Showing 81001 words to 84000 words out of 184118 words
Chapter 28 - Bakar Taada Hausa Novel Complete
jana da hira amma na d'ad'are.
Ya zabura ya fita da hanzari, alamun ya tuna wani abu.
Sai ga shi ya dawo da leda ya mik'o mini.
Na kar'ba, na bu'de ganin uniform din makarantana ne. Ya sanya na kalle shi da neman k'arin bayani.
Kai-tsaye ya ce "Na karbo miki ne saboda ina da sha'awar ki samu takardar kammala sakandire.
Tuni an gama ristar Waec. Amma ta Neco da saura. Idan Ubangiji ya hore mini zan biya miki ki zana.
An kusa fara yin tumfirint zaki je ki yi nan da sati biyu".
Wani irin farin-ciki ya kama ni marar misaltuwa.
Na dinga fa'din "Na gode sosai Tijjani". Domin ban ta'ba hakaito hakan ba, tunda dama ni karatun ba damuna ya yi ba. Amma na ji da'di, zai zama ni ce mace ta farko a gidanmu da nake da takardar kammala sakandire.
Ya ce "Amma fa idan kina mini rikicin banza, da rufe k'ofa haka siddan zan fasa ne, tunda alheri misaye ne".
Da sauri na ce "Na daina, amma kai ma ka daina yi mini yarfe".
Ya kwashe da dariya ya ce "Lallai Asiyata ba yarinya ba ce tunda tasan yarfe har tana jin ciwo idan an yi mata."
Na b'ata fuska na ce "Kallon dai mahaukaciya ka ke yi mini kawai".
Ya ce "Haba ni yanzu idan za'a tambaye ni kaf gudan Marina wa cece ta fi hankali kina ganin zan tsallake matata ne?"
Na dauke fuska ina motsa bakin ni ban yarda ba, da'din baki ne kawai.
Ya yi murmushi ya ce "Asiya kin same ni da yawa. Kin shiga zuciyata kin yi kane kane, sai wahalar da ni kike yi. Ko tausayi babu a lamarin ki".
Na cuna baki na ce "Gwano baya jin warin jikinsa ai".
Ya basar ya ce "Nan da sati uku zan je Toro daurin auren diyar Baba Shehu. Jibi ma zani daurin auren abokina amma bazan kwana ba, idan kuma na ga zan yi dare zan kwana d'aya.
Na washe baki na ce "Ka ce na shirya kawai."
Ya zuba mini ido ya ce "ke yanzu sai ki bi ni?"
Na ce "Ai na je ma na gama. Ya shiga girgiza kai ya ce "Bazan je da ke ba, bana son rikici, wata'kila dai nan da sati ukun na tafi da ke."
Na b'ata rai na ce ", Gaskiya ni dai zan je".
Ya ce "gaskiya ba zani da ke a hakan ba. Haka kawai ki janyo mini b'acin rai. Babah tana kallon ki zata gane ke d'in budurwa ce kin kuwa san ai ranta b'aci zai yi, ta yi mini fishi mai tsananin gaske".
Kunya ta kama ni. Na yi kasa da kaina. Bakina ya mutu murus.
Ya sake ce wa "Wata'kila dai bikin Salima na tafi da ke, idan na gamsu da zamanmu".
Ban yarda na sake yin magana ba.
Ya ce "Ki shirya da yamma idan na dawo zan kai ki, ki yi barka".
Babu walwala na ce "Tom".
Muka karya, ya yi wanka ya fice.
Yau ma na samu y'an lalle, dan ma wasu hakuri na basu, tunda zan fita. Anas ya zo ya karbi sakon. Sai da ya ci abinci sannan na na bar shi ya tafi.
Wajen k'arfe biyar ya dawo na shirya na yi fes da ni l.
Sosai na yi kyau, rashin nauyin yadin yana sani d'oki sanya shi.
Riguna guda biyu masu kyau muka siya a wani plaza sannan muka wuce.
A k'ofar gidan muka tarar da Yaya J.
Da kansa ya yi mana iso.
Ina falon Maijidda su kuma suna tsakar gida suna hirarsu.
Zuciyata sai girgiza take yi. Ga shi dai Bulkachuwa ya kere shi a kyaun sifa da k'irar k'arfi. Amma so ba k'arya ba ne.
Haka na baro gidan ban yarda na kalle shi sosai ba.
A hanya Tijjani sai ce wa yake yi ba ki ga yadda jinjirar ta yi maki kyau a hannunki ba. Ba ki ji sha'awar ki samu ta ki ba?"
Ba tare da na zurfafa tunanin komai ba na ce "Na ji mana, sai na ji kamar su bani na tafi da ita".
Da sauri ya ce "Maijidda ba zata ba ki ba. Kawai ke ma ki dage ki samu ta ki".
Na ce "To Àllah ya ba ni"
"Ameen dai Asiyata. Oh har na hango ki kina bata nono".
Kunya ta kama ni na yadda ya fa'di sunan mama gatsar gatsar.
Duk yadda na dinga ro'kon sa akan muje gidan Marina. Bayan Isha sai mu koma namu gidan k'i ya yi.
Da zai shigo gida bayan isha sai ga shi da kaza da yoghurt.
Ya tisa ni gaba da zantuka masu nauyi, masu nuni da ya kai k'ololuwar gajiya da zuba mini ido.
Na rasa yadda zan yi, domin gaba'daya ya hana ni samun damar da zan gudu na rufe kaina. Tunda ko bandaki da zan shiga bina ya yi ya tsaya a bakin k'ofar.
Duk yadda na share lokaci mai yawa ina ciki. Da na fito a zaune na gan shi yana dakona bai gaji ba.
Ya ru'ko hannuna. Har cikin dakinmu. Zuciyata sai harba wa take yi. Gaba'daya harshena ya yi mini nauyi.
Ya ja ni jikinsa ya rungume sosai tamkar zai mayar da ni ciki. Gaba'daya ma b'oye ni ya yi a jikinsa, tunda ya yi mini rumfa saboda tsayinsa da zatinsa.
A hankali ya ce wannan karkarwar da kike fa Asiya? Nutsu, bazan cutar da ke ba".
Ni dai na kasa bu'de baki na ce k'ala kanzil.
Sallar da ya sanya ni dole. Na bishi ne mun yi babu nutsuwa a tare da ni. Akan sallayar ya shiga b'are b'are.
Ina ji, ina gani ya salube mini rigar jikina.
Na shiga ki'dima a dalilin abubawan da yake da sassan jikina. Na fara kuka. A ki'dime ya ce "Kada ki zalunce ni, kukan ki na tayar mini da hankali. Na riga, na ku'dira aniyyar yin aure yau, kada ki janyo wa kanki tsinuwar mala'iku.".
Jin hakan ya sanya na saddak'ar babu tsumi babu dabara.
Yau sai yadda Allah ya yi da ni.
Yana jagwalgwala ni yana ce wa "Ai Baban Marina tuni ya dauka mun saba tsintar kanmu a cikin wannan yanayin.
Shi yasa ya dinga farin-ciki da roka mana albarkar rayuwa."
Da rawar murya na ce "Ka yi mini girma Tijjani, tsoro nake ji kada ka fasa ni".
A kunne kamar mai rad'a ya ce "Za ki dauke ni, Ubangiji ne ya shirya komin girman namiji baya gagarar mace ta dauke shi".
Da wayo, da rarrashi, da dabara ya samu ya kai ga gaci.
Amma ni din ba k'aramin galabaita na yi ba. Domin kuka da shure shurena bai hana shi komai ba, sai da ya tabbatar ya kai inda yake son kai war."
Sosai shimfidar ta baci. Wanda bamu lura da hakan ba a lokacin.
Ni kam bayan na samu ya rabu da ni, sosoai na bu'de baki nake kuka domin ji na yi k'asan na zugi tamkar an watsa mini borkonon tsidugu.
Sannan haka siddan na ji wata irin fargaba ta yanko mini tamkar ina cikin tsaka mai wuya. Dan haka na dinga kuka tamkar raina zai fice.
Tun yana rarrashi, har ya hakura ya zuba mini ido. Ya rasa yadda zai yi. Kan dole ya hakura ya bar ni ya je ya yi wanka. Ya dawo kenan aka kawo wuta. Dan haka ya yi sauri ya jona ruwa a yar karama butar dumama ruwa wacce tafi kama da matsakaicin jug.
Da k'yar da makyarkyata na yarda zan yi wankan. Ai ina gwada yin tafiya sai kawai na durk'ushe na sake fasa ihu. Domin zafin da ya sake ratsa ni mai tsananin gaske ne.
Bai tsaya bata lokaci ba, caraf ya sure ni ya kai ni bayin da kansa.
Ya surka mini ruwan sannan ya fice.
Ruwan zafi sai ya zama tamkar garwashi dan haka ban yarda na zauna sosai ba.
Na watsa na fito.
Yana jin bu'de k'ofar ya karaso. Ya sake surata, yana tafe yana manna mini kises bai ko damu da kukana ba.
Ina gunjin kuka har barci ya wuce da ni.
Ya jima yana kare mata Kallo. A ransa yake tambayar kansa duk barnar da ya yi a baya sai a kuma aka bashi kamilar mace wanda wani namijin bai ta'ba kusantar ta ba. Wata'kila kuma dan ya yi sahihiyin tuba ne.
Ya tsinci kansa da fa'din ", Astagafirillah".
Ya shinfida sallaya ya fara salla tunda ya yi alwallah da ya yi wanka. Sannan ukun dare ta gota.
Ba abin da bai roka ba, inda yafi maimaita wa a addu'ar tasa sai a hore masa lafiya da arzikin da zai sauke hakkin ciyar da Yabi da sauran dawainyarta.
Ya dinga ro'kon a cika zuciyarta da sonsa kwatankwacin yadda aka cika tasa zuciyar da kaunarta.
Har aka fara kiraye kiraye sallah bai runtsa ba.
Yana gaban Ubangiji yana godiya tare da neman rabauta.
Sai da ya sallaci raka'aitainil fijir sannan ya tashi Yabi.
A hankali ya jata jikinsa ya rungume. Ai kuwa yadda ta yi barci da kuka.
Sai kuwa ta tashi da kukan.
Ya kankame ta ya ce "Is ok kukan ya isa hakan. Mu je ki yi alwallah, bana son na tafi ban taimake kin yi alwallah ba."
Cikin kuka na ce "Da ina da band'aki a ciki ai da ko da rarrafe ne zan je da kaina, ba sai an taimake ni ba".
A hankali ya ce "Ko akwai ma zan taimaka miki. Ai nuna kulawa da yabawa a lokacin da ka samu alheri a tare da mutum abu ne mai kyau."
Ganin bai tunzura ba, da na yi maganar bandaki sai kawai na rushe da kuka ina cewa "Wayyo bandaki a d'aki nake so ni ".
A raunane ya ce "Haba Baby girl, kin shayar da ni farin-ciki, ai bai kamata kuma ki rikita ni irin haka ba.
Ki yi ha'kuri, zan miki daki mai bandaki In sha Allah. Amma yanzu ki yi hakuri kin ji".
A daddafe dai na yarda ya kai ni, na yi alwallah.
Sannan ya tafi masallaci.
Ana idar wa ya dawo, duk da yau ba zai je gidan burodi ba, da wucewa zai yi atisaye.
Amma ko tashi ban yi akan abun sallata ba.
Da rawar jiki ya sure ni, yana ce wa "Barka da safiya My Asi beauty."
Ya ta'ba jikina ya ji zafi. Ya fita da sauri, jimawa ka'dan sai gashi ya dawo da kofi mai dauke da shayi, hannunsa kuma da Panadol. Da magiya da ban baki na sha shayin, na ha'diyi magani sannan ya rungume ni tamkar jinjira, muka kwanta.
Barci muka yi ainun. Dan kuwa sai bayan shad'aya muka tashi.
Shi ya dafa mana indomie. Ya saka kazar jiya a ciki. Da lallashi ya sanya ni yin wanka. Da na fito duk yadda nake ture shi, sai da ya ware tawul din ya shafa mini mai
Na runtse idona a dalilin kunya da takaicin sun yi mini rubdugu.
Amma shi ko a jikinsa sai yaba laushun fatata da k'oda farina mai kyau ne irin nasa. Ni dai ban kula shi ba. Asalima runtse idona na yi tunda ya riga ya tube ni, yana kare mini kallo tamkar tsohon maye.
Yinin ranar bai fita ko'ina ba, sai masallaci wannan kam da azama yake fita. Hatta wayoyinsa kashe su ya yi.
Yayin da ni kuma na lanjare, ko motsin kirki na k'i yarda na yi. Yan k'unshi kuwa sai zuwa suke yi. Da kansa ya ke fa'din bata jin da'di, kuma tafiya ma zata yi sai satin sama zata dawo. Dana gaji da jin wannan bayanin nasa, sai na ce shin ina zan tafi ne?".
Kansa tsaye ya ce "Hutun lalle zaki tafi. Dan ba zai yiwu muna amarci ana damunmu ba."
Na girgiza kai domin kuwa zan ga yadda za'a yi na sake yarda ya gana mini azabar da na sha a hannunsa jiya. Na tabbatar da gayya ya nuna mini rashin tausayi.
Kamar jifa ya tafi sallah la'asar sai ga Hajiyar nan.
Tana ganina ta gane yanayin da nake ciki. Ta dinga murna tana ce wa "To ko ke fa? Yanzu zai kara son ki, zai kara manne miki. Ke kuma ki yi juriya, ki yi biyayya shi kenan sai ki damk'e shi a hannun ki. Duk wanda zai musguna miki zaki ga ba zai yi k'ima a wajensa ba."
Na kasa jure wa na ce "Amma gaskiyar magana ya yi mini yawa Hajiya".
Na fa'da ina rusa mata kuka. Ta yi shiru ta ce "Ke kam ranar da zaki haihu da kallo."
Ganin da gaske nake kukan ta sassauta ta ce "Iya na yau ne. Da zarar kin zama y'ar gari shi kenan sai rawar kai da falli, da zai dauki lokaci bai nemi ta'ba ki ba sai an ji kanku".
Da kuka na ce "Allah ya kyauta na yi hakan Hajiya. Ni bana sonsa, amma an takura, an tursasa ni"
Jikinta ya yi sanyi ta ce "ki yi ha'kuri da sannu zaki so shi ne. Kuma ina tabbatar miki kina sonsa ko ya ya ne. Tunda na ga kishi a idon ki ranar da ya yi miki wannan iyashegen."
Na yi shiru ba dan na gamsu ba, sai dan ta wuce na yi musu da ita.
Ta dinga rarrashina da nasiha. Har ta samu na nutsu. Ta tafi tana ta yi mini addu'ar alheri. Na sani kuma saboda kirkin da Gwaggo take yi mata ne ya sanya ta damu da lamarina.
Ta fito da leda a jakarta ta miko mini. Ta ce ki dinga shan wannan, wannan kuma ki dinga shafawa.
Na zuba wa magaunnan ido na tabbatar masu daraja ne,na manyan mata ne mussaman da na ga G.H.T. product ne.
Ta ce "suna da kyau a wajen wata baiwar nake siyansa, ita ce ta zaba mini su, yayarku Sajida nake siyawa. Shekaranjiya na siya, jiya ta Sako mini a mota. FASEELAT da cika alkawari take, ga shi zata baka kaya masu kyau. Ga lambarta Dan nasan watarana zaki so ki sake siyansu"
*07039269802*
Na dai ce na gode, amma ba wani abu da zan yi akan Tijjani.
Ta tafi babu jimawa ya dawo da leda a hannunsa. Ya zauna kusa da ni. Ya bude kamshin hadadden tsiren da ya yi shura a garin Toro ya bugi hancina. Yawun bakina ya tsinke. Amma na maze tamkar bai bani sha'awa ba.
Sai da ya dinga ro'kona sannan na yarda na ci.
Da daddare muka kwanta, bai nemi komai ba sai rungume ni da ya yi.
Washagari da zai fita sallah ya ce zai wuce wajen aiki sai ya dawo.
Na amsa da adawo lafiya.
Na bi shi na sanya sakata.
Sai wajen tara ya dawo. Shi ne ya tashe ni tunda k'arar kiran wayata da ya yi ne ya tashe ni.
Yau bayan madara da milo har da k'wai guda hudu a ledar.
Sai da ya yi wanka ya shirya cikin shudiyar shadda da ta sha guga, ga k'amshin turaren da ya fara sanyawa mai da'din kamshi ya baibaiye hancina.
Yauma shi ya shiga kicin. Ya soyo kwan. Ya hado shayin da burodi ya kawo gabana.
Muka karya. Sannan na yi nawa wankan.
Da yake tsamin da jikina ya yi da sau'ki, kwalliya na yi mai sauki. Na kalli fuskata na ga ta d'anyace. Na sake yin fari.
Shi kuma baya gajiya wajen kawo hannunsa jikina. Tun lokacin na gane jarabarsa ba k'arama ba ce. Washa gari ya yi sammmako ya fita. Duk tunanina gidan burodi ya tafi. Amma bai dawo ba sai gaf da maghariba. Kayan jikinsa ya tabbatar mini ba a wajen aiki yake ba. Ya mik'o mini ledar hannunsa tare da ce wa "Ga shi in ji Babarki."
Ina jin hakan na fasa masa kuka har da dirowa daga kan kujerar. Ya tarairayo ni a gigice. "Saboda Allah fa kin girma Asiya. Yanzu ai kin wuce irin wannan kukan."
Da kuka na ce "Amma na ce maka za ni, shine ka tafi babu sallama?"
Ya sake rungume ni sosai. Ya sanya kansa a kan wuyana. Cikin rad'a ya ce "Sorry Asiyata. Daga yau bazan sake ba. Takanas ma zan shirya mana zuwa Bulkachuwa. Kwana nawa zaki yi?"
A hankali na ce "Sati biyu".
Ya lank'awasa harshe yana ce wa "Sati d'aya dai Sweetie".
Daga hakan ya dinga kissing dina, har sai da na ji jikina ya amsa sosai, na zame na koma kan kujera.
A hakan muka kwashe kwanaki hudu ban yarda an sake ba. A wannan ranar kuma ya rikice akan ya yi iya ha'kurin da zai iya. Kusan k'arfi ma ya sanya mini. Sai me? Gaba'daya sai na ji babu banbanci da na farkon wajen zafi da radadi, na rasa yadda zan yi. Na tattaro dukkan k'arfina wai akan na ingije shi, amma abu ya faskara.
A wannan ranar kam har cizo na yi ta gasa masa. Amma bai sanya ya k'yale ni ba, sai da ya yi yadda yake so ya gama.
Kukan da na yi a wannan dare ya zarta na ha'duwarmu ta farko.
Hankalinsa ya yi mugun tashi. Ya rasa inda zai tsoma ransa. Ya gaji da rarrashi ya zuba mini ido.
Can ya nisa cikin rauni sosai ya ce "Asiya irin wannan bacin rai kamar wanda na yi miki fyade. Kin san k'uncin da nake ji kuwa. Kin san yadda kika tayar mini da hankali. Me zan yi miki kin rangwanta mini k'iyayyar da kike yi mini?"
Jikina ya yi sanyi. Amma rad'ad'in da nake ji ya hana ni na daina kukan.
Ya numfasa ya ce "Ki yi hakuri ko wacce mace da hakan ta girma."
Da rawar murya na ce "Billahillazi bazan yi hakuri ka sabauta ni a banza ba. An yi na farko, an yi na biyu to kuwa ba za'a yi na uku da ni ba. Na riga na sani, baka iya yi da y'an k'ananun mata irina ba. Ka saba danne tima tima masu manyan halittu shi yasa nima kake gwada mini rashin imani kana ganin tamkar babbar mace ka samu".
Jin ya yi shiru ya sanya na d'ago na kalle shi.
Zuciyata ta tsinke a halin da na gan shi. Gaba'daya idanuwansa sun yi jawur tabbacin zuciyarsa ta b'aci ainun da kalaamina.
Bai ce komai ba. Ya tashi ya bar dakin.
Wanka ya yi, ya dawo dakin ya shimfida abin sallah ya tayar.
Yanayinsa ya saka kukan ya tsaya cak. Na rasa gane tausayi yake bani ko kuwa mene ne?
Washagari bayan ya dawo daga gidan burodi ya gama duk abin da zai yi mana.
Ya kawo mini abin karyawar har d'aki.
Fuskarsa babu walwala ya ce "Sai na dawo".
Ban amsa ba. A dalilin kuttun da ya shak'e ni. Don me zai fita? Ba zai zauna ya kula da lafiyata ba.
Ya tafi bai jira amsawa ta ba.
Na dinga kuka. Zuciyata tana kissima mini ai ya samu abin da yake so shi yasa bai damu da ya tsaya na yi wanka ko na karya ba .
Da rana ya dawo, ya zauna ya kalle ni. Yayin da ni kuma na d'aure