Showing 141001 words to 144000 words out of 154870 words

Chapter 48 - Kutkule Book One Complete Hausa Novel

28 Oct 2025

1137

daga cikin kwakwaluwarsa har zuwa dan yatsansa sakamakon tuno irin zazafan kisss din da ta mana masa a lokacin da ta mike dan ficewa a dakin
Da sauri ya kama fillon dake gefensa ya rungume shi sosai a jikinsa , a hankali ya fara tunanin yanzu da yana gida, da tabas a irin wannan lokacin tana cikin dakinsa,
Koda kuwa bai yi yinkurin zuwa duniya mai nisa da ita ba da ya tabata harshenta na cikin bakinsa yana baiwa lokacin mahinmanci ta hanyar side du waji loga na jikinta

Idannuwansa ya buda da suke kara yi masa nauyi, lokaci daya ya mike ya zauna yana kallon wayarsa dake ajiye gefe

Hannunsa ya mika ya dauko yana kallon messafe din da ya samu du daga Na.ima ne, message ne da suka kunshi kalaman yabo, adu.a, fatan alkhairi sai zafafan kalaman soyaya a ciki

Idannuwansa ya lumshe ya jinginar da jikinsa jikin bed din
Sai a wannan lokacin ya fara dan bambance tsakanin rayuwar da ya gani da irin karfin rugurguzar soyaya
Baya so ta so shi dan tana tausaya masa ko dan dole,
Baya so ta yi masa son jeka na yika
Da ace zata iya gane menene farin cikinsa ta bashi? Da kau ya huta

A hankali ya buda idannuwan nasa ya shiga wajen message

Bai taba bata rspons a kan irin kalamanta ba
Tabas ya yarda da yau ta cancanci amsa

Cikin nutsuwa ya rubuta amsa kamar haka" *ki huta lafia matar Abdul, i miss u*

Tura message din ya yi sannan ya kuma lumshe idannuwansa

Ji yake zuciyarsa na yi masa wani irin mugun nauyi
Why? Why? Hafsat me na rasa? Me na rasa na namiji?

Wata zuciyar ta ce da shi....ko bata gane yarenka na abinda ke damun zuciyarka da ita ba?

Idannuwansa ya lumshe ya kuma budewa....eh lale ban furta mata ba
Ya baiwa kansa amsa a fili
Sai kuma ya kuma cewa....aman ban taba furtawa kowa ba hasalima yannayina ya cancanci nuna mata me nake ciki

Wara idannuwansa ya yi sosai yana jin ba zai iya rintsawa ba, me take ciki? Yaya jikinta? Ko ta daina jin tsamkin dake damunta?

Wasa wasa sai da ya mike dan daukan laptop dinsa sai ya ga har kusan karfe biyun dare

Daukowa ya yi ya zauna yana jin kirjinsa na yi masa zafi,

Buda wajen message din da ya yi masa ya yi ya kuma karantawa a tsanake

Kansa ya girgiza kafin ya rubuta message kamar haka" *na yi nesa da ita ko zan samu sauki halin da nake ciki a kanta, sai dai na kasa samun hakan sai ma cushewar tunani da nata da ya same ni, shin akoy ayar da zata ciren abinda nake ji ne na lazumta??*

Turawa ya yi kafin ya rufe laptop din baki daya ya koma ya kwonta ya ci gaba da yabon nata


Bangaren Hafsatma wuni ta yi tana al.amuranta kamar yanda ta saba, kama daga girkinta, gyaran bangarenta dan zagaya tsakar falonta dan jikinta ya sake domin sam bata wani jin dadin jikinta sosai

Sai da ta gama cin kayan kwadayinta son ranta ta je ta yi wanka hankali kwonce ta fito ta kwonta domin a hali na rashin sallah take

A lokacin da ta rufe idannuwanta kamar an hasko mata hotonsa sai kuwa ta yi saurin budewa
Lokaci daya abinda ke damunta ya shiga bijiro mata,
Abinka da mace sai kawai Hafsat ta janyo hijabinta da kyau ta rufe kanta ta fashe da kuka

Kuka take hankali kwonce tana rerawa,
Gani take zuciyarta batai mata adalci ba, shin auren cushe ya taba yin daraja ne? Lale da da ake ce mata so bai san ciwon kansa ba, mugun dan shishigi ne da saka bawa a uku bata yarda sai yanzu da ya mike ya shiri shiri ya lulukata a kasa sannan ya bita a guje ya dane kanta

Dan me yake wulakanta ni? Dan me yake da son kansa da yawa?
Take tambayar kanta da kanta,
Tafia? Bai tashi tafiar ba sai da ranar girkina ta zagayo bayan ya kwana biyu cirrr yana min fushin da ban san laifin da na aikata ba? Abdul, ni ko? Ni?
Tamkar wata sabon kamu ta girgiza kanta ta ce" a kanka malan ya taba daga hannunsa a kaina, kai kake min laifin dan ka tsane ni kuma ka fi ni zuciya? Da wace kake so din ce ai da baka yi mata laifi ba!

Kukanta ta ci na arziki kafin ta shiga shashaka a hankali tana rage karfin kukan

Sai kuma ta kankame jikinta a hankali ta ce" me ya ji maka ciwo Abdellah? Hannunka da ciwo wa ya taba min kai?????




>?z?>?z?>?z?>?z?>?z?=??=??=?? i.m back=??>?#?>?#?>?#?>?#?>?#?
[9/13, 10:43 PM] BAK'A CE: >د?=ؔ?>د?=?n? @&? *KUTKALE*=?n? @&?>د?=ؔ?>د?


*(PRISON)*

NA
*SAJIDA*

Marubuciyar

DUK KARYAR KADA

YAR MAHAUKACIYA

DAGA TAFIA DAUKAR SOJA

NEMAN NA KAINA

BANI DA ZABI

IDAN KA RAINA INDA KAKE

BAK'A CE

INA KUKE MASOYAN NOVELS DINA, GANI NA DAWO DA SABON SALO, SABUWAR TAFIA,
NA ZO MAKU DA SABON NVL DINA MAI TAKE *KUTKALE* WATO GIDAN PRISON,
WANNAN NVL ZAI ZO MAKU DA LAMURA DA YAWA, KU BIYO NI KU SHA LABARI........

*WANNAN NOVEL NA SIYARWA NE, DU MAI SO ZAI IYA TURA KUDINSA TA wannan acct NAIRA DARI BIYU : Usman Muhammad 3072998062 First bank. Sai ya turo shaidar ya biya ta wannan number +22791466605....sannan a yi adding dinsa cikin grup, MUTANENA NA NIGER KUWA SANADIYAR RASHIN SAMUN ORANGE MONEY DA KUKE YI, KUNA IYA TURO HOTON KATIN SAHELCOM KO NA AIRTEL TA NUMBER KAMAR HAKA 91466605 SAI A SAKA KU A GRUP DIN, .....* taku ce, Sajida=?
?=?
?=?
?=?
?




6?? 5??



Wasa wasa haka ta yi ta juyi, sai barci barawo ne ya yi awon gaba da ita a irin wannan halin,

A washe gari Abdul na daukan wayarsa ya duba call din da ya yi missing

Bai bi ta kai ba dan da wuya su samu abinda suke so, domin aiki ne ake nemansa ya gabatar a kasar maroco, binciken sirri na wani ahli da daga an haifi jariri a gidan sai a wayi gari a nemesa sama ko kasa, gasu da samari sai aute suke suna hayayafa mace daga wata ta barsuma wata zama take ko dan dukiyarsu,
Shi ne baban dan gidan ya nemi da a bashi kwararen malamin sirri, dan sam bai yarda da cikin gidansu ba, hakan ya saka kasar da ta hore shi nemansa dan ta tura shi gidan a matsayin dan aikin giran har ya gabatar da bincikensa

Laptop dinsa ya kuma kunnawa,
Message din amail dake nuno masa ya danna

Ba wani hayaniya akai masa ba sai amsa da aka bashi kamar haka *da zata dawo min, ko cikin ramin ginnin rijiya take sai na je na zauna da ita*

Ajiyar zuciya kawai ya sauke dan ya fahimci wada mahaifinsa ke nufi, wato matarsa mahaifiyarsa

Rufe komai ya yi ya fice ya tafi cikin gari dan karasa abubuwan da suka kawo shi garin

Sosai ya wuni yana zirga zirga da kansa, sai da ya tabata ya ga wajen da ya dace da shi sannan ya karbi number mai wajen ya fice hotel din
A lokacin tuni wani daren ya kara zagayowa dan haka sai kawai ya nemi waje ya yi ibadarsa sannan ya nemi kwonciya

Ko yau hakan take a bangarensa, domin ya kasance mai tunani a kanta, daren ya yi masa tsayi ga gajiya, ya matukar wahala wanda tun karfe shida bayan ya gama sallar asuba da adu.o.insa ya dauki hanyar garin shugaban kasa , a cen take, ya yarda koda yanai mata fushi to fa yiwa kansa adalci shine zama a inda take, idan har ya yarda ya yi nesa da ita to fa ya tabata wannan shafa ruwa ne a alwallar dake gabansa dan haka ya baiwa kansa baki ya shiga murza sitiyarin motarsa ya dauku tafiar mai tsayi


Zaune take da yarinyar da auntynta ta turo mata dan ta yi mata kunshin zamani, wanda da iya ja kawai ake zana shi ana na kafar dama an gama na hagu

Katuwar wayar dake hannunta take dan jujuyawa,
Idan bata mance ba yau kwanansa uku kennan da tafia, tun da ya tafi bai kirayeta ba bai nemeta ba, a ganninta ai ita ya yiwa laifi ko?

Whatsupl dinta fa ya buda ta shiga , kan sunnansa ta shiga ta kirawa ido
Nan ta ga rabonsa da whatsup din jiya wajen karfe goman dare

Fita ta yi ta ajiye ta mikawa yarinyar hannunta na hagu ta shiga zana mata kunshin kadan ba mai yawa ba a hannun

A lokacin da aka gama mata ta salami yarinyar sannan ta mike ta shige daki dan yin wanka

Sosai ta gasa jikinta dan a yanzu hakan kawai take kafin ta samu ta ji dadin jikin nata

Fitowarta daga wanka ta ji tsayuwar mota

Da sauri ta mike ta je wajen windows din dakin jata ta dan leka

Daga motar ya fito, yana fitowa ya yi tsaye ya daga hannayensa ya wara kafafiwansa ya yi wata irin mika daga inda yake yana salati a hankali

Ido ta tsura masa tana kallonsa, wani irin farin ciki ne ta ji na ziyartarta lokaci daya, a hankali ta lumshe idannuwanta ta kuma budewa a kansa,
Juyawa ya yi ya dauko jakar laptop dinsa ya maida kofar ya rufe sannan ya kuma juyowa a hankali ya shiga takawa

Kamar daga sama ta ga Na.ima ta fito da gudu ta fada jikinsa

Gabanta ne ya kwonci kwonci ya fadi ,
Rungumeta ya yi a jikinsa kafin ya dan dagata ya shiga juyi da ita a hankali

Da sauri ta saki labulen ta yi gagawar fadawa saman bed dinta

Zuciyarta ne ta ringa ji tamkar ta faso kirjinta ta fito, kamar da wasa sai ji ta yi hawaye na neman zubo mata

Abdul kuwa na dan juyawa da Na.ima idannuwansa na kan kofar Hafsat

Ya san ba zata taba fitowa a irin wannan lokacin ba, sai dai ya kasa kwadaituwa da son ganninta
Duda magariba ta kawo kai gashi basa haduwa cin abincin dare, baya son kara rintsawa bai ganta ba

Haka suka juya suka shige bangarensa da Na.ima wace ta maida hankali sosai ta kula da mijinta cikin nutsuwa, abinda da jarababe daman ya kunso lamarinsa suna shigewa daka shiru kake ji bai kuma fitowa ba sai da lokacin sallar asubahi ta yi

Hafsat kam kuka ta kwana yi wanda ya matukar hadasa mata ciwon kai, gani take cin fuska ne, wulakanci ne , nuna mata ne zai yi ita ba kowa bace!


Wajen karfe shiga ya dan buga kofar dakinta ita kuwa a lokacin ta shiga wanka bayan ta gama sallah

Jin shiru ya saka shi zuwa bangarensa da kudurin daukan wayarsa ya yi kiranta haka kuma lokaci daya ya ringa jin gabansa na wani irin dokawa tamkar zuciyarsa zata fito ta balo ta bar jikinsa

Da sauri ya shige ya zarce kuryar dakinsa,
Na.ima dake zaune tana busar da gashin kanta ta yi gagawar juyowa tana kallonsa gannin kamar hankalinsa a tashe

Da sauri ya zauna saman bed dinsa hannunsa har rawa rawa yake ya shiga danna kiran numberta

Da sauri itama ta mike ta je kusa da shi ta zauna tana kallonsa, muryarta har rawa take ta ce" lallalafia? Me ke faruwa???

Abdallah dake kara danna kiran numberta aman ana ce masa wai a rufe ya kaleta da sauri ya ce" a a rufe numberta, bana samun numberta, kar dai a je ta kuma yi min fushi? Tun da na zo ban ji motsinta ba, Na.ima ina yar uwarki ta je??

Gabanta ne ya fadi, lokaci daya kuma ta hi zuciyarta ta yi mata bakinkirin
Ba zata manta ba a jiya a lokacin da yake kokarin shigarta a hankali ya furta sunnan kishiyarta kafin ko ankara ne ya yi ko me sai kuma ya yi shiru
Ita kennan du yanda zata nuna masa soyaya a banza ne?
Kennan ba zata taba yin daraja a wajensa ba dan ta kasance wace ta fara nuna masa tana son sa? Ji yanda hankalinsa ya tashi bayan ta ji dawowarsa aman bata fito ta gaishe shi a maysayinsa na mijinta ba, sai shine zai fito a yanzu a haka??

A hankali ta shiga sauke kafafuwanta kafin ta mike ta kama hanyar fita

Mikewa Abdul ya yo yana kallonta da mamaki,
Me aka yi? Kukan me take? Dan ya tambayeta yar uwarta ne zata yi fushi ta wani fice? Shi kam wai dama haka auren mata biyun yake da saka ciwon kai? Daga wace ke yin halin ko in kula da shi sai wace ke son fitar da sabon halaya?

Komawa ya yi ya zauna ransa na kuna
Bai gama tunanin ba ya ga ta dawo dakin

Yana kallonta ta zo har inda yake ta tsugunna gwuiwoyinta a kasa

Fashewa ta yi da kuka bayan ta kamo hannayensa

Tana kukan ta ce" dan Allah ka so ni, ka so ni Abdellah koda kwayar zara ne, dan Allah ka so ni, ka ga ni ba kudinka nake so ba, ba burina zama wata ba, Abdellah ni yar uwarka ce ta jini ko dan wannan na samu soyayarka ka ji??

Ta karashe tana kara fashewa da kuka tana dora kanta saman cinyarsa

Wani irin tausayinta ne ya ji ya tsarga masa

Fuskarta ya tsurawa ido yana kallonta, menene makusarta? Ita dai zuciya sakarai ce wace bata san ciwon kanta ba ko kadan, ita wace kake yiwa haukan ta nemeka ne?

A hankali ya dakar mata murmushi yana kallonta ya ce" wa ya ce maki bana son ki Na.ima?
Shin za.a iya hada shinfida ba.a son mutun?
Kin kasance mai hakuri da ni da kuma daukan nauyina
Tabas ina son ki Na.ima, ki daina saka damuwa a ranki haka kin ji?

Wata irin ajiyar zuciya take saukewa a kai a kai, tana kuma kallon fuskarsa kafin ta mike da sauri tana dariya ta tsere

Ajiyar zuciya shima ya sauke, a ransa kuwa ya yiwa kansa fadan cewa daga yau komai halin da zai shiga a kanta zai kiyaye nunawa a gaban yar uwarta


Can wajen karfe biyu na rana suna zaune suna niyar fara cin abinci inda hankalinsa kacokam na kam kofar falonsa, tunaninsa da dukan abinda ya shafi zuciyarsa na hangen kofa,
Yakan sauke ajiyar zuciya, kai sai ya rantse cewa har ya rame walahi!

Bayan ta zuba masa abincin ya gama haduwa ya saka cokali zai fara ci odannuwansa suka hango wani irin kyali

Bai san lokacin da ya yi sakala da baki yana kalonta,
Tun da suke, bai taba ganninta da mak up da shiga irin ta yau ba
Wani irin dogon takalmi mai tsini ne a kasan kafarta tana tafe yana dan bada wani sauti a hankali mai dadin sauraro

Ajiyar zuciya ya kuma saki yana son kawar da fuskarsa inda hancinsu ya shiga sanar masu da zuwanta inda wani dadadan kamshi ya yi masu salama

A hankali ya kai cokalin wajen bakinsa, sai dai gudun bugun zuciyarsa ya hana shi samun damar saka abincin a bakin bale har ya iya hadiyar abincin








To fa, shin xai kuwa iya??????>?#?>?#?>?#?>?#?
[9/14, 10:53 PM] BAK'A CE: >د?=ؔ?>د?=?n? @&? *KUTKALE*=?n? @&?>د?=ؔ?>د?


*(PRISON)*

NA
*SAJIDA*

Marubuciyar

DUK KARYAR KADA

YAR MAHAUKACIYA

DAGA TAFIA DAUKAR SOJA

NEMAN NA KAINA

BANI DA ZABI

IDAN KA RAINA INDA KAKE

BAK'A CE

INA KUKE MASOYAN NOVELS DINA, GANI NA DAWO DA SABON SALO, SABUWAR TAFIA,
NA ZO MAKU DA SABON NVL DINA MAI TAKE *KUTKALE* WATO GIDAN PRISON,
WANNAN NVL ZAI ZO MAKU DA LAMURA DA YAWA, KU BIYO NI KU SHA LABARI........

*WANNAN NOVEL NA SIYARWA NE, DU MAI SO ZAI IYA TURA KUDINSA TA wannan acct NAIRA DARI BIYU : Usman Muhammad 3072998062 First bank. Sai ya turo shaidar ya biya ta wannan number +22791466605....sannan a yi adding dinsa cikin grup, MUTANENA NA NIGER KUWA SANADIYAR RASHIN SAMUN ORANGE MONEY DA KUKE YI, KUNA IYA TURO HOTON KATIN SAHELCOM KO NA AIRTEL TA NUMBER KAMAR HAKA 91466605 SAI A SAKA KU A GRUP DIN, .....* taku ce, Sajida=?
?=?
?=?
?=?
?




6?? 6??


Kokarin kaucewa tsareta da kallo yake, sai dai abin na neman faskara

Wayarsa ya dauka da sauri ya danna kira ya kara a kunnensa

Yana amsa wayar da sam baya fahimtar abinda ake fada masa har ta karasa ta zauna wajen zamanta

Bayan salamar da ta yi bata kuma tofa komai ba sai hannunta da ya sha jan lale ta mika ta dauko zug din jus ta zuba a hankali ta shiga surba hankalinta kwonce

Tun da ta zo ta zauna Na.ima ta kasa katabus, nan take ta raina tata kwaliyar sannan ta cika da mamakin dama haka take take fama da hijab? Dama ta iya saka kaya? Dama tana da wannan tsadaden lesh din? Dama ta iya tafia da takalmi mai tsini aman bata sakawa?

Abincin ne ta ji ya fice mata a ranta, du sai take gannin kayan da ita ta saka basu kamo na Hafsat din ba,

Gannin ya kasa gama wayar gashi kuma ita gaskiya ba kuma zata iya ci gaba da zama dan du jinta take a takure ya sakata mikewa a hankali da niyar tafia

Hannunsa ya nuno mata alamar ta koma ta zauna dan haka sai ta koma cikin nutsuwa ta zauna tana sauraronsa har ya gama wayar

Yana gamawa ya dauki jus dinsa dake cikin gilas cop ya kai bakinsa a hankali
Lafiyayen sajensa dake kwonce luf luf luf ke kyalin gyara da yannayin nutsuwa a tare da shi ne ke nunowa da ka kale shi,

Bakinta ta tabe tana girgima ganta cikin dabara

Kunnayenta ne suka jiyo mata magana kamar haka" zata karasa kwanakinta da bata yi ba, sai ku dauki kwanan jiya a matsayin sadaka da kuma karbar kyauta daga hannun wace ta fi yinkurin badawa

Daga Na.ima har Hafsat ransu ne ya baci lokaci daya
Hafsat mamakin an daketa kuma an bi ta da mugayen magangannu suka sakata jin

Leave a Review

You cannot submit review untill you Register or login