Showing 12001 words to 15000 words out of 154870 words

Chapter 5 - Kutkule Book One Complete Hausa Novel

28 Oct 2025

1113

dai su wandon ne kawai sake aman rigar daidai take da mutun cicif kuma fara tas,
Ajiyewa ta yi da gagawa ta fita ta je ta kara yin wanka ta dawo dakin cikin sauri ta zurma kayan sannan ta dauki abincin tana jujuyawa, irin abincin nan ne da bashi da mai cikinsa, sannan ba wani mai nauyi bane,
Kanta ta gyada kafin ta yi bismillah ta shiga ci cikin nutsuwa,
Sai da ta gama ta dubi yar agogon baka dake ajiye saman litafi da byron da aka ajiyewa kowace, nan ta ga takwas har da minti biyar,

Mikewa ta yi cikin sauri ta fita ta nufi wajen da take da tabacin nan ne wajen karatun,

Sai da ta shige kafin ya juyo wajen ya je office dinsa,
Bakuwar da aka kawo ce ta shigo ta zauna,
Mace ce mai shekaru, dan zata kai shekara hamsin a duniya,
Cikin yannayin kamala da girma ta ce" kamar yanda na fada maka, yarona ne, mahaifinsa ya rasu ya bara masa dukiya ta mamaki,
Abin dubawar shine, maahaifin nasa kansa kashe shi aka yi,
Mun jima a kasar Misrah, yana karatun kasuwanci da alkur.ani,
Maganar da nake maka a yanzu, a Africa yana daya daga cikin mutane goma sha hudu da za.a zana sunanyensu a matsayin masu kudin fari,
Damuwata shi ne, ya cika sanyin hali, sanyin hali ne da shi wanda inai masa nuni da abinda nake tsoro shi baya gani, aurensa biyar, ukun sai dai a wayi gari a ga sun mutu, dayar cikinsu ce mutuwarta ta tsaya min a rai domin kuwa a lokacin da muke mata wankan gawa wajen wuyanta birdadai ne, sannan cikin akaifunta abin fatar mutun ne tamkar ta yayagi wani,
Ina cike da damuwa, gashi nima girma sai zuwa yake,
Kanwata ke auren General, ita ta yi masa bayani, shi ne ya saka a kawo ni nan, an ce na zo kawai na bada bayanin komai ,

Kansa yake gyadawa kafin ya ce" hajia, muna hora Bodyguard maza da mata, sannan muna hora soldiers,
Gwamnati bata biyansu, sai wanda ya daukesu aiki ke biyansu,
Kina da damar zaban wanda ya yi maki , idan macen, namijin , ko kuwa soldier din,

Kanta take gyadawa kafin ta karbi takardar da ya miko mata dan duba kowane adadin farashin daukansa, sannan ???? 
  
 !"#$%&'()*+,-./0123456789:;<=>?@ABCDEFGHIJKLMNOPQRSTUVWXYZ[\]^_`abcdefghijklmnopqrstuvwxyz{|}~?ta mike, ta koma wajen motar da aka kawota wace sai da aka saka mata hula aka rufe mata ido sannan aka ja motar aka fitar da ita har wajen gari kafin take shiga cikin motar da masu tsaronta suka kwasa suka shiga cikin gari, ta kuma daukan jirgi sai Kanya,


Kenia,



Basu gama mayar da numfashinsu ba aka nuna masu wajen da zasu shiga dan jim, (dakin motsa jiki),
A cikin dakin ba abinda babu, sai dai su aka yi masu iyaka da duk wani abinda zai saka jikinsu ya yi tauri ko hannayensu su mumurde, abinda ake so a nan shi ne, du mai wata yar guntuwar tebarsa, mai wani lumkilumki a bayansa, da wani mai mundil mundil din hannu du su sabe su zube, slim, su zubar da du wani teba, ko wace ya kasance bayanta ya fice girman musali akoy itama mashine din dake rage masu tudu ko fadi, dan haka cikin gagawa aka shiga horar da su, wanda wasunsu har hawaye suke na wahala, basu saba ba, ba.a saba masu da haka ba,

Haka suka jure sukai ta motsa jiki, ba su su baro wajen nan ba sai kusan takwas, ya rage minti talatin takwas ta yi aka fito da su,

Tsaye ya yi yana kallon yanda suke haki ya ce " daga yau, kulun, karfe shida ta maku a wajen da muka fita gudu yau, zan salameku bayan mun gama karfe bakwai da rabi, kunada minti goma na cin abinci, minti ashirin ku tabatar da kun shirya kowace da kayanta a dakinta ku fito daukan darasi,

Amsawa suka yi a tare sannan kowace ta nufi dakinta cikin gagawa

Tana zuwa ta tarar da abinci sannan da wasu fararan kaya wando da riga suma, sai dai su wandon ne kawai sake aman rigar daidai take da mutun cicif kuma fara tas,
Ajiyewa ta yi da gagawa ta fita ta je ta kara yin wanka ta dawo dakin cikin sauri ta zurma kayan sannan ta dauki abincin tana jujuyawa, irin abincin nan ne da bashi da mai cikinsa, sannan ba wani mai nauyi bane,
Kanta ta gyada kafin ta yi bismillah ta shiga ci cikin nutsuwa,
Sai da ta gama ta dubi yar agogon baka dake ajiye saman litafi da byron da aka ajiyewa kowace, nan ta ga takwas har da minti biyar,

Mikewa ta yi cikin sauri ta fita ta nufi wajen da take da tabacin nan ne wajen karatun,

Sai da ta shige kafin ya juyo wajen ya je office dinsa,
Bakuwar da aka kawo ce ta shigo ta zauna,
Mace ce mai shekaru, dan zata kai shekara hamsin a duniya,
Cikin yannayin kamala da girma ta ce" kamar yanda na fada maka, yarona ne, mahaifinsa ya rasu ya bara masa dukiya ta mamaki,
Abin dubawar shine, maahaifin nasa kansa kashe shi aka yi,
Mun jima a kasar Misrah, yana karatun kasuwanci da alkur.ani,
Maganar da nake maka a yanzu, a Africa yana daya daga cikin mutane goma sha hudu da za.a zana sunanyensu a matsayin masu kudin fari,
Damuwata shi ne, ya cika sanyin hali, sanyin hali ne da shi wanda inai masa nuni da abinda nake tsoro shi baya gani, aurensa biyar, ukun sai dai a wayi gari a ga sun mutu, dayar cikinsu ce mutuwarta ta tsaya min a rai domin kuwa a lokacin da muke mata wankan gawa wajen wuyanta birdadai ne, sannan cikin akaifunta abin fatar mutun ne tamkar ta yayagi wani,
Ina cike da damuwa, gashi nima girma sai zuwa yake,
Kanwata ke auren General, ita ta yi masa bayani, shi ne ya saka a kawo ni nan, an ce na zo kawai na bada bayanin komai ,

Kansa yake gyadawa kafin ya ce" hajia, muna hora Bodyguard maza da mata, sannan muna hora soldiers,
Gwamnati bata biyansu, sai wanda ya daukesu aiki ke biyansu,
Kina da damar zaban wanda ya yi maki , idan macen, namijin , ko kuwa soldier din,

Kanta take gyadawa kafin ta karbi takardar da ya miko mata dan duba kowane adadin farashin daukansa, sannan ta mike, ta koma wajen motar da aka kawota wace sai da aka saka mata hula aka rufe mata ido sannan aka ja motar aka fitar da ita har wajen gari kafin take shiga cikin motar da masu tsaronta suka kwasa suka shiga cikin gari, ta kuma daukan jirgi sai Kanya,


Kenia,

Zaune yake bakin ruwa, daga shi sai dan gajeran wando , kansa dage , fuskarsa sanye da gilashi,
Yana kallon wajen nan ta yi zumbul zumbul ta nitse cikin ruwan kafin ta dago tana dariya tana watsa masa ruwan

Shima murmushi yake mata hankalinsa a kanta,

Fitowa ta yi daga ruwan daga ita sai kayan shiga ruwa, ta nufo inda yake tana tafe tana kada jikinta tana rawar shegantaka, gaba daya bras din dake rataye da mamanta bata wani rufe su da kyau ba,

Haka ta karasa inda yake zaune, ta raba kafafuwanta ta haye saman jikinsa,
Cike da kwarewa da rashin kunya ta shiga rikita masa jiki,
Shi kuwa ya daga kansa ya lumshe idannuwansa yana sauraronta,
Kasa kasa ta yi ta shiga yi masa abinda ya fi so, nan ya bata dama ya saki jikinsa sosai ya takarkare yana mai karbar sakonta,

Tun tana yi da marmari har ta fara sarewa, ya ki ya saki ya samu nutsuwa ko itama zata huta, gashi dai ita kawai ke fama , shi bai tabata ba, ba kuma zai shigeta ba!

Sai da ta gama sharholiyarta, dan kansa ya yi niya ya saki abinda take so ya sakin, sai da ta yi ajiyar zuciya gannin ya samu nutsuwa kafin ta zauna da tissu tana goge masa da kanta,

Idannuwanta take lumshewa tamkar maya ta ce" Man, ka bari mana mu haura katanga plz=?O?
Dubanta ya yi shima idannuwan nasa lumshe,
Wandonsa ya ja ya saka ya mike daga zaunen da yake ya dauki byro ya rubuta mata chek ya ajiye mata ya juya ya kara gaba,

Da kallo ta bishi tana ayyana lale ko gobe zata dawo, wannan uwar kyautar a wannan kawai? To da zagayawa yake da yaya kennan?

Direct dakinsa ya shiga ya zarce bayan dakin nasa,
Yana shiga ya shiga kasan pampo ya sakarwa kansa ruwa,
Wani irin kuna ya ji zuciyarsa na yi, shi dai ba zai yi zina da kowace mace ba, (zinar ta nawa kuma?) Shi kuma ba zai kara aure ba, domin dai aurensa biyar, mace uku sun mutu, biyun sun guje shi wanda bai san dalili ba,

Idannuwansa lumshe yana mai jin ciwon yanda yake hayar mata suna zuwa a banza suna kale masa wajen da ya fi daraja a jikinsa su side da bakinsu ya biya su, yana mai jin kunya idan ya gama wannan lamari, yana mai jin kunyar Allah, yana mai jin kunyar idan mahaifiyarsa ta kama shi fa? Yana mai jin kunyar a tayar da mahaifinsa a nuna masa abinda yake yi da kudin da ya tara a duniya, sannan yana mai jin kunyar kara hada ido da macen da ta gama wannan lamari da ahi tamkar wani mijinta!

Haka ya gama wankan ya fito ransa sai kuna yake, aman mararsa sakai,

Bakin mirroir ya je ya tsaya yana kallon kansa,
Dogo ne shi, mai zubin karfi, baki ne shi dan bashida haske ko kadan,
Kansa koda yaushe cikin askin kolo talll yake, wato zamani na matan dake fadin cewa namiji mai yin kolo tall is so sexy=?"? ,
Bashi da kiba sosai, sannan bashi da tumbi, haka kuma baya daukan karfe
Asalinsama shi mutun ne mai sanyin hali, in ka cire halayarsa na mata shima baya haurawa wai ba zai yi zina ba , bashi da saje, sai dan gemun da ya bari dan gayu wanda ke shan gyara , fuskarsa mai dan fadi ce, ya fi kama da mahaifinsa,

Haka ya gama ya fito, nan ya tarar da kiran mahaifiyarsa a waya,

Kiranta ya yi suka gaisa, shiru ya yi yana sauraronta kafin ya dubi agogo ya ce" Ummih, zan zo, aman sai na yi nafila,

Wai nafilar nan yaushe da yaushe ne kake yinta Abdul?

Cikin sanyin murya ya ce" zan roki Allah ya yafe min ne,

Shiru ta yi, bata san me hakan ke nufi ba, dan haka ta kashe wayar inda shi kuwa ya mike ya gabatar da sallar nafila bayan isha ya daga hannunsa yana adu.ar Alah ya yafe masa, Allah ya hane shi aikata zina
>د?=ؔ?>د?=?n? @&? *KUTKALE*=?n? @&?>د?=ؔ?>د?


*(PRISON)*

NA
*SAJIDA*

Marubuciyar

DUK KARYAR KADA

YAR MAHAUKACIYA

DAGA TAFIA DAUKAR SOJA

NEMAN NA KAINA

BANI DA ZABI

IDAN KA RAINA INDA KAKE

BAK'A CE

INA KUKE MASOYAN NOVELS DINA, GANI NA DAWO DA SABON SALO, SABUWAR TAFIA,
NA ZO MAKU DA SABON NVL DINA MAI TAKE *KUTKALE* WATO GIDAN PRISON,
WANNAN NVL ZAI ZO MAKU DA LAMURA DA YAWA, KU BIYO NI KU SHA LABARI........

*WANNAN NOVEL NA SIYARWA NE, DU MAI SO ZAI IYA TURA KUDINSA TA wannan acct NAIRA DARI BIYU : Usman Muhammad 3072998062 First bank. Sai ya turo shaidar ya biya ta wannan number +22791466605....sannan a yi adding dinsa cikin grup, AKOY WA.INDA BASU DA ACCNT, TOH ZAKU IYA TURO DA KATIN KU TA NAIRA DARI BIYU, MUTANENA NA NIGER KUWA, ZAKU YI MIN ENVOI NA DALA DARI BISA NUMERO KAMAR HAKA 92777744 AMAN FA TA ORANGE MONEY.....* taku ce, Sajida=?
?=?
?=?
?=?
?




7??


*Free page*



Ire iren abinda ke faruwa da rayuwar Abdul kennan, baya iya kwana biyu ba tare da mace ta zo ta sauke masa nauyin dake kansa ba , idan kuwa ya yi toh zai shiga wani hali ne na takura da rashin lafia, shi kuwa yaki ya yi aure, shi ke gudun matan, dan kuwa matansa biyu bai san inda suke ba, iyayensu kansu sun tabatar masa da suna son saki aman kuma basu fadi dalili da kuma inda suke ba, zamani na daurewa yaya, zamani na soyayar yaya, bai ga laifinsu ba, ya yi masu uzuri ne, rayuwace....

Sai da ya gama abinda zai yi ya mike ya dauki hula ya dorawa kansa ya fito ya nufi motarsa,
Direba ke jansa ya dauki hanya,
Doguwar tafia ce sosai suka yi kafin su karaso inda take,

Suna zuwa ya sauka ya shiga ya samu waje ya zauna yana sauraronta bayan ya gaisheta,
Cikin sanyin murya ya ce" aa, bana so, na yi me da Bodyguard bayan wa.inda ke bibiye da ni a nan gasu nan har mutun biyar dake karkashina dan kare lafiata? Me yasa kike tsoro har haka ne Ummi? Ki daina , ki cire tunanin wani na jikina ke kashe min mata, lokacinsu ne ya yi,

Kanta ta dafe, gardama ce yake mata aman cikib sanyin murya tamkar mai fadin maganar dadi, sai da ya yi shiru ta ce" ban yarda da su ba, mutanen da ka dauka a haka shanshakai? Mutanen da kake biyansu dan kudin da ba zai yiwu su sadaukar da yaruwarsu dan taka ba? Mutanen da ana iya siyansu ta hanyar basu kudin da ya fi yawa su ilata ka? Wai kai baka gannin hankali ya fara juyowa kanka dalilin kudadan dake bankina da sunnanka? Ba niger ba, ba nigeria ba, har saudiya kudinka dake cikin banki sai da ya saka prince Muhamad ya nemeka kuka gaisa?

Bakinsa ya tabe ya ce" Ummih, Kudi, Kudi, Kudi, Ummi ba kowa kuddi ya rufewa ido ba, eh ana kisa dalilin kudi, ana abubuwa dalilin kudi, aman ummi dukanama nawa nake? Ban tafasa bama bale na kone, ba zai yiwu da kananun shekaruna 31 na zauna du inda na saka kafata wani gardi ko wata gardiya na tsaye kaina wai kareni, adu.o.in da nake basu isa su kareni ba? Ummih, ina da sirri, inada rayuwa tawa, ina yawo kasashe, ni ba zan zauna da gardi yana tsarona ba sai kace wani soko, haka kuma ba zan wani zauna sarkacecen kato da ni mace ta yi gadina ba sai kace dan daudu,

Tsura masa ido kawai ta yi, ta san an rina, muryarta ta sanyayar ta ce" aman ka san doguwar tafiar da na yi dan samo wannan solution din? Ka san yanda nake gagara rintsa ido du lokacin da ka fita da sunnan wai kai ka tafi nema? Ka nemo me? Ka samo me? Du wanda ka tara ko jikokin jikokinka ne zasu yi wadaka daidai da zamaninsu, aman sai kace wani kogima na son kari, kuma du abinda dibansa ake kawai ba.a kara masa watarana zai zama babu,
Shiru ta yi kafin ta kara tausasa murya tamkar itace yar (kun san mutanenmu na yanzu da shegen son yaya bale yan gayu) ta ci gaba da fadin" kai daya na malaka gidan duniya, yayarka ta mutu, mahaifinka an kashe min, ya hankalina zai kwonta idan na ga kana rayuwar garari? ABDUL a cikin mota zaku je diner, ka fita amsa waya ka dawo ka tarar da gawar mace tamkar tana barci,
Tafia ta biyu washe garin aurenka ta tashi da ciwon ciki, itama ta tafi,
Ta uku a cikin gidana, na tarar da gawar yarinyar da an daura aurenku muna saka ran zuwanka cikin satin , ni na mata wanka, da idona na ga shaidar jan jan abu wajen wuyanta na kamar an shaketa da wani abu mai kauri ne,
Mata biyu sun gudu ba tare sa kun yi zaman auren ba domin sun tsinci labarin komai!
Abdul, duka matan nan ba wace ka yi ainahin rayuwar aure da ita, kowace hakan baya tabatuwa ake katse lamarin, har yanzu shekara 31 baka san aure ba, ka yi aure har biyar, why ba zan damu ba? Danme ba zan kawo abubuwa a raina ba? Da idonka muka kalli vidon da jirgin da mahaifinka ya watse ciki, yana zaune kamar an lika shi ne a saman kujerar, da ido yake magana sannan yanda ya zaro ido kamar yana kallon wani ne ya tsare shi, kamar an sakawa mahaifinfa glue ne an dafke shi, har vidion ya dauke,
Abdul, ka yarda ka ji? Ka amsani

Fuskarsa ya shagwabe, daga inda yake zaune ya tashi ya karasa kusa da ita ya zauna ya kara yin takwaf takwaf da fuska ya ce" Ummih, ki yi hakuri, ba zan iya yawo da kowa ba, ni rayuwar yanci nake so, bana son rayuwar shiga hanci da kudundune, ki bar magnar nan kin ji?

Da kallo ta bishi a kasan zuciyarta tana fadin" zaka sauko ne, sai ka yarda in sha Allah, zan yi ta lalabaka (toh fa>?? wollah da oo ne, cewa kawai za.a yo kai maza an daukar maka bodyguard, zai amsa da to mama, ba maganar ehyane=? ?)


Gidan horo


Sannu a hankali ta gama fahimtar eh lale wannan aiki da aka kawota aka hadata da mutane aiki ne mai mahinmanci, mai girma, mai hatsari, wanda cikin su su goma sha biyar dan an karo wasu, duka duka mutun hudu ake so, idan har bata ci wannan Jarabawa ba, to fa zata koma rayuwar KuTkale ne , rayuwar da abinda ya fi damunta a cikinta irin yanda ko adinninta yake da rauni, sannan ake harin mutuncinta!
Hakan ya sa ta tatara hankalinta, ta maida baki daya hankalinta kan wannan aiki,
Bata ji , kuma bata gani,
Abu mai mutunci a wajenta a wurin nan shi ne!
Suna yin excercise kala kala kamar : Gudu, gymnastic, karin koyon espanol, larabci, inglish, hausa, wanda shi ke ajiye su class, iya tafia, iya magana cikin sanyi da kyakyawan yannayi, iya saka kaya, kare rayuwar

Leave a Review

You cannot submit review untill you Register or login