Showing 150001 words to 153000 words out of 154870 words

Chapter 51 - Kutkule Book One Complete Hausa Novel

28 Oct 2025

1131

ba da izininsa ta dauki azumi ba, ita dai bata ce da su ga abinda ta kunso ba, kuma bata fahimci sun fahimci hakan ba sai ta dauka dan ta jima basu hadu bane ya saka su yin nan nan da ita
Halayen matan mahaifinta na nan yanda suke, amarya ce ta yi yaji wai malan ya kwashe kayan abinci kaf da dukiyarsa ya aikawa yarsa sai kace ita daya ya malaka wai gara bayan mijinta ya ce ya hutashe shi aman ya cika motoci aka kaiwa maman malan abinda bai taba yiwa wata yar ba dan rashin adalci irin nata bayan malan din bai yiwa mamansa kayan daki ba, wannan din ma fin karfin abdallah ya yi!

Ita dai sha.aninta ta wuni yi hankali kwonce,, nan kafarta ta mike jikintama haka ta samu ta samu walwallah sosai domin kadaici mugun ciwo ne

Sai yama Abdallah ya je daukanta nan ya shiga ya gaishe da su mama cikin jin kunya da girmamawa kafin suke mikewa su fice

Sai da ya yi yawo da ita a garin Niamey har kiraye kirayen sallar magarib ya fara kafin ya dakata wani waje su gabatar da sallah baki dayansu domin nesa suke da gida

Sai bayan sun gama ya dauki hanyar gidansu ,

Yana tafe yana yi mata hira cikin nutsuwa da birgewa suna cikin nishadi har suka karasa gidansu

Yanzunma fitowa ya yi ya bude mata sannan ya kamo hannunta ta sauka daga motar

Rufewa ya yi yana rike da hannunta ya nufi bangaren Na.ima da ita

Ja ta yi da sauri ta tsaya tana kallonsa

Juyowa ya yi shima yana mai jin dar dar dan bai san yanda zai iya tankwasa kansa gaban maman malan ba!

Kallonta ya yi cikin ido ya ce" ya dai??

Hafsat ta kale shi da kyau sannan ta kalli inda zai kaita, a hankali ta ce" nan ba bangarena bane ba fa

Abdul ya lumahe idannuwansa shima cikin nutsuwar ya ce" eh na sani, zamu je ne mu yi zumunci sannan kin ga bata san fitarmu ba

Hafsat ta kara kallonsa da kyau kafin ta ce" aman ai sai ka fada mata ko? Sannan ai zamu hadu bangarenka ba sai mu yi zumuncin ba??

Tana maganar tana kokarin hadiye sauran ne sakamakon wani irin yanda fuskarsa ta fara hadewa tana hade kanta tamkar kashin safe

Takead ya yiwa fuskarsa irin bai taba dariyar nan ba,
Bai bata amsar maganarta ba ya kara jan hannunta suka je kofar fallon Na.ima

Ja ya yi ya tsaya ya danna abinda zai shaida mata da bako bangarenta

Na.ima dake zaune tana jiran lokacin zuwa bangarensa ya yi ta sha kwaliyarta daidai misali ta mike cike da mamakin waye ya zo gidanta a irin wannan lokacin? Yan aiki dai ba shiga wajensu suke a irin wannan lokacin ba, mijinta kuwa bai taba zuwa bangarenta ba bale ta kawo shi a tunanin ko shi ne

A wannan yannayin mamakin ta je ta buda kofar
Sai dai mamakin ganninsa tsaye ne ya kasheta

Murmushin da bata shirya yi bane ya kubuce mata saman fuskarta ganninsa tsaye
Sai dai gannin hannunsa rike da na mace a hankali murmushin nata ya ringa ragewa har ya bace fuskarta ta kasance babu yabo babu falasa a lokacin da ta ga wace ke tare da shi din

Gannin ta yi bake bake a bakin kofar ya saka shi cikin yannayin laushi ya ce" hajia mun zo ziyara ne ko mu juya wannan tsare hanya haka?

Na.ima ta kale shi da kyau, ta kuma kallon Hafsat
Ja ta yi gefe wanda ba haka ya dace ta yi ba a matsayin wace aka zo gidanta

Sai da suka shiga sannan ta bi bayansu jikinta du a mace tana jinsa yana waya da mai kula da harkar girkin gidan

Zama suka yi su duka, ba wace ta gaishe da yar uwarta, shi kuma bai damu ba ya dai shiga jan kowace da hira cikin hikima yake sako daya cikin hirar daya a haka har aka gabatar masu da abinci suka ci a nan bangaren nata

Sai da dare ya kara tsalawa Hafsat ta mike,
Dan murmushin iya lebe ta sakar masu kafin ta ce" Allah ya tashe mu lafia

Na.ima ta kalleta itama murmushin ta sakar mata ta amsa da " asuba ta gari

Abdul ya mike ya kashewa na.ima ido ya ce" Ina zuwa

Fita ya yi ya bi bayan Hafsat ya rakata har kofar dakinta

Gannin zata shige bata ko kale shi ba ya saka shi riko hannunta da yannayin shagwaba irin ta maza ya ce" ko dan muah babu Madame??

Hafsat ta juyo da idannuwanta da sula cika da kwallah ta jin haushinsa ta sauke su a kan fuskarsa
Haka kawai sai ta fashe da kuka ta janye hannunta ta shige bangarenta,
Ita fa kawai ya wulakantata ta, dan me zai fara kaita bayan ita bata taba takowa inda take ba? Me take takama da shi da ita bata da shi? Kallon raini da wulakanci? Dan me zai wani kwasheta ya kaita bangaren macen da bata damu da ita ba?

Abdul dake tsaye ya daburce sai dora hannunsa yake yana shafa kansa,
Tamkar ya fada dakin ya duka ya bata hakuri, sai dai ina, hadewar kansu ya fi masa komai, ya fi masa fushin su su duka

Juyawa ya yi ransa a jagule ya koma bangarensa

Yana zuwa ya tarar da Na.ima ta zo,
Tana ganninsa ta tabe baki a fili ta ce" an bi matar so kennan


Na.ima, bata sa????      

                  ! " # $ % & ' ( ) * + , - . / 0 1 2 3 4 5 6 7 8 9 : ; < = > ? @ A B C D E F G H I J K L M N O P Q R S T U V W X Y Z [ \ ] ^ _ ` a b c d e f g h i j k l m n o p q r s t u v w x y z { | } ~  ? n dawan garin ba da bata yarda ta yi furucinta ba, bata san a kan tsani yake ba, bata san kiris yake jira ya fashe ba, bata san ta tabo tsuliyal dodo ba sai da ya budi baki bayan ya ja ya toge ya dafe tsatsonsa da hannunsa na hagu ya nunota da manuniyar hannunsa na dama ya kankance idannuwansa ya ce"
[9/26, 5:29 PM] BAK'A CE: >د?=ؔ?>د?=?n? @&? *KUTKALE*=?n? @&?>د?=ؔ?>د?


*(PRISON)*

NA
*SAJIDA*

Marubuciyar

DUK KARYAR KADA

YAR MAHAUKACIYA

DAGA TAFIA DAUKAR SOJA

NEMAN NA KAINA

BANI DA ZABI

IDAN KA RAINA INDA KAKE

BAK'A CE

INA KUKE MASOYAN NOVELS DINA, GANI NA DAWO DA SABON SALO, SABUWAR TAFIA,
NA ZO MAKU DA SABON NVL DINA MAI TAKE *KUTKALE* WATO GIDAN PRISON,
WANNAN NVL ZAI ZO MAKU DA LAMURA DA YAWA, KU BIYO NI KU SHA LABARI........

*WANNAN NOVEL NA SIYARWA NE, DU MAI SO ZAI IYA TURA KUDINSA TA wannan acct NAIRA DARI BIYU : Usman Muhammad 3072998062 First bank. Sai ya turo shaidar ya biya ta wannan number +22791466605....sannan a yi adding dinsa cikin grup, MUTANENA NA NIGER KUWA SANADIYAR RASHIN SAMUN ORANGE MONEY DA KUKE YI, KUNA IYA TURO HOTON KATIN SAHELCOM KO NA AIRTEL TA NUMBER KAMAR HAKA 91466605 SAI A SAKA KU A GRUP DIN, .....* taku ce, Sajida=?
?=?
?=?
?=?
?




7?? 0??


Wato ga sakarai wawa marar hankali
Ga dan iskan nan ya dawo
Ga danki da kika tsana bara ki sauke masa kwondon rashin kutunci
Wato ga shegen nan ya dawo
To Na.ima sai ki mike ki ciro wayar jikin bangon dakinki ki ki lakada min dukan jaki kin ji?

Au, girmama kin da na yi na dauke ta na kaita bangarenki dan ku yi zumunci ne laifina ko me?
Shin ku dukanku marainin ku nine?
To bara ku ji baki dayanku, bilahilazi karya kuke! Ni ba sakaran namiji bane au ku hade kanku au na dauko rigar rashin mutunci na yafa na yarfa maku kalar nawa takun sai a auna a ma.auni idan naku ya fi rinjaye zan sadako! Kan muradina ba abinda ba zan iya yi ba, muradina a wajenku kuwa shi ne ku hade kanku ku yi zumunci! Abdaul jabar nake haihuwar Mina girman maka ni da ku shege ka fasa!


Yana gama fada ya ja tsaki ya juya dan komawa bangaren Hafsar domin ya ga alamun idan har ya yi sanya zasu mayar da shi wani sauna ne zancen ya tafi a shashance


Yana zuwa turawa ya yi ya shige uwar dakanta ba tare da ya nemi izini ko wani lako lako ba

A lokacin Hafsat na tsaye gaban gadonta zintir haihuwar mamanta tana shafe jikinta da man zafi ko zata ji damar ciwon da yake mata domin ita cikinta bai zo mata da wani ciwace ciwace ba sai dai taunar jiki da abubuwan da ba za.a rasa ba

Turus ya yi yana kallon bayanta da ta baiwa kofa,
Dukawar da ta yi dan lakato Victago din ta kuma bin jikinta da shi ne ya kusan dauke numfashinsa
Da sauri ya rintse idannuwansa sai dai yana rintsewar ya ji idannuwan sun kuma budewa suna kara waruwa kan abincin su

Shi da ya shigo da niyar yi mata wankin banban bargo sai kawai ya ji ta shiga bulale shi da taimingiyar dukan rakumi!

A hankali ya taka ya karasa bayanta
Rungumeta ya yi a jikinsa tare da lumshe idannuwansa
Ta so tsorata dan bata ji shigowarsa ba ta raja.a a abinda ke gabanta sai dai jin kamshin jikinsa ya sakata sauke ajiyar zuciya ta lumshe nata idannuwan itama tana jin yanda yake bin jikinta da shafa cikin nutsuwa yana jan numfashi

A hankali ya dora hannunsa a kugunta pamkameme da shi kafin ya shafa kasan mararta
Murya can kasa tamkar ba muryar da ya gama kirta fada da ita ba ya ce" cikin ki a shafe yake sosai, a haka akoy ajiyata na wata hudu? Ki ringa cin abinci Kauriyata kar ki haifa min yaro da tamowa

Hafsat ta saki murmushi tana jin wai yaro da tamowa, ita kanta mamakin cikinta take a haka wai da mutun a ciki?

A hankali ya kuma shafota ya ce" na kai ki bangaren Na.ima a farko.ne dan tana matata ta farko kafin ke, ita ce uwar gidana ke kuwa amaryata, ina so ki girmamata itama ta girmama ki, ban fi son wata fiye da wata a cikin ku ba, dukanku zabina ne Hafsat ba na kowa ba, dan Allah, ku taimake ni ku hada kanku ku yi zumunci tsakaninku hakan zai haifar min da kwonciyar hankali harma na samu karfin gwuiwar fita nema cikin nutsuwa

Ajiyar zuciya ta sauke kafin ta juyo jikinta na dan rawa rawa ta kama lebensa na kasa ta shiga tsotsa idannuwanta a lumshe

Ya fita haukacewa , jin zai zarme ya sakata dakatar da shi a hankali ta rada masa a kunnensa cewa yau ranar auntyna ne,

Sakinta ya yi shima yana janyo numfashinsa ya sauke mata manyan idannuwansa da suka canza kalla yana kallonta

Murmushi ta yi ta mana masa kiss a kuncinsa a hankali ta furta" i love u

Hannunsa ya kara mikowa dan ya damkota ta saki karamar dariya ta zile da sauri sauri gudu gudu da gaya ta afka bayin dakinta tana juya jikinta wanda hakan ya saka shi yin sakalau da baki ya bita fa kallo

Sai da ta bacewa ganninsa sannan ya saki murmushi ya ce" Yar malan, bakya jin magana walahi.

Juyawa ya yi ya fice a dakin tun kafin ta karasa shi dan ya lura hanyarta ta hukunta shi kennan

Sai da ya fita ya tsaya ya dafe bishiyar wajen cike da mamakin abinda ya faru, aa, ya zo ne da niyar itama ya sauke mata abinda ya saukewa yar uwarta, aman yaya aka yi ya bige da yar murya? Yaya aka yi bai balbaleta da balaki ba?
Wato da ake cewa akoy matan da suke da kwarjini shi ne wannan? Matar Abdallah maman malan ta fi karfin ya kirta mara rashin mutunci?

Murmushi ya yi ya girgiza kansa ya daga kafarsa ya nufi bangarensa yana ayanna bara ya koma itama ya rarasheta ko dan kwatanta adalci a tsakaninsu, bale a yau yana bukatar taimakonta ko dan kunosa da maman malan da ta yi
[9/26, 9:56 PM] BAK'A CE: >د?=ؔ?>د?=?n? @&? *KUTKALE*=?n? @&?>د?=ؔ?>د?


*(PRISON)*

NA
*SAJIDA*

Marubuciyar

DUK KARYAR KADA

YAR MAHAUKACIYA

DAGA TAFIA DAUKAR SOJA

NEMAN NA KAINA

BANI DA ZABI

IDAN KA RAINA INDA KAKE

BAK'A CE

INA KUKE MASOYAN NOVELS DINA, GANI NA DAWO DA SABON SALO, SABUWAR TAFIA,
NA ZO MAKU DA SABON NVL DINA MAI TAKE *KUTKALE* WATO GIDAN PRISON,
WANNAN NVL ZAI ZO MAKU DA LAMURA DA YAWA, KU BIYO NI KU SHA LABARI........

*WANNAN NOVEL NA SIYARWA NE, DU MAI SO ZAI IYA TURA KUDINSA TA wannan acct NAIRA DARI BIYU : Usman Muhammad 3072998062 First bank. Sai ya turo shaidar ya biya ta wannan number +22791466605....sannan a yi adding dinsa cikin grup, MUTANENA NA NIGER KUWA SANADIYAR RASHIN SAMUN ORANGE MONEY DA KUKE YI, KUNA IYA TURO HOTON KATIN SAHELCOM KO NA AIRTEL TA NUMBER KAMAR HAKA 91466605 SAI A SAKA KU A GRUP DIN, .....* taku ce, Sajida=?
?=?
?=?
?=?
?




7?? 1??

Nd
Nd
Nd
Nd
Nd
Nd
Nd
*Alhamdilah*


Ba karamar jajircewa Abdul ya yi dan gannin iyalansa sun hada kansu, yakan hada su ya sake a cikinsu ya yi ta jan su da hira da wasa da dariya
Idan sun kadaice daga su sai shi yakan yi nasiha da nuna irin yanda yake son su hade kan nan nasu

Sam baya nuna wata ta fi wata tsakanin su,
Yana bakin kokarinsa dan kamanta adalci tsakanin su, baya baiwa wata fuskar kawo maganar wata idan ba alkhairi zata fada ba, shi baya daukan sirrin wata ya fadawa wata, baya yaba wata gaban yar uwarta dan ya bata mata rai

Ba laifi ya samu abinda yake so , domin a cikin watani hudu da suka karu ya yi tafia sau uku kan harkar shagunan da zai bude a maradi, kowace tafia yakan saka ido sosai dan gannin shin daya zata nemi daya? Abin farin ciki shine ba.a wuni dare ya yi daya bata leka yar uwarta sun gaisa ba, duda ba wani hira can can ba ko wani sakin jiki irin wannan , aman haduwa a yi zumunci suna yi, idan kuma daya ba lafia dayar na tsayawa kamar yana nan ba wani abinda zai ragu
Sukan dan zagaya a tsakar gidan tun da docter ya bada umarnin zagayawar

Sosai Hafsar ke samun kulawa bangaren mijinta, iyayenta, mahaifin mijinta da abokiyar zamanta

A haka har watan haihuwarta ya tsaya inda Abdul ya murje ido kan ba inda zai motsa, sam ba zai je ko.ina ba yana tare da ita , harma ya baiwa saudiya amsar zai je bincike aman da sharadin idan matarsa ta haihu zasu je tare

Wani yamacin juma.a, Hafsat na gidan malan ta je gaishe su du kuwa da irin nauyin da ta yi, Abdul ne ya kaita da kansa ya ce bayan salar magariba zai zo ya dauketa dan ta shiga yan uwanta ko zata warware dan kuwa kwanakin nan haka kurum ta cika fushi, abin fushi da ba na fushin ba tanzu zata fashe da kuka ta samu da kyar ta mike ta barawa mutun waje, an ce da shi idan cikin mace ya tsufa takan fitar da sirfa kala kala

Zaune take zugum tun da ya ajiyeta wajen karfe goma na safe
Ciwo take ji na fitar hankali bayanta cinyoyinta kai harta da idannuwanta bata so ta daga su da karfi dan ji take har su ciwon suke

Mahaifiyarta na lure da rashin walwalarta, sai ta ringa kokarin gannin ta sakata walwalar domin cen dama maman Hafsat ba mai basu damar yawon kawo korafin gidansu bane bale har ta saurare su ta basu kofar shirme

Ita dai Hafsat daga zaune ta kasa yiwa abin dariyar mamanta dariya, a haka har aka kawo abincin rana

A lokacin da ta muzguta dan wanke hannunta ne ta ji wani irin bulbul ruwa mai yawan gaske ya zubo daga pant dinta daga zaunen da take
Di kira ta yi ta sanar da ubangiji kafin ta kai dubanta wajen kafafuwanta inda ruwan gayannan har ya fara gudu

Gabanta ne ya fadi, irin gargadin mamansu na tsafta ne ya fado mata inda take fadin ba ruwanta da iskancin matan zamani wai dan kina da ciki shikennan ke an tara kazamta a tare da ke, ki zubar da wannan ki ci ki bari ba ruwanki da wanki wanka ko wanke waje, ke ga mai ciki kina wari kina karni fuska ba kwali a yi magana a ce ciki to ba a kanki aka fara ba bare a gama a kanki, yau ta shiga uku fitsari ne ta yi zaune a dakin mama? Mama da tsantseni ba mai hanata cewa a gidanta ma haka take,gashi duka duka yanzu karfe uku ta yi bale ta sa ran Bawan Allah zai zo ya dauketa su yi tafiarsu, yau ta san mai rabata da mama sai Allah dan haka a hankali ta dago suka hada ido da mama da ta yi sokoko tana kallonta da yannayin mamaki da tsoro a fuskarta

Da Sauri Hafsat ta daga dan yatsarta manuniya sama ta ce" mama, na rantse da girman Allah ban taba yin fitsari a jikina ba , komin dare sai na sauka na saka takalmina zan je bayi na yi na dawo, kuma ki tambaye shi, itama auntyn ki tambayeta, sannan shi wannan fitsarin ban ji ina jinsa ba ban san zai fito ba sai fitowarsa

Leave a Review

You cannot submit review untill you Register or login