Showing 177001 words to 180000 words out of 190771 words
ba,
Dan haka sai k'ara matse ta da k'arfi a jikin shi
"to zan gyara" ta amsa a wahale jin numfashin ta na shirin guduwa ya barta,
"Yauwa yar kanwata" bakin shi ya daura akan guda yana mai tsotsa cikin sigar tsokano zance bawai ya turbutsa shi a bakin bane a'a yayi amfani da hannun shine wajen tumbulo su sannan yakai bakin shi kan nipple's din yana wasa da halshen shi akai sannan sai ya dan rike su da labban shi yana massaging kansu.
Tayi zaton ko abin na wasa ne dan tun d'azun take rik'e kanta dan kar yaga lagonta ya rainata amma yanzun kam tabbas tasan ta fad'a rijiya dan bata san wani tsautsayin yakai hannu ta saman kanshi ba ,
Itafa burita ta tureshi ne dan taji yana neman ballo mata ruwa dan sosai gab'obinta suka bud'e suna amsar sak'on nin shi Ashe takai Kainta makasa ne,
To kafin dai ta ankara gaba daya ya riga ya fice a saiti kamar ba mai jama'an data sani ba,
Dan da gudu ya saki abin duniyar ya dawo kan bakinta dake mishi magiya akan yayi hakuri ita bacci takeji,
Hannu ya mik'a gefe ya kashe hasken d'akin yayi duhu gaba d'aya a hankali ya karanto addu'a kafin a tsanake ya fara neman hanyar shi bada garaje ba dan baya son yayi abinda zai tona ma kanshi asiri,
Kan kameshi tayi a sanda yake goga jikin shi a nata halittar wani irin abu daga shi har ita suka ringa jin yana ratsa su wanda baki bai iya furta ya yanayin yake,
A haka yaso ya shammace ta yayi wuf sai dai Yarinyar nan fire ta hana shi dan yana yin dogon motsi take matsewa tana mishi rakin ita dai bata yarda ba wallahi ciwo zaiji mata, sunyi wannan ragabzan na kusan mintuna goma ganin tana son b'ata mishi lokaci sai kawai ya zame zuwa kasanta yayi tsugun ni a gabanta kafin ta ankara ya d'age kafafuwan ta sama ya kuma had'e su da hannun ta ya rik'esu dam shi kuma ya sauke kanshi a inda yake da fushi yaci gaba da aiki,
Sai daya tabbatar da cewa yayi fata² da duk wata nutsuwar da take tare dashi yasan cewa yakai ta mak'urar da dole ita da kanta zata nemi sulhu dan dole badan taso sannan ya mirgine ya koma ya kwanta akan pillow ya juya mata baya yana sauke numfashi,sai da ya d'an dawo hayyacin shi kad'an kafin ya juya gefen ta yaga yanda ta dunkule jikinta sai mazarin tashin hankalin daya taso mata yakeyi, tadan bashi dariya fa amma hakan nan ya maze dan shima a wahalen yake jawota yayi zuwa gefen shi sai dai bai bari sun matse waje d'aya ba yake cewa..
"kai ai mantawa nayi ma tashi ki zauna ki maimaita abunda kika fadamin ranar nan, uhmm mema kikace?"
Kokarin kamoshi zuwa jikinta take shi kuma yana zuk"ewa,
"Ba cewa kikayi ke kinfi karfin yaro ba?
Koba haka kikace ba? "
Ya tambaya bayan ya juyo da fuskar data juyar gefe suna kallon juna,
"Dan allah kayi hakuri" ta fad'a a marairaice dan wallahi ita ba wannan surutan take son ji daga bakin shiba bayan yana kallon halin daya jefata jikinta babu inda baya mata k'aik'ayi,
"Haba yarinya ai ba Wannan maganar yanzun dai bari in maida abun rubutu na cikin wando har zuwa sanda zai girman da zai zane minke tas, daga nan zuwa sanda zaki gama karatu hakan ya miki koh?
ko kuma kimin adalci daga yau har zuwa ranar da zaki tare a wancan gidan kinga sai muci amarcin mu a can mu k'adai babu batun jin kunyar had'uwa da sirikai idan gari ya waye"
"Dan Allah kayi hakuri wallahi subutan bakine"
Ta fada dan allah ya sani irin bala'in daya tasomata tasan tabbas bazata iya runtsawa ba tareda ya kwanta ba dan abunfa ba sauki wai ciwon arne,
"Oh yanzun ne da kike bukata na kika san niba yaro bane?
Kuma fa har cewa ma kikayi baki sona,
Wai nine ma baki kauna koh?
To ai ni nine raba gardama dan tuni na tanadi poison dama nace idan kin tarene zan damka miki ki bani insha in mutu kinga kin huta sai kici duniyar ki da tsinke,"
Yunkurawa yayi zai sauka da sauri ta zabura tana mai rungume shi a jikinta cikin kuka take cewa,
"Wallahi ina sonka,
ina son ka,
ina sonka,
ina sonka to wai tayama zance bana sanka alhalin kowa yasan kai kadaine a cikin zuciyata, kuma ai kaima kasan ina kaunar ka tayama zan dena sonka?"
Jan majina tayi sannan ta daura da,
"kuma aini duk Abunda nayi nayine saboda kar ajina ya zube haba dan Allah kaf a cikin Dangi fa babu wacce aka tab'ayima irin auren dani akayi min,
kuma ai naga wadancan shegun Yan matan da kullum suke bibiyar ka har yanzun basu dena binka ba sune suke bani haushi kullum nike kara tunzura,
kuma wallahi ko yanzun sai naci musu uwa tunda har sukazo min wajen biki ba gayyata"
yi yiyiyiii taci gaba da kuka kukan kishi da kuma jidalin dake dawainiya da ita a cikin jikinta,
Jawota yayi ya zaunar akan cinyoyin shi,
"ke yarinya wai dama kishine yasa gaba daya kikabi kika kwarkwance kika nemi sa zuciyata bugawa?
Amma dai kin dauki alhakina har karamar jinya fa saida nayi mata ta juyama miji baya,"
"To ai nima ramawa nayi ai kaine ka basu fuskar da suke binka" ta fada ina tura baki da wayau ta cusa kanta a cikin jikin shi sosai ta kuma d'aura hannun ta a k'irjin shi tana shafawa kadan²,
Dariya yayi
"gaskiya yarinya bakyajin magana hankalin nan dai da sauran shi har yanzun, to ai shike nan ni ai bazan iya miki rowa ba amma da sharadi, indai kina so sai kin min alkawarin nima zakimin duk abunda nike so kuma bazaki min kukan shagwaba ba kin yarda? In baki yarda ba sai in sauke ki a gadona in saita miki hanya zuwa dakin ki...
Bata bari ya gama maganaba ta rufe mishi baki da nata bakin
Dan haka tuni ya bada kai suka koma ruwa akaci gaba da fafatawa,
Yayi² a tunanin shi ko network dinta bashi da karfi sosai sai dai kuma ina itama din ma dai jarwuya ce a wannan fannin duk da kasancewar ta sabon shiga kuwa, kara warwarewa kawai takeyi tana kokarin maida naushi duk da dai har yanzun bata barshi ya wuce inda yake kaima hari ba a hakan dai duk yanda take ganin cewa wayan ta yakai ta hanashi isa bakin boda sai da ya nuna mata cewa ya riga ta shak'ar iska dan bugun kifa d'aya kwala ya mata ta nemi tsaga ihun daya nemi toshe mishi kunne duk da ba sosai shima yakeji da gani a lokacin ba,
Yadai tausaya kamar yanda yace dan bai yarda ya kwace da yawa ba zuwa d'aya yayi ya ya kankameta bakin shi na kwararo mata ruwan addu'a ita kuma ba baka sai kunne, dan tun ba'aje ko ina ba dama ta raina kanta,
🤣🤣🤣anci in cinye dan haka mu tafi a gurguje,
Bayan wani d'an lokaci shine ya fara fitowa daga cikin makewayin ya barta dan k'iyawa tayi duk da yanda shi yaso ya tsaya ya dubata wai ko yaji mata ciwo,
Babu wani ciwon dayaji mata dan bata bari in dambatu da kyau ba, ruwan zafin daya mata amfani dasu sau biyu ne ya rage mata rad'adin da takeji dan haka koda ta d'auro alwallah ta fito a bakin kofar bayin ta same shi tsaye yana ganin fitowarta ko ya k'araso,
"Sannu ai dai banji miki ciwo bakoh?"
Bata kulashi ba taci gaba da tafiya a hankali,
D'aukar cak ya mata yakai kan kujerar dake gaban mirror ya zaunar da ita a hankali kamar wanda ya d'auko kwai,
Magungunan da bata san ina ya samo suba ya ballo ya bata had'e da ruwa tasa, duk yanda take nokewa haka ya shafa mata mai sama² ya d'auko wata doguwar rigar bacci ya zura mata,
D'aukar ta ya k'arayi sukabi ta kofar daya shigo cikin d'akin zuwa nashi d'akin a saman gadon shi ya mata masauki ya kwantar da ita shima ya kwanta a gefen ta sai da yayi addu'ar bacci ya shafe su dashi kafin ya rufe su da bargo ya jawota cikin jikin shi ya mak'alkale,
To asuba na gari jikokin innah,
*WASHE GARI*
Tunda Hajiya ta farka da asuba take tambayar mutanen da suka kwana a sashen ta ko AK ya shigo sashen da dare,
Sai dai kowa zaice mata baiga shigowar shiba,
Jimami ne ya hanata komawa cikin d'akin ta sai ma waje data nema ta zauna a falon ta wai ita nan zaman jiran shigowar shi takeyi kamar yanda ya saba kullum idan ya fito daga masallacin sai ya shigo ya gaisheta indai yana gari kafin ya wuce nashi sashen,
Itafa mamaki ma takeyi dan Wallahi jiya dai inba an had'a baki da wani ko wata bane suka bata maganin bacci tasha cikin wani abun a rashin sani to bata san ya akayi ba dan har shirin zuwa wajen dinner tayi bayan da jama'ar gidan suka watse sai gashi wai bata farka ba sai wajen karfe ukun dare ita da tun daren taso taja kunnen AK akan jikan ta tasan yaran yanzun da shegen wutan ciki karfa yaje yace zai sa k'arfin nan da Allah ya bashi ya afkama jikarta tun yan biki basu gama wayewa ba,
Jama'a fisabilillahi dududu nawa ma Meenal din take da zaije mata tun yanzun ita da take nan tana ta shirye shirye nefa akan tayi ma Meenal din shiri na tashin hankali yanda ko yaje mata bazai mata lahani ba,
Ita dai Allah rufa mata asiri yasa ba'ayi aika aika a cikin gidan taba,
Shiru shiru ba AK ba labarin shi har misalin karfe 8 na safe dan haka ta mik'e,
"Larai kin had'a kayan karin amaren nan?"
"Eh Hajiya na had'a yanzun dama nike tunanin wanda zan ba ya mik'a musu"
"To d'auko kizo muje"
"Hajiya da kanki? Ai da kin bari an ba yara sun kai"
"Ke bar wannan batu gara dai inje in gano ma idona ko suna bukatar taimako na kedai kin san in tuzuru ya samu mace"
Daukowa larai tayi tabi Hajiya tinkis² suna tafe Hajiyar na amsa gaisuwar mutanen dake harabar gidan har zuwa sashen su AK,
Nocking kofar ta dungayi ba kakkautawa,
"Anya lafiya suke kuwa Larai, kinga har yanzun fa banji motsin suba balle su bud'e kofar ko zamu je bakin gate in tambayi su Isah ko ya fito yaje masallaci yau"
"Hajiya dan Allah ki dena damun kanki Amare nefa"
"To aike Larai abinda ke bani tsoro kenan, idan akace ya kamata ya mata fashin kwakwa ai ba kanta.
*UMMIEE CE*
[10/16, 9:42 PM] Ummiee Zaria: ⚜️🔱👨👩👧👦 *DANGINA*👨👩👧👦🔱⚜️
*BOOK 2*
*PAGE 50*
Ke Larai kina ganin wannan abu na lafiya kuwa?
To indai lafiya lau ne ai dai yaci ace an jiyo mu azo a bud'e mana kofa, to kina gani dai babu su babu alamun su wayasan me yafaru ko yake faruwa a cikin"
"Hajiya shi yasa dai nace da mun koma in yaso ko zuwa anjima idan sun tashi sai aba yara su kawo musu abincin"
"Ke barni fa Larai tunda kikaga na gaza zama na taso aike kinsan da walakin,
Wallahi ina fad'a miki duk a tsorace nake yanzun idan na juya muka koma waye zai tsaya ya taimaka mata idan tana neman taimakon?
Wannan aikin ai sain..... "
Bata gama kai k'arshen kalmar ba aka bud'e kofar falon daga ciki,
AK ne tsaye a bakin kofar yayi bake² jikin shi sanye da jallabiya fara tass fuskar shi cike da annuri kai mai kallo daga gani basai ka tambaya ba kasan ango ne sharr a gaban ka,
Basarwa yayi kamar baiji abinda Hajiya tace ba, kuma ba tareda ya janye daga bakin kofar ba sai ma gaisuwar daya fara aika musu dashi,
"Hajiyata da Hajiyar kitchen barkan ku da safe dafatan kun tashi lafiya?"
"Alhamdulillah Babban Mutum ya kwanan Amarya da gajiyar taron biki?"cewar Larai,
"Alhamdulillah"shima ya amsa dashi, ita ko Hajiya ba gaisuwar shi take buk'ata ba dan haka sai ta taka zuwa cikin talon
"shin zaka bamu hanya mu shiga mu gano halin da yar mutane ke ciki ko mai kake nufine da kayi mana bake² a bakin kofar"
Ta k'arasa fad'a tana ture shi gefe ta shige ciki,
A baya ya bita yana cewa
"Hajiya karki d'aga murya mana bacci fa takeyi kin kuma san hayaniya yana tada mai bacci, indai abinci ne ai dai ko baki biyomu dashi ba idan muka tashi zamu nema"
"Ubanka nedai yake hayaniya bani ba, mara mutunci kawai wa yasan kalar azabar daka gana mata a daren jiya?kuma kai kayi zaton kai na biyo da abincin? To Allah ya tsareni ni takwarata nazo dubawa shi yasa na taho mata da abin kari,
Nasan kunyar abinda ka aikata ne yasa tana jin muryana yanzun haka ta kasa fitowa Allah dai yasa bakayi mata mugunta ba"
Sama Hajiya ke shirin haurawa tanaci gaba da sababi shi kuma yayi saurin shan gaban ta,
"Haba Hajiya ai in kina son ganin ta magana zakiyi ni kuma sai in haura saman in sauko miki da ita, amma a ina ake kice zaki haura wajenta da kanki d'akin mijifa kololuwar sirri gareshi ai gara kid'an tsaya daga nan"
Kallon banza ma Hajiya ta bishi dashi batason b'ata lokacin ta a k'asan dan haka bata saurare zantukan shi ba ta k'ara zagaye shi ta haura saman tana kwala kiran sunan Meenal,
"Takwara wai kina ta ina ne ko jikin ne ya hanaki fitowa?"
D'akin dake matsayin na Meenal din ta bud'e tana sa kai da niyyar shiga ciki idanuwan ta basu sauka ako ina ba sai kan gadon da akasha dambe akan shi daren jiya,
pillows din dake gadon duk gasu nan anyi watsi dasu a k'asa, bargon ko rabi a kan gadon rabi a k'asa shiko zanin gadon duk yabi ya cukuikuye wani wajen ma ya zame ana ganin katifar dake kan gadon,
"Eh lallai zargina ya tabbata"ta fad'a tana juyowa baya ta maida kofar ta rufe,
Koda ta juyo babu AK a wajen,
amma wai matar nan mai makon ta rufa ma kanta asiri ta kwashi tsufanta ta juya ta koma inda ta fito ah ah tsabar dai cewa ta rantse sai taga kwal uwar daka sai kawai ta juya zuwa nashi d'akin babu neman izini ba komai ko tsoron yin gamo da katar batayi ba domin tanayin sallama ta murd'a hannun kofar ta bud'e ta shige ciki kawai abinta,
"Hajiya" Meenal ta ambata cike da mamakin ganin Hajiyar,
Shima AK da mamaki yake binta da kallo,
"Yanzun nan fisabilillahi da gaske dai Hajiya sai da kika biyomu har nan?"
K'arasawa bakin gadon da suke kai tayi itama ta nemi gefen ta zauna tana ture AK da hannuwanta,
" kai dallah matsa can ka bani waje uban meye a cikin d'akin da zan gagara shigowa cikin shi bayan ka riga kayi b'arnar ka tun jiya sannu Meenal sannu kinji, injin dai baiji miki ciwo ba? Kai kuma je k'asa ka kiramin Larai"
"Hajiya amma dai kin san babu kyau yima gidan Amarya sammako koh? Nidai kawai cikin hakkina kike son shiga" ya fad'a rai bace dan Wallahi shi kam baiga dalilin ta na zuwa mishi sashe da sassafen nan da tayi ba haba dan Allah ai kamata yayi ace koda za'a lek'o su sai a bari sai zuwa irin nan da k'arfe 12 na rana haka lokacin sunyi biyan bashin baccin da ake binsu amma dan Allah da sanyin safen nan Hajiya tayo musu sammako,
Badan yaso ba haka ya saki hannun Meenal ya mik'e ya fice daga cikin d'akin,
Waiwayawa Meenal tayi ta maida kallon ta kan AK dake ficewa a cikin d'akin tana jin kamar tace mishi ya dawo karya fita a d'akin dan tasan Hajiya ta korashine kawai saboda ta samu damar yi mata tambayoyin k'ak'a uwar ka ta haife ka,
Taji dadin zuwan Hajiyar ta wani fanni domin dai da ace Hajiyar bata zoba to da yanzun haka tasan yana nan yana daka ta kamar sakwara dan ta lura AK ya cire kunyarta ya jefa a rijiya ya kulle inba haka ba taya daga wani dawowar shi daga masallaci zai wani zo yace mata gashi yazo,
To yazo d'in mai zata mishi?
tunda asuba ya tashe ta yin sallah shi kuma bayan yayi alwallan ya fice zuwa masallacin shima kafin ya dawo saida tayi wanka kafin ta fito ta gabatar da nata sallan harda azkar duk da cewa tanayi ne bacci na neman cin k'arfin ta, bai jima sosai a masallacin kamar yanda ya saba koda yaushe ba sai dai koda ya shigo sai ya cimma ta kwance akan dadduma bacci ya k'ara d'auketa batareda ta shirya ba,
duk'awa shi kuma yayi yasa hannu ya cire mata hijjab a hankali kafin ya maida tafin hannun shi d'aya ta wajen k'ark'ashin k'eyarta ya tallabo d'ayan hannun kuma ya cusa shi ta k'ark'ashin cinyarta ya d'agota cak sama zuwa cikin jikin shi kafin ya juya ya sauketa akan gado bayan ya janye bargon dake kai gefe,
yana ajiyeta ita kuma ta juya ta wani gyara kwanciyar ta abunta shi kuma juyawa yayi zuwa gefen da d'an k'aramin pridge din dake cikin d'akin yake saida ya ciro ruwan gora mara sanyi sosai ya bud'e yasha kafin ya maida sauran ruwan cikin fridge din ya rufe sannan ya cire jallabiyar jikin shi ya jefata akan kurar dake gefen fridge din ya wuce kai tsaye zuwa cikin bathroom yayi wanka a gurguje ya fito yana tsane ruwan jikin shi ko mai bai tsaya shafawa ba