Showing 1 words to 3000 words out of 151781 words

Chapter 1 - Mar'adams Book 4 Complete Hausa Novel

Unknown   

29 Sep 2025

2653

??ࡱ?>?? ?
????????????? ?
?
? ?
?
?????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????
????

 !"#$%&'()*+,-./0123456789:;<=>?@ABCDEFGHIJKLMNOPQRSTUVWXYZ[\]^_`abcdefghijklmnopqrstuvwxyz{|}~?Root Entry???????? ?F?
WordDocument????10Table?????????
Data
???????????????????? P??tKSKS?1W? ???????rrWWWW';???W??
?
?
?
?
?
?
?
?
$'
?? *rWW?
?
WWWW?

?;
?
;?

;?
?
W; =ؗ?=ؗ?=ؗ?=ؗ?=ؗ?=ؗ?
MAR'ADAMS
=ؖ?=ؖ?=ؖ?=ؖ?
=ؗ?=ؗ?=ؗ?=ؗ?=ؗ?=ؗ?

BOOK 4

*AYSHA A BAGUDO*

WATTPAD @HAUESH
AREWABOOKS USERNAME
AYSHAABAGUDO
bismillahirrahmanirrahim

Wannan littafin na kudi ne mai bukatar karantashi byn na kammalashi zai biya 1000 ta wannan account number din 1438775094 Aishat abdullahi access idan an tura sai a turawa wannan 09136918331 alert domin tabbatar da an tura domin sauraron littafaina a tuntubi chaneel dina (Hausa bakwai ) a YouTube.


Page 1

Gabad aya adamcy ji yayi k afafunsa suna barazanar kasa d aukarsa yayinda lokaci guda zuciyarsa ke barazanar tarwa tsewa ,tun daya saita kwayar idanunshi ga kallon bayan mami bai d auke idanunshi ba har sai daya daina ganinta kusan minti goma ya d auka tsaye yana kallon hanyar data bi, gabad aya ya ma rasa meke damun sweet heart . furucinta bak aramin jifa zuciyarsa cikin tsananin rud ani tayi ba bakincikinsa yadda sweetheart ta fifita maryam akan shi har take qoqarin hanashi mallakar abinda zuciyarsa take mahaukacin so. 
yarinyar da kullum soyayyarta sake huda zuciya da sassan jikin shi take me yasa sweet heart ? . me yasa zaki min haka ? me yasa zaki juya min baya bayan duk duniya bani da wacce ta kai ki son farincikina ? tambayar da yayiwa kanshi kenan a jere idanunshi na sake sauya kala ,cikin wani irin uban saurin da zuciyarsa take bugawa kamar zata fasa k irjinsa ta fito waje ya juya fuuuuuuuuu ya haye samansa .


biyu biyu ya dinga taka step yana jan tsaki cikin sauri ya shige d akinsa yana sake jan tsaki tare da Kai hannu ya bud e wodrobe dinsa gaba d aya idanunshi sun rufe abubuwa amfanisa ya shiga tattarawa ya janyo wata k aramar kaja ya zuba ya zuge ya fito cikin sauri ko rufe kofar bai tsaya yi ba ya soma taka step koda ya sauko parlour n babu kowa kamar yadda ya bari .escout dinsa suna ganinsa suka zagayesa tare da amsar jakar hannunsa haka ma direbansa wanda yake tsaye a inda ya barshi da sauri ya qaraso ya suruna ya amshi jakarsa dake rike a hannun escout.
cike da zafin zuciya ya wucesu batare da yayi magana ba direba ya biyosa da mugun sauri dan a kallon da yayi masa ya fahimci akwai matsala kuskure kad an zaiyi ya zama sanadin aikinsa ko kuma ya bashi hutun satitti tuka, gidan baya ya bud e masa ya shiga ya zauna sannan ya ajiye jajar a gefensa ya shiga ya zauna cike da girma mawa yace  sir Ina muka nufa ? dolphins!ya fad a atakaice yana furzar da iska mai zafi daga bakinsa , direba ya tada mota ya nufi get yana kara waya a kunnensa domin sheidawa motocin yan sanda guda biyu da sukayi gaba da gudu sannan motocin escout guda biyu suka biyo motar da yake Jan oga ,baka jin komai sai jiniya mai tsananin da zata iya tada hankalin mutun da duk wani mai tsoro,gidansa dake lagos island acikin dolphins estate aka nufa dashi ransa duk a dagule .



Ahankali sukai parking din motocinsu a haraban gidan duk suka kashe motocinsu ya fito a zuciye zuwa cikin gidan zuciyarsa na tafarfasa a tsakiyar parlour n ya baje akan karfet yana faman jan tsaki  . idan mami tsanar maryama tayi to lallai shi ta tsana shine bata qauna ba maryama ba ji yayi kamar ya kashe Kansa ya huta da muguwar rayuwar da yake wacce bata da  yanci ko kuma dama ya sani bai baro gidan ba ya tsaya ta kashesa gabad aya kowa ya huta tunda daman tace kowa yayi biyu babu shi kam bazai yuwu yayi biyu babu ba duk balain da zaayi sai ya auri maryama ,shi yaro ne da zata dinga masa haka .?shiru yayi dafe da goshinsa ya kusan awa uku yayi sannan ya mike ya salame masu tsaronsa har ma da direba tare da gargadin kada wanda yayi ganganci fad ar inda yake koda kuwa mahaifitarsa ce bayan sun wuce ya dawo ciki number maryama yayi dialing maryama dake zaune kawai taga numbersa tana kiranta amman taki d aga kiran ,kallon screen din wayar yayi yana cigaba da kira ga dai shi tana ringing but no answer shiru yayi rike da wayar yana jin wani irin mummunar fad uwar gaba ita kuwa tunani take kiran me yake mata adaidai wannan lokacin
baya sanin lokacin da ya kamata ya kirata da lokacin da bai kamata ba matarsa na kokari dan dai tana ganin abu wannan tunani da tayi ya canza yanayinta sai ma ta tsinci kanta da kuka saboda tausayin kanta da rayuwarta .


tana matukar jin son shi idan yau ta auresa kuma suka rabu ya zatayi da tarin k aunar da take masa amman ai kin ce zaki iya rayuwa babu shi ? kyakkwar zuciyarta ta jeho mata tambayr Tana tsaka da tunani taji wayarta ta sake ringing d auka wayar tayi tana dubawa wannan karon wata number ce dabam hakan yasa taji tsoron d auka domin ba number da yanuwansa sukai saba mata sako dashi bane, sai ma ta saka wayar a silet ta samu waje kamar wata baby ta kwanta lamo tana tunaninsa.
Bangarensa kuwa kira goma yayi mata abinda bai ta ba yi ba kenan arayuwarsa duk mahimmanci abu kira d aya ne ya hakura dashi cike da bacin rai ya mike yana buga wayarsa dake ringing da kasa yana mai dafe goshinsa da hannuwansa duka ,a kalla sai daya d auki kusan minti talatin kafin daga bisani ya kashe wayoyinsa gabad aya ya nufi bathroom ya dinga zuba ma jikinsa ruwa sai da yaji ya d an samu natsuwa sannan ya fito Jallabiya kawai ya zura tare da hayewa gado ya lalubo wayoyinsa yaji bai gansu ba tunowa yayi ya barosu a parlour n runtse idanunshi kawai yayi tare da jinginar da kanshi bisa gado yana son bacci ya d aukesa sai dai ina bacci yace bai san da wannan zance ba shiru yayi kwance babu abinda yazo ransa sai sigari ita kawai yake bukata kuma yasan muddin ya sameta zata rage masa tarin damuwar da yake ciki .



Tashi yayi ya koma parlour n ya bud e jakar da yazo daita ya ciro kwalin sigari ya zauna ya dinga bankawa cikinsa hayaki daren ranar kam mr ata bai runtsa ba , yayinda maryama ma bata runtsa ba dan haka nan ta kasa bacci sai emaginetion din abubuwan da yake mata take duk inda ta motsa sai taji tafiyar hannunsa a sassar jikinsa daga qarshe daakayi saar bacci ya d auketa tare da mafarkinsa . washegari maryama data tashi taga missed call s dinsa dayawa nan fa taji hankalinta ya tashi ta soma neman layinsa bai d aga ba a kalla sai da tayi masa kira fiyye da goman da yayi mata bai d aga ba nan ta fahimci fushi yayi dan haka ta hakura aranta tace idan ya gama fushinsa zai kirata .


bangaren mami shiru tayi lokacin da bata ga adamcy ya nemeta da safe ba dan bata san ba a gidan ya kwana ba ,koda ta dawo tasani ma bata wani damu kanta ba domin ta tsaida zuciyarta akan lallai sai ya sauko yabi umarninta koda ma zata sauko ta bar shi yayi son ransa sai dai har akayi kwanaki uku babu shi babu alamunsa domin escout dinsa da duk wasu masu tsaronsa hatta direbansa koda ta tambayrsu babu wanda yayi ganganci fad a mata inda yake ce mata sukai basuni ba nan kuma ta rufesu da fad a  tayaya zaayi ace basu san inda yake ba? ku fad a min gasky idan ma shine yace karku fad a min inda yake ? still dai babu wanda yayi ganganci ya fad a nan fa hankali mami ya tashi ta soma neman layin abokansa amar shawul,mb d aya bayan sai data bisu sai dai duk kalma d aya suke fad a mata basu san inda yake ba dan haka ta bada awani goma domin a binciko mata duk inda yake a madadin awani goma sai daakayi kwana da yini sai dai babu wani labari  .


 Ta zauna shiru tana tunani  to ina ya shiga ? tayiwa kanta tamyr da babu mai bata amsa karfa adamcy yaje yayi aurensa a boye batare dasaninta ba ? ai kuwa da ya gama tozartata sosai mami ta shiga tashin hankali Allah sarki baiwar Allah maryama itama tashiga tashin hankali fiyye da tunanin mai karatu dan kusan kullum sai ta kira layinsa baya shiga ita a yanzu bama ta contrant marriage take ba tana son tasan halin da yake ciki ,sosai ta bawa kanta laifin rashin d aukar wayarsa a wancan ranar ko kiran me yake mata ko me zai fad a mata ita kad ai tayi fama da damuwarta koda umma ta tambayeta shiru tayi . tace  kince lahadi yan uwansa zasu zo gashi har mun musan dosar wata lahadin babu su babu alamunsu  maryama kina ganin ba wata matsalar bace ? babu komai umma wata yar tafiya yayi yace da zarar ya dawo zasu zo ki kwantar da hankalinki dole kiga hankalina ya tashi dan wallahi sai da nayi dama sanin sheidawa babanki gali batun auren nan ,sai byn dana sheida masa nace nayi kuskuren da an turasu wajen malam mustapha .


d an murmushin yake maryama tayi tace  malam mustapha kuma umma ? tace  eh! dan wannan baban naki da matarsa babu Allah aransu zasu iya binmu da bita da kulli  numfashi maryama ta sauke tace  umma babu abinda zai faru duk abinda kika ga bai zo hannun mutun ba babu rabonsa ,ita kam umma shiru tayi tana jin tsinke war zuciya,lokacin da yaran mami suka ji labarin abinda ya faru  suka ce mami  ki kwantar da hankalinki adamcy fa ba yaro bane yana nan lafiya kisan bakar zuciyarsa zai iya komai ,ki rabu dashi idan ya gaji da fushinsa zai sauko ya dawo gida  ko numbersa ba a samu fa may be ma ya tsallake ya bar kasar , ni tsorona kar yaje ya auri yarinyar aboye ya bar kasar daita dan gabad aya ya rikice anya kuwa yarinyar nan mutun ce . mami tayi maganar cike da damuwa kwance Akan fuskarta  wace yarinyar ce mutun ! ai wallahi mami mutun ce kamar kowa, babu inda adamcy yaje daita kima kwantar da hankalinki so yake ki nemishi ki biye masa .



 Ai mami ki barmu dashi kawai muddin ya auri yarinyar nan sai munci uwarta tana son zaman gidansa zata barshi  inji cewar aunty khadija  duk maganar da suke ita dai zabiba kallonsu kawai take domin sun fara bata tsoro kuma bata ta ba tunanin zasu iya aikata abinda suke aikata a yanzu ba ,dan ataikaice dai sun zama masu fuska biyu a boye suna son ya aure yarinyar a fili kuma suna ki ita kam ta rasa meke damun tunanin su .
 Ni wallahi mamaki bani , idan ma ba an asirce mutun ba me kamar marym me zai yi da wannan yarinyar  Aunty shahida ta fad a tana kallonsu zabiba ta gyra zama tace  ai kuwa yarinyar bata da laifi ko bata fi maryam ba bazaa kirata da mummunar ba  to sarkin yan iya tsara magana ai daman ba son maryam kike yi ba dole kiyi side din bare akanta aunty khadija ta fad a tana harararta ,ai in sha Allahu Allah zai biya sister da mafaficin alkhairi dan tayi hakuri a gidan aure  bari auta duk iskancin nan nashi baki ga yadda tayita bani hakuri na barshi yayi auren nan ba mami tai maganar tana had e hannunwanta waje d aya ,Allah zai d aga darajanta a idanun duniya sai Allah ya bata wanda ya fishi nana hauwa u ta fad a idanunta na ciccikowa da kwalla wanda yasa duk jikinsu yayi sanyi hawayen nana hauwa u yasa gabad aya sai da idanunsu ya kawo kwalla sai bayan laasar sannan suka bar gidan


*******

Ranar da abun ya cika kwana biyar ya bud e d aya daga cikin wayoyinsa domin kiran wani abokin kasuwancisa sai dai kiran amar ya shigo baya ya d aga ko gaisa wa basu yi ba ya hau shi da fad a  kai malam Ina ka shige ne duk ka daga hankalin mutane  hankalin suwa na d aga ? wallahi mami ta shiga damuwar rashinka wai meke faruwa me ? .okay bata fad a maka abinda ya faru ba ?  wallahi bata fad a ba , ka fad a min meke faruwa ? sai da ya furzar da iska mai zafi daga bakinsa sannan yayi masa bayanin komai daya faru  subhanallah me yasa mami zatayi haka ? gaskiya zanje na sameta a yau din nan tayi hakuri ta barka kayi aurenka  bayan sun gama waya da amar ya kira layin maryama kira d aya ta d aga k irjinta wani na irin bugawa sai dai tayi shiru tana sauke masa numfashinta , yadda tayi shiru haka shima yayi har kusan minti biyar wanda daidai wannan lokacin da suke waya mami ta kira wani jami a wanda ta tabbatar da shine kawai zai iya binciko mata inda adamcy yake bayan ya daga suka gaisa ta sanar masa da bukatarta a take jami in ya tabbatar mata da lallai adamcy yana kasar dan yanzu haka ya gama waya da amar sannan yana kan waya da wata number mai sunan mryma hussein .


katse wayar kawai mami tayi batare da sun qarasa maganar tasu ba sannan bata tsaya tasan a wani location yake ba  wato ma zai har yana iya cigaba da rayuwarsa batare daya damu da halin da zata shiga akanshi ba, sosai ranta ya baci haka zalika sosai taji tsanar maryama ta sake ninkuwa acikin ranta Kira wayar amar tayi tace yazo yanzu yanzu tana nemansa yace  okay mami daman gani ina kan hanyar zuwa gurinki muyi wata magana  amar na gama karasowa ko gaisawar kirki mami bata bari sunyi ba ta rufesa da fad a  wallahi amar ka bani mamaki yanzu da had in bakinka adamcy ya bar gidan nan ,a matukar tsorace yace  wallahi aa mami ba da had in bakina bane nima sai yau na samesa a waya duk tsawon kwanakin nan ban san inda yake ba sannan ban samesa a waya ba sai yau tai shiru bayan kmr second biyu ta numfasa tace  ya fad a maka abinda yayi min dan nasan tunda kunyi waya zai fad a maka ? shiru yayi dan duk a tsorace yake daita .



 Adamcy yayi min mummunar bazatar da bazan ta ba sausauta masa ba  subhanallah mami wani mummunar bazata ce haka ? ammar ya fad a haka da sauri dan bai d auka ta kawo maryama bace ,ta girgiza k afarta ta cigaba da magana  yazo min da wannan yarinyar data kasance ma aikaciya agaresa amatsayin matar da zai aura. naunauyen ajiyar zuciya amar ya sauke yace  maryama  tace yayi kyau ashe har sunanta ma kasani? amm mami maryama tayi . ..
 dakata amar ka saurareni da kyau kaje ka binciko min menene asalinta da labarin ta kuma wannan ya zama sirri a tsakaninmu da kai bance adamcy ya sani ba ,shafa sumar kanshi yayi yace  mami na d an jima da sanin maryama abu domin tayi aiki a karkshina ,abu na gaba mami maryama ba diyar kowa bace asalinsu talakawa ne futuk wanda a halin yanzu da aikin maryama suka dogara ,amman mami bai fad a miki cewar maryama yarinyar fa mafarkinsa ce ? na fahimci haka a ranar da yayi min mummunar bazata daita abinda yayi min ne yasa zan datse abinda ke tsakaninsa daita ta hanyarsa hanashi mallakatarta shima ya dandani dacin da muka dade muna ji akansa ,  wai a gaban danuwana adamcy yayi min yankar qauna ya tozartani Ina ne gidansu da maryama zanje gidan da kaina ? .



shiru yayi yana kallonta da bayayyanen tsoro akan fuskarsa  ko zaka ce min bakassni ba tarihinta kawai kasani ? har ya girgiza mata kai sai kuma ya gyad a mata kai alamun ya sani  okay tashi muje ka kai ni gidansu  inna lillahi mami dan girman Allah kiyi hakuri karki je gidansu ,ki fad a min abinda kike so ayi a yanzu yanzu zaayi miki shi gbdy ya manta da abinda ya kawosa .  bana bukatar komai gidansu kawai nake son zuwa .ammar bai san sanda ya durkusa agaban mami ya fara rokonta  mami bamu sanki da haka ba ,kowa zai bud e baki alkhairinki yake fad a yanzu ma nasan laifin adamcy ne ya shafi maryama wallahi mami yarinyar mutunci ce maryama .duk mutuncinta ta Kai maryam dina? shiru ammar yayi yana kallonta da mamaki  tambayerka nake ta kai maryam dina mutunci ? still dai shiru yayi  ko da yake da kai ake shirya komai tunda gashi har kasan gidansu daman maryam ta fad a min akwai yarinyar da kayita kokarin had a shi daita .ammar ya dukar da kanshi k asa yana sake bata hakuri tabbas gsky maryam ta fad a ammna ba wata yarinya bace face maryama saboda ni na fara ganinta batare daya sa inda take ba hasalima tun kafin tayi aure naso nayi masa surprise daita sai dai girman kansa yasa ya & 



 kaga ammar bana son jin wani dogon turanci
lallai ko ka Kai ni ko baka kaini gidansu ba zan nemo gidansu da kaina kuma wallahi zan bawa adamcy mamakin da bai ta ba expecting daga gareni ba tashi ka wuce na sallameka  dan Allah mami .. nace kaje kawai bana son jin komai daga bakinka jiki a sanyaye ammar ya mike ya nufi kofar fita yana waiwaiyen mami wacce ta d auke idanunta akanshi tana kallon wani waje tana girgiza kafarta d aya .
Yana fita ya kira layin mr ata da suka waya yaji number switchoff dan haka yayi tunanin

Leave a Review

You cannot submit review untill you Register or login