasa rudewa ma daga abinda yake kokarin son fada ya fara kame kame.
Dan boyayyar murmushi AZIZ ya sake yana tayasa Nemo zancen Daya manta yace
"Duka komai ya wuce Dad"
Karban zancen Dad yayi da cewa
"Komai ya wuce ga Jannah Nan ta dawo hannunka,matarka ce iyalinka ce ina fatan har abada zaka zamo gata da majingininta itada Yayan da zata Haifa maka,
A matsayin na mahaifinta ni nakawo Maka ita da kaina sbd na baka amanar yarinyata da kaina ina fatan soyayyar da kake mata zata dore har abada,
Allah ya sake kawar mana da shedan yayiwa aurenku albarka tareda zuriarku"
Amin" kowa yace kafin yaci gaba da nasiha tareda neman afuwa ga duka ahalin LIMBAs bisaga abinda ya faru shekaru wanda bai taba bude Baki ya nema yafiyar ba.
#MAMUH
07019691719*_KALBIM_*
Mamuhgee
Book 2
Chapter 81
Muhammad da bai taba isa dakin Aysha ba duk zuwan dayake yi ganinsu yawanci a Palo yake tsayawa a cikin mutane yake Dan iya ganinta ya gama ya tafi wani lokacin ma ko ganinta baya samun damar yi sedai yabar tarin kayan fruits dayake kawowa kaman hauka ya tafi sbd daga shi har ita sun rasa ta Yaya zasu fara fuskantar juna Dan hakanne suke da avoiding haduwansu su kadai.
Ko a yanzu ma ya dauka fiddausi zata tsaya tareda su ne Dan haka ya isa dakin a natse fiddausi tayi knocking ta bude bakin tareda sallama ta duba taga Nicky din bata dakin tana toilet Dan haka tace ya shigo.
Shigowa dakin yayi yana zaunawa a sofa cikin nutsuwa yana shaqar qamshin turarenta da bazai taba Manta kamshinba har abada sbd a wancan lokacin da kaddarar ta afku tsakaninsu ya dauki lokaci qamshinta na jikin kayan dasuke jikinsa lokacinda ya hadu da ita,
Qamshin yayi yayi yaqi fita kayansa sbd tsadan turaren da karfinsa Wanda daga karshe kona kayan yayi sbd koyaushe suna Tina Masa yanayin nasu da bayason tinawa.
Fiddausi juyawa tayi ta fice dakin tana jan kofar dakin.
Shiru yayi yana Dan duba wayarsa a natse.
Babu daukan time sosai sai gata ta bude kofar bathroom din tafito batareda tasan dashi ba Sai data fito sosai ta fara takowa tsakar dakin me girman dayake dauke da babban lafiyayyan gadon Turkish set da sofas masu laushi da ctable da sauran luxury decos.
Kaman daga sama taga mutum a zaune kawai da sauri ta dakata tana kallansa da idanuwanta da sukai laushi sosai sbd Amai ne ta gamo tai brush.
Ajiye wayarsa yayi Shima a natse yana dagowa ya zuba mata idanuwansa masu kyau da hakuri yana kallanta.
Kasa daukan kallansa tayi tana Kuma rasa abin fada ta tako ahankali tana isowa bakin gado ta zauna shi Kuma ya gangaro da idanuwansa akan cikinta dayake bayyane sosai sbd sanye take da rigar bacci doguwa har qasa Mai Dan kauri babu ko hula akanta gashinta da bai taba samun kitso ba yana daure tsakiyan Kanta baa tanke ba sbd kada Kanta yayi ciwo.
Tana zama qaramin mayafin dake kan gadon ta dauka tana rufe Kanta tana kasa dagowa ta kallesa ta fara kokarin hada maganar da zata fada ya katseta ya hanyar saukaka mata shi yayi maganar sbd tausayinta daya cikeda haka kawai sbd ganin yanda cikin yake mata kaman nauyi.
"Yaya jikin?
Ba karamin taimaka mata yayi ba daya karbi maganar Dan haka ajiyan xuciya ta sauke a boye tana Dan dagowa ta kallesa Shima ita yake kallan ta zubawa fuskansa me haske Ido tana mamakin kasancewansa fari sosai duk da a kauye ya rayu hakama nutsuwa da sanyinsa suna Nan babu sauyi duk da zai sameta a matsayin matarsa bai taba nuna wani rawar kai ko nuna girman Kai akan hakanba duk da yasan bai cancanci mace kamarta ba Amma duka yayi Shiru ya runguma sbd darajar abinda yake cikinta Wanda koma tayaya aka samesa dai jininsa ne.
Hawaye ne suka ciko idanuwanta taji tana kasa iya yadda da zuciyarta akan cutatar dashi da aurenta Dan haka Bata iya amsa tambayarsa ba ta bude bakinta muryanta cikeda danasani da kunyar abinda taja musu tace
"Ina rokon yafiyanka sbd nice sila Kuma sanadin halinda kake Ciki ayau na bacin suna da auren dayake kaman na dole a gareka"
Ahankali cikin kunya da baqin ciki ta sanar dashi abinda ya faru Wanda tayi datasani da nadama harma da baqin ciki da tsanar Nicky din baya ta Kuma fara kuka tana rokon gafararsa.
Shiru yayi yana kasa cewa komai sbd baisan mema zai fada din ba Dan haka ya kasa ma kallanta sbd zuciyarsa datai duhu sosai yana mamakin macen da zata iya bawa namiji abinda zai sadu da ita kenan a wancan lokacin da AZIZ dinne yasha haka zata basa Kanta ya sadu da ita ko me?
Hakama da Ammar ne yasha haka zai haqewa Jannah da auren wani akanta sai rayuka da dama su lalace kenan duk sbd zuciyarta data Kitsa mata wannan mummunan tinanin da qazanta.
Miqewa yai ya fice dakin kawai yana Jin tsanar kansa gabaki daya kasance yaji wannan mummunan zancen daga bakin macen da zata zamo matarsa Kuma uwar 'yayansa.
Miqewa tayi tana kuka tabi bayansa da sauri tana Kiran sunansa muryanta na rawa sedai bazai iya tsayawa ba Dan bayason ya tsaneta yana buqatan tafiya kafin Tinaninsa ya dawo daidai zuwa wani lokaci.
Palon ya ratso inda su Dad suke zaune suna magana har lokacin idanuwansa ko gani basayi itama nata idon ya rife ta biyosa da sauri tana sake Kiransa.
Ganin yanda take tafiya Bata duba gabanta ne tana neman faduwa ya saka Mama tashi ta tareta tana cewa
"Aysha lafiya Kuwa?
Kuka ta fasa tana kasa boye komai ta fara fadan komai akan yanda ta samu cikin kunya da baqin cikin kalaman nata na sake kasheta tana kuka sosai tana ce su roki Muhammad din ya yafe mata.
Kowa Shiru yayi sai a lokacin AZIZ ya Tina da lokacinda Jannah ta shiga halinda Ayshan ke fada Wanda shi kadai ne yasan da Hakan take yaji wani mummunan zufa na rufesa sbd kenan a wancan lokacin da Ammar Jannah tafara haduwa dashi komai zai iya faruwa ko me???
Saurin ajiye tinanin yayi sbd wani mugun nauyi da zafi daya rufe kirjinsa da idanuwansa take ya miqe baya ko gani sosai yabar palon.
Dad ma da zufa ya gama jikasa miqewa yayi jikinsa na yar rawa yabar palon Shima yana nufar kofa sbd kenan da Mummunan balain da suke ciki yanzu ya kere komai da duka plans din Nicky din sunyi aiki da cikin Ammar da auren wani akanta ne yake kan Jannah din hakama da Shima AZIZ din cikinsa ne a jikin Nicky din,Jin Dad yayi kaman ma zaiyi amai Dan haka ya isa mota batareda angama meeting dinba kowa ya watse babu Wanda ya iya cewa komai sai Ummah datakai Ayshan dakinta ta wuce nata itama.
Jannah ma da rawa jikinta yakeyi sosai miqewa tayi tana rasa gurin zuwa Dan haka tayi dakin fiddausi Kai tsaye tana neman guri ta zauna har lokacin rawa jikinta yakeyi ta dafe cikinta tana ta jerowa Allah godiyan da cikinta ayau ya kasance na mijinta AZIZ dinta bana Mummunan kaddarar da zata kashe Kanta ba akan baqin ciki.
AZIZ ma yana isa Palonsa Jin yayi jiri ya debesa ya zaunar kujera da karfi,
Abinda yakeji a kirjinsa Jin yayi yana Masa yawan da kaman ciwonsa Daya fara mantawa yana neman tashi sbd kishin Jannah kadai dayake neman kashesa na iya wannan maganar da abinda ya tashi faruwa kenan a baya.
Jin yayi numfashinsa na toshewa babu abinda yake tsananin buqata face Jannah din gabaki dayanta Dan ita kadaice zata yaye Masa abinda yakeji ya ganta a gabansa ya Kalli cikinsa dayake jikinta ya sake tabbatarda ita tasace sai mutuwa Dan haka kai tsaye ya miqe baya ko gani sosai ya fito.
Yasan tana dakin fiddausi Dan haka kai tsaye can ya nufa yana isa kofar dakin kafin yayi knocking aka bude fiddausin ce zata je ta kawowa Jannah da har lokacin jikinta ke rawa ruwa.
Ganinsa tsaye idanuwansa jajir ya saka fiddausi janyewa daga kofar batace komaiba Shima baice komaiba ya saka hannu ya janyo Jannah din suka fice Bata tinaninta sosai itama sbd tsoron dayake sake jijjigata na kaddarar data tsallake.
Suna ficewa fiddausi ta koma dakin tareda rufewa tana hayewa gadonta.
Ganin tafiyanta kafafunta na hardewa ya sakasa juyowa ya dauketa cak yana barin bangaren da ita kwata kwata ya nufi Masa Wanda yake underground suna shige ya rufe kofar tareda ajiyeta bakin kofar ya zuba mata idanuwansa yana Jin duk ranar da wani yayiwa matarsa ko kallan shaawa ne zai iya zama makashinsa bare abinda aka fada din ya faru....
Ita Kanta zuba Masa idanuwa tayi hawaye masu zafi na tsiyayo mata batasan lokacinda ta fara godewa Allah daya saka aurenta da AZIZ din yana Nan ba hakama ayau taji Bata danasanin daya maidata cikakkiyar macensa da har ta dauki cikinsa ba.
Shi Kuwa dayaji jikinsa na tsananta rawan ciwonsa take ya manneta jikin kofar palon yana hade bakinsa da nata yana Bata wata fitinanniyar mahaukacin kiss yana yaga hijabinta ya jefar yana sake manneta jikin kofar.
Kuka takeson yi sbd halinda zuciyarta take ciki Amma ganin yanayinsa da lura da ciwonsa yana tashi ne ya sakata barinsa samun nutsuwar da ita.
Kwance suke tayi Shiru a jikinsa har lokacin Bata iya cewa komaiba.
Shima jikinsa a mace yake da kasalar dogon love din dayayi making da ita kafin ya bude Baki a sanyaye cikin nutsuwa yafara Bata hakurin kawo Nicky cikin rayuwansu da hakurin duka abinda ya faru tukuna ya bige da rarrashinta sbd kukan datake yi Masa ahankali na samun nutsuwa da sukuni a tareda mijinta a gidanta yanzu Kam.
Washe gari lafiya kalau suka tashi Kuma kowa ya cire tinani Da damuwan komai sbd su Ummah ma sun sake zama da Ayshan sun mata fada da nasiha ta iyaye mata tareda sake dorata a hanyar data kamata.
Har palon AZIZ Mama takai Ayshan ta basa hakuri sosai tareda nuna tubanta itama Mama ta sake basa hakuri akan nata kuskuren Jannah ma Aysha ta Bata hakuri ta Kuma hakura sbd ummanta data shige daki da ita itama ta sake mata fadan zaman aure da nasiha tareda Bata hakurin abinda Ayshan tayi suka watsar da komai aka ajiye.
Nicky Bata sake sanin kyan hali nada dadi ba Saida taga a cikin wunin kowa ya yafe mata suka ajiye komai kaman bai faru ba sbd Ummah dataiwa kowa nasihar yafiya na