Showing 63001 words to 66000 words out of 168002 words

Chapter 22 - Buzu Book One Complete Hausa Novel

27 Oct 2025

660

su ka ji an buWe gate Win gidan an shigo.

"Laa a buWe ka bar gate Win?"

Ya ce "Eh na manta ne"

Sallamar Nasiru ta ji, ta yin?ura ta tashi ta le?a.

Kasancewar jikinta babu hijjabi, ko Wan kwali babu a kanta, kafin ya yi magana tuni ta yi wani irin ihu, ta yi waje da gudu. Tashi ya yi da sauri, ya bi bayan ta, domin ganin abin da ya sanya ta wannan ihun haka.

Gani ya yi ta rungume Waya daga cikin matan da suka shigo tare da Nasiru. Ya koma da sauri ya rufe abincin da yake ci, ya kawar da kwanukan ya koma gefe ya tsaya.

Tare suka shigo da matan, Wayar na share hawaye ita ma. Su na shigowar ya fice daga Wakin.

Nana ta kasa magana saboda kukan da ya ci ?arfinta.
Adda Saude ta ce "Nana kukan ya isa haka"

"Adda ina mamanmu?"

"Yanzu dai ki yi ha?uri, mu gaisa mana Nana"

Ta basu gurin zama, sai dai ta kasa daina kuka, ta kawo musu ruwan roba, ta koma gefe ta zauna ta cigaba da kuka.

Anty Fati ta ce "Haba Nana, ki yi shiru mana"

"Dan Allah ina Maman take? Yanzun ma ba za ta zo ba?"
Ayshacool
Adda Saude ta ce "Ki yi ha?uri Nana, auren nan na ki ma ba mu sani ba, waiwai mu ka ji, tare za mu taho da ita da, amma mijinta ya hana, yanzu haka ma babanki da korar mu ya yi, Gaddafi ne ya haWo mu da yaro ya rako mu, har ya biya mana kuWin mota"

Cikin kuka Nana ta ce "Na kira ta, Baban su Walida ya Wauka, bai haWa ni da ita ba"

"Ki ha?uri Nana, lamarin iyayen naki ne sai ha?uri, ita kanta babu yadda ba ta yi ba ta zo, amma ya hana har da barazanar saki. Amma ga kayan aurenki nan da ta bayar a kawo miki, mu ma da abin da Allah ya yassare mana. Yanzu zamu haWa ki da ita a waya, zan kira Lawan ya kai mata sai ku gaisa"

Nana ta ci gaba da kuka, tana jin kewar mahaifiyarta, amma gaba Waya ba ta da maraba da marainiya.

Anty Fati ta ce "Nana, mijin naki buzu ne kenan? Ke kuwa yaya aka yi ku ka haWu har danginsa su ka bari, ya aure ki, ai ba sa auren bare da wahala. Har gara matan su, idan ka na da kuWi za su baka, amma mazan dai ba sa auren wasu matan idan ba na su ba".

Ras gaban Nana ya yi wata irin mummunar faWuwa, amma ta dake ta ce "A gidan da yake gadi mu ka haWu"

Adda Sauda ta mi?o wa Nana waya, Nana ta karSa jikinta yana rawa.

"Salamu Alaikum Nana, ki na ji na?"

"Mama" ta furta cikin rauni, tana fashewa da wani irin kuka tamkar za ta shiWe.

Maijidda ma kukan ta saka ta ce "Nana ki yi ha?uri, na san ni mai laifi ce a gurinku, dan girman Allah ku yafe mini an fi ?arfina ne, na rasa yadda zan yi. Imrana ma ya daina zuwa inda nake"

"Mama dan Allah ki zo, ni ba na son na zo na saka ki a matsala ina son na ganki, dan Allah"

"Nana in sha Allah zan zo Nana, da gaske an yi miki auren ko? Kodayake daga majiya mai ?arfi na ji, Babanku bai kyauta mini ba. Ga Wan abin da na tara miki nan babu yawa, ki yi ha?uri Nana, ki ba wa Wan uwanki ha?uri dan Allah ku yafe mini. Wallahi ku na raina ban taSa mantawa da ku ba, babu yadda na iya, mijin da nake aure ba shi da fahimta, kansa kawai ya sani shi ma" Nana ta kasa magana sai wata irin sheshshe?ar kuka da take yi.

Ta sake cewa "Ki na ji na Nana, ki yi ha?uri da rayuwa, jariri ma ana haihuwar sa, mahaifiyarsa ta koma ga Allah, kuma ya rayu cikin ikon Allah, ki zama mai juriya, ki yi wa mijinki biyayya. Har yadda aka yi aka yi auren ki, an gaya mini, amma ko 'yan uwana ban gaya wa ba, kowace mace ko na ce ko wane dan Adam akwai kalar tasa jarrabawar. A raina, ban taSa jin za ki aikata, wani abu da zai tozarta ki ba. Ki yi ha?uri ki rungumi auren ki Nana, shi ne mutuncinki da suturar ki.
Yaya jikin ki kuma?"

"Da sau?i" ta faWa muryarta na fita da ?yar.

"To ki ri?e Addu'a, ki ri?e Allah. Ki ri?e auren ki da kyau, ki yi ha?uri Nana, ki yi ha?uri ku yafe mini. Dan Allah kar ki yi fushi da ni, kamar yadda Wan uwan ki ya yi, wallahi ku na raina."

"To Mama, na gode sosai, na gode" suka yi sallama, Adda Saude na ta rarrashinta da ba ta ha?uri.

Gyaran muryarsa ta ji a ?ofar Wakin, Nana ta tashi da ?yar ta nufi ?ofar Wakin.

Zuciyarsa ce ta buga da ?arfi, a razane ya ajiye ledojin hannunsa ya ce "Mene ne?"

Nana ta yi shiru tana kallon sa.

"Yi magana Husna, mene ne?"

Nana ta goge hawayenta, ta ce "Babu komai fa"

"A'a launin idonki ya canza, ba kuka ne kawai ba, akwai matsala ne"

Nana ta yi ajiyar zuciya ta ce "Ka kwantar da hankalinka, zan yi maka bayani bari ba?ina su tafi"

"Zuciyata babu daWi, ki daina kuka na ro?e ki"

Cike da jarumta, ta ?a?alo murmushi ta ce "Na daina" ya jinjina kai, ya Wauki ledojin ya ba ta.

Ta koma cikin Wakin, su ma fruit ne, da fura da Nono ya kawo.

Ta hau fafutukar Wora musu girki, a hankali ta Wan ware, su ka yi ta hira, Nana ta ce "Me yasa ba a zo mini da ko Walida ba, rabona da su tun su na yara sosai"

Anty Fati ta ce "Wa zai Waukko su, ya zo ya yi ta jaraba, mussaman ya san in da aka tafi da su. Ai Maijidda ba ta yi dacen mazaje ba, daga Baban naku, har Iliyasun.

Suka yi salla, Nana ta kammala girki, ta Webarwa Sayyid nasa, su na ta yi wa Nana hira, sai dai zuciyarta cike da damuwa.

Nana ta fita ta samu Sayyid, ya mi?e tsaye yana kallon kumburarriyar fuskarta cike da damuwa.
Ayshacool
"Sayyid ka zo za ku gaisa da 'yan uwan Mamana, su ne suka kawo mana ziyara ka zo mu je ku gaisa. Amma idan da hali ka yi musu magana dan Allah"

Ya ce "To, amma idan ina kallon fuskarki a haka, ba zan iya magana ba"

Ta yi murmushi ta ce "Ba na son rigima, mu je to"

"Ina jin kunya, wuce gaba na biyo ki"

Ta yi murmushi, ta yi gaba ya bi bayan ta.

Ya yi sallama sannan ya shigo, ya tsugunna, ya sauke takunkumin fuskar sa ya ce "Barkanku da zuwa, ya hanya?"

Jin gaisuwar ta sa suka yi banbarakwai, amma Adda Saude ta ce "Lafiya ?alau, mun same ku lafiya? Ya iyalin?"

Ya ce "Alhamdilillah mun gode Allah"

"To ma sha Allah, Ubangiji Allah ya sanya alkhairi ya baku zaman lafiya, bamu samu mun halarci taron biki ba, sai yanzu muka zo. Allah ya baku zaman lafiya. Sannan a yi ta ha?uri, shi aure Wan ha?uri ne, ba farkon auren ba, sai zama ya yi zama ake gane ha?urin. Ubangiji Allah ya yi muku albarka, dan Allah ka yi ha?uri da ita ka ri?e ta amana"

"In sha Allah"

Anty Fati ta ce "To ina fatan dai ba za ka yi mata kishiya ba, tun da ta ciri tuta ka aure ta, tun da dai an ce ba kwa auren wanda ba ?abilar ku ba? Dan ni 'ya ta daidai take da mata huWu, har da Woriya."

Mi?ewa ya yi yana murmushi, ya nufi hanyar fita. Nana cikin shagwaSa ta ce "Sayyid ba fa ka ba da amsa ba"

Yatsansa manuniya ya nuna mata, ya ce "Ke kaWai ce Ma vie"

"Anty Fati ki zama shaida"

Ya fice yana murmushi, Anty Fati ta ce "Ke babu ruwana, namiji na mata huWu ne, wasa nake yi kar ki saka a hakan a ranki"

Nana ta basar da maganar, dan wani irin zafi ta ji ya fara taso mata.

Adda Saude ta ce "Nana an baki 'yan abubuwa kuwa na gyara, ko kuwa haka kawai su ka ninko ki, su ka kawo ki?" Nana ta yi shiru, tare da sunkuyar da kai, wa ya tsaya bin ta kan ba ta wani abu, har gara Ummi ta kawo mata, ranar da su ka zo da su Jamila, ta rubuta mata yadda za ta yi amfani da shi, amma tun da ta jefa ledar a drower, ba ta sake bi ta kan su ba, saboda pressure gabanta ta ishe ta, ba ma ta taSa tsammanin wani abu zai shiga tsakaninsu ba.

Anty Fati ta yi wa Nana tambayoyi, a kan matsalar sanyi, Nana ta ce ita ba ta jin komai na alamar sanyi.

"To duk da ke kaWai ce a gurin mijinki, amma kar ki zauna ki mi?e ?afa Nana, kar ki ga ba shi da ?arfi, tsaf 'yan mata za su din ga kawo masa farmaki, ki na ganinsa tubarkallah da shi. Nana ki yi addu'a, ki yi gyara kuma ki yi biyayya, za ki zauna lafiya in sha Allah. Nana ki yi kissa, kar ki zauna haka sai abin da ya zo miki, ki zama mace mai tunani Allah ya baku zaman lafiya"

Suka yi ta yi mata nasiha, har aka yi sallar la'asar. Su na yin sallar la'asar, su ka ce za su tafi, saboda kar su yi dare a hanya.

Nana ta ce "Bari ya dawo daga masallaci, sai na raka ku" Duk s karSi lambobin wayar su, su ma suka karSi ta ta.

Suka shirya tsaf za su tafi, Nana ta fito ta tarar ya dawo daga masallacin.

Ta ce "Sayyid, za su tafi zan raka su ko bakin titi ne, su hau adaidaita sahu, su je tasha".

Ya ce "Bari mu je tare"

"Idan mutanen gidan su na neman ka fa?"

"Wata ta ?one a gidan, sun tafi kai ta Asibiti"

Nana ta waro ido, ta ce "Wace ta ?one?"

"Ban sani ba, kawai na buWe gate sun ce mini za su Asibiti, wata ta ?one da ruwan zafi"

Nana ta ce "Ikon Allah, Allah ya sauwwa?e."

Su Adda Saude, su ka fito, suka tafi raka su tare da Sayyid.

Su na tafe su na ci gaba da yi musu nasiha, a bakin titi, suka tarar musu adaidaita sahu. Nasiru dama tun da ya raka su, gida ya koma saboda zai je makarantar Islamiyya.

Nana ta tambayi mai Napep ta ce "Nawa za ka kai su tasha" hararta Buzu ya yi, ya saka hannu a aljihunsa ya ciro dubu biyu, ya bawa mai adaidaita sahun.

Ya sake Waukko ba?ar leda, ya ajiye wa Anty Fati a kan cinyar ta, ya ce "Mun gode sosai"

"A'a ba zamu karSa ba, Wawainiyar ta yi yawa"

Nana ta ce "A'a Anty Fati, ba zai ji daWi ba. A ce ina gaida Mama, ina kewar ta sosai da sosai" ta yi magana idanunta na cika da hawaye.

"A'a Nana, kar fa ki je ki zauna ki yi ta koke-koken nan, idan haka ne, za mu daina zuwa"

Ta goge hawayen ta ce "Na daina, ku gaida gida"

Sai da su ka ja motar su ka tafi, sannan su ka dawo gida.
Ayshacool
Nana ta zuba masa Abinci, ya ce "A'a ba na jin yunwa yanzu"

"Sayyid ina jin daWin yadda ka ke mutunta 'yan uwana idan sun zo, kuma na ji daWin yadda yau ka yi magana da su, har ka yi raha, har cikin zuciyata na ji daWi sosai da sosai. Allah ya nuna mini 'yan uwanka haka, zan yi iya yi na, na kyautata musu nima, Allah ya sa su amince su karSe ni a matsayin Waya daga cikin ahalainsu".

"Na ji kin ce a gaida Mama, mamanki na nan ta bari, a ka aura miki ni?"

Ta yi murmushi mai ciwo ta ce "Ba ga Maman nawa nan ka gani ba, ranar da mu ka je duba Baba?"

"Ba maman ki ba ce, kuma ko mamanki ba ta so na, ba za ta din yi mana irin kallon da waccan matar ta yi mana ba. Amma wannan da su ka zo, na ga su na murna sosai da sosai da ganina, har suka yi mana addu'a, duk da ban san me yasa ki ka yi kuka ba da suka zo"

Nana ta haWiye abu mai Waci da ya tsaye mata a wuyanta, ta san yanzu ba ta da wani mutum mafi kusanci da ita, sama da shi, dan haka babu bu?atar Soye masa komai, dan haka ta numfasa ta ce "Tabbas ba Mamana ba ce wadda ka gani a gidanmu. Mamana sun rabu da Baba, tun ban fi shekaru tara ba. Ba komai nake iya tunawa ba, kawai dai na san Mama ba sa jituwa da dangin su Babanmu, su na yawan samun saSani. Har dai suka rabu. Ta ce Baba ya bata mu, ni da yayana amma ya hana ta. Ba ta daWe da rabuwa da shi ba, ta yi wani auren. Abin ya Sata wa Baba rai sosai da sosai, ya ce kamar ta sane ta kashe auren dan ta fita ta auri wani, wanda ta aura Win kuma an ce ya taSa son ta, ba ta aure shi ba.
Adda Saude ta zo ta Wauke ni ta ?arfin tsiya, ta tafi da ni, amma da ?yar na kwana a gidan da Mama take, mijinta ya ce sai an fita da ni. Abin dai duk babu daWi, aka sake mayar da ni gidan Baba. Na fi shekara bakwai ban ganta ba, ina kewar ta sosai da sosai" ta yi maganar tana fashewa da kuka.

Ya rungume Nana a jikinsa yana shafa bayanta a hankali.

"Ki daina kuka, za mu je mu ganta in sha Allah, ke gara ke a kan ni ai. Ban sani ba ma ina da maman ko ba ni da ita, ni ke kaWai na sani"

Ya jima yana rarrashinta, sannan ta Wan tsagaita da kukan da take yi. Ta fara buWe kayan da suka kawo mata. Ba masu tsada ba ne ba, amma ta yi ?o?ari. Bedsheet kawai biyar ne, huWu na gida, Wan waje Waya. Ga kwanuka har da kayan sakawa.
Sai da ta bari an kira magariba ya fita, sannan ta sake fashewa da kuka, ta yi kuka sosai sai da kanta ya fara ciwo,? sannan ta ha?ura ta yi shiru.

*

Jikin Shukura ya yi kyau, ta warware, wannan kumburin duk ta sace, aka rubuta mata sallama.
Doctor Sharif ya sha jinin jikinsa, dan sai da ya tsorata ya fara wasi-wasin ko dai Shukura ta san abin da ya aikata mata, saboda yadda ta canza gaba Waya. Wasa da dariyar ma da suke yi, gaba Waya ta daina, da ya shigo sai ta tsuke fuska. Sai dai wani sashi na zuciyarsa ya din ga ba shi, kawai yanayin da take ciki ne, na rasa Wan ta da ta yi, ya sanya duk ta canza ta daina walwala.

Hajiya Amina ta dube ta, ta ce "To Shukura yaya? Gidanki zan mayar da ke, ko gida za ki taho?"

"Mummy mu je gida na Wan huta tukuna"

Sagir ya harari Shukura ya ce "Mummy, a dawo da ita kawai, ke ma ki huta da Wawainiya tun da ta samu lafiya"

Su na cikin mujadalar, Alhaji Zailani ya kira waya, ya ce "An sallame ku ne ko kuwa? Ya ce mini yau za a sallame ku"

"Eh, an sallame mu, ta ce gidan zata taho, mijinta ya ce ta koma gida"

"Saboda me? Ta koma ta yi masa me? A dawo mini da 'ya ta gida ta huta, kafin ta koma, me za ta je ta yi masa da yanka a jikinta".

Hajiya Amina ya ce "A'a kar a yi haka, mijinta ne fa"

"Ni kuma ubanta ne, ki ce masa na ce a kai mini 'ya ta gida ta huta, idan ba za ki faWa ba, ni zan kira shi"

Sagir yana ji yana gani, haka ya ha?ura, aka mayar da Shukura gida, maimakon gidansa.

****

Nana ta kira su Adda Saude, suka tabattar mata da sun je Bauchi lafiya, ta yi musu bangajiya.

Yana ta shirin kwanciya, Nana kuma ta ?ura masa ido, zuciyarta ta yi mata nauyi, ba ta jin daWin komai.

Ya zo kusa da ita, hannunsa ri?e da kofi ya mi?a mata. Ta saka hannu ta karSa, tana kallon sa.

"Na ga ba ki ci abinci ba, madara ce na kuma karSo miki"
Ayshacool
Ta buWe kofin, ta kalli madarar, da wani ba?in abu a kai.

"Habattussauda ne a ciki, ko na fara sha ne?" Ya yi magana yana mi?a hannunsa zai karSi kofin.

Ta kafa kai, ta fara shan madarar, sai da ta shanye ta ajiye kofin.

Ta dube shi ta ce "Me yasa ka ke bani madarar nan?"

"Na ji wani likita ya faWa a radiona, yana ?ara wa mata lafiya sosai"

Ta Wan yi murmushi, sannan ta numfasa ta ce "Sayyid, da gaske ?abilarku, ba sa auren macen da ba ta su ba?"

Ya yi shiru kamar ba zai yi magana ba, sannan ya ce "Duk abin da zai fito daga bakina a yanzu, ?arya zan yi miki, saboda ba zan iya tuna komai a kan ?abilar tamu ba"

Cikin rawar murya ta ce "To yanzu idan Allah ya sa ka tuna waye kai, da asalin rayuwar ka, ni mece ce makomata? Za ka karSe ni a matsayin matarka kuwa?. Idan kuma aka samu akasi ka manta da ni baki Waya fa? Yaya zan yi? Mece ce makomata?"

Ayshercool
08081012143
Ayshacool
41

Ya yi shiru yana nazarinta, hawaye ya wanke mata fuska, har cikin ranta maganganun da suke fitowa daga bakinta. Tabbas! Tambayoyin nata a kan hanya suke, kuma sun cancanci ta samu amsar su, amma ta yaya zai bayar da amsar abin da shi kansa bai sani ba?

Ya dake ya tattaro nutsuwar sa, ya Wago fuskarta, su ka haWa ido.

"Ba na so, ganin wannan na Waya daga cikin abin da yake tayar mini da hankali, na rasa nutsuwa, hawayen ki zafi yake haifar mini a zuciyata, kuma yau wuni ki ka yi kuka" ya yi maganar yana share mata hawayen da yake kan fuskarta.

"Sayyid ka bani amsa, zuciyata ta cika da tsoro da fargaba, da kuma wasi-wasi"

Ya sassauta muryarsa ya ce "Ma vie. Idan har tunawa da rayuwata da waye ni, zai sanya na manta da ke a cikin rayuwata, ina fatan na dauwwama ba tare da na tuna waye ni ba. A jikina ina jin rayuwar da nake yi tare da ke, ita ce rayuwa mafi aminci da kwanciyar hankali. Ba ki yadda ba

Leave a Review

You cannot submit review untill you Register or login