Showing 18001 words to 21000 words out of 168002 words

Chapter 7 - Buzu Book One Complete Hausa Novel

27 Oct 2025

638

ki, sun ce , a ce ki yi ha?uri abin ya zo babu shiri, kuma ba su da isassun kuWi. Kin ga dubu hamsin, wai a baki ki yi wani abin ga kuma kaya"

Yaya Atine ta waro ido ta ce "Buzayen?"

"Wallahi kuwa"

"Kirawo Rabi maza a yi a gabanta" aka kirawo Mama, aka buWe zip Win jakar.

Dan?areriyar shadda bazin ce a farko, fara ?al an yi mata aiki irin na buzaye, har da awarwaraye da Wan kunne, da sar?a.
Kaya dai Atamfa set biyar, sai takalma guda biyu da turare har da na wuta.

Ummi ta ce "To ke Nana ki na ta wani buntsire-buntsire da alama wannan za su kula da ke. Kalli a yadda aka yi auren fa, amma har suka yi miki wannan kayan haka." Ita kanta Mama abin ya ba ta mamaki ya tsaye mata a rai ta za ta Nana za ta tozarta fiye da haka.

Ummi ta ce sai An yi wa Nana gyaran jiki an yi mata lalle da gyaran gashi, tun da har sun ?o?arta sun kawo wannan kayan.
Da aka gaya wa Baba nuna wa ya yi ko a jikinsa, duk da cikin ransa ya ji daWin kayan da suka kawo mata, damuwarsa kar ma a fara yi masa zancen kayan Waki. Dan sadakin ma naira dubu hamsin ya ware zai ba ta.

****
A tsanake yake ?are masa kallo, tun daga kansa, har zuwa kan yatsunsa da suke Wauke da manyan zobunan azurfa. Duk da fuskarsa a rufe take, sai idanunsa kawai ake iya gani, yatsun hannunsa su ka fallasa asirin kalar farar fatarsa.

"Ko za ka sauke rawanin naka mu yi magana?" A hankali ya juya ?wayar idonsa, yana kallonsa amma bai yi magana ba.

"Magana nake, ka sauke rawanin fuskarka mu yi magana" still bai sauke ba, kuma bai yi magana ba, sai ma yin?urawa da ya yi, ya juya zai fita" cikin azama ya tashi ya sha gabansa ya ce "Ya mu na magana za ka tashi ka tafi?"

"Me yasa ka kira ni?" Ya yi maganar yana tsare shi da ido.

"Bu?ata ce"

"Ta me?"

"Ina so ka gaya mini ko nawa ka ke bu?ata, ka saki yarinyar nan Nana da babanta ya aura maka"

Ya gyara tsayuwarsa sosai yana kallon cikin idanun Alhaji Zailani, ya ce "Je devrais divorcer?" Alhaji Zailani ya yi ?uri da ido yana kallonsa, dan bai gane me ya ce ba.

Ya taka a hankali ya je gaban Alhaji Zailani ya tsaya, sannan ya ce "Me yasa ka ke so na sake ta?"

"Saboda na fi ka bu?atar ta"

Ya sauke ajiyar zuciya ya ce "Ka ce ka fi ni bu?atar ta?" Kafin Alhaji Zailani ya ba shi amsa, kawai ya gansu a tsakiyar dokar daji.

Ya saka hannu, ya sauke rawanin fuskarsa, kyakyawar fuskarsa ta bayyana ya ce "Ka ce ka fini bu?tarta? Har ka manta da abin da na yi maka a wancan lokacin?, shi ne ka sake biyo ni da wannan maganar?"

Ya saka hannunsa a wuyan Alhaji Za??????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????ilani, wasu irin dogwayen farata suka tsiro a yatsunsa, a hankali kamaninsa suka gushe, fuskar wani tsoho tukuf ta bayyana.

Ya ?ara tsananta sha?e Alhaji Zailani ya ce "Ni na fika bu?atar ta, fansa ta zan Wauka a kanta. Mallakina ce, fansa zan Wauka, dan haka na fika bu?atar ta!!

Jin numfashin sa ya yi, ya dawo iya ?irjinsa, jini ya fara zubowa daga gurin da ya huda shi da faratansa.

Ayshercool
08081012143
Ayshacool
****
Gidan su Nana kuwa, ranar ta kasance ranar da za a kaita, sai dai babu wanda ya san ina za a kai ta, kuma ko katifa Baba bai saya ba. Da Ummi ta yi masa magana sai cewa ya yi ba shi da kuWi, ita ta yi mata. Abin ya Sata mata rai, babu wanda ya san wani irin guri za a kaita, idan babu labule da katifa a ?asa za ta zauna? Ga kuWin sadakin Nanan har dubu Wari biyu a hannunsa.

Nana kuwa kawai dai ga ta nan ne, hankalinta ya kasu kashi-kashi, tana tunanin maganganun da ta ji da wannan muryar, ga kuma abin da ?aisar ya gaya mata. Duk da wani Sangaren na zuciyarta na gargaWinta da yadda da maganganun Aljanu, wata?ila kawai wasa suke yi mata da hankali. Tana jiyo Mama tana SaSSaka dariya tana cewa yanzu idan buzayen su ka ?i zuwa, su nuna in da za a kai Nana, ko kuma suka gudu shikenan Nana ta zama bazawara.
Maganar ta sosawa Nana rai nesa ba kusa ba, wato duk bayan abubuwan da ta yi mata a baya, har ma tunani take yi, ta yi zawarci. A take Nana ta yi wa kanta alwashin ko bangon duniya wanda aka aura mata, zai Wauke ta ya kai ta, za ta bi shi ko da kuwa zai din ga azabtar da ita ne, ta gwammace hakan da ta sake dawowa gidan nan da sunan zawarci tun da dai ibada take yi.
Abubuwan da suke damunta kuwa, ta fauwwalawa Allah, ta dake ta je ta yi wanka. Ta yi kwalliya da wannan shaddar, da kayan da aka kawo mata.
Kasancewar Nana tana da fata mai kyau, 'yan kayan da Ummi ta haWo ta yi mata gyaran jiki na kwana biyu, ta yi kyau fatar ta ?ara haske. Ga zanen lalle an yi mata. Gashin kanta ma ya yi kyau, komai kyau ne da shi idan ya sha gyara.

Sai da Mama ta yi saroro, da Nana ta fito cikin kayan nan, tamkar matar wani hamsha?in mai kuWi. Duk da ta rame sosai, amma kayan sun zauna a jikinta, tamkar tela ya gwada ta. Fuskarta babu yabo babu fallasa ta fito tana gaisawa da 'yan uwa da abokan arziki.

Nan gida ya Wauki guWa, aka din ga yi mata fatan alkhairi. Duk da ga a yadda auren ya zo mata, kuma har a lokacin ba ta tantance waye ma mijin nata ba. Amma ganin mutanen da suke ta shiga su na fita, ana cin abinci, a dalilinta. Kawai ta dur?usa ta yi sujudu shukur, ko ba komai wannan wata rana ce da kowace mace da ta san ciwon kanta, take fatan gani a rayuwarta.

"Allah ga Nana, Allah ga baiwar ka. Ina godiya da tarin ni'imomin ka a gare ta" ta Wago fuskarta duk hawaye. Suwaiba ta ce "Ji wata gulma, har da sujjada kamar auren gaske, wai a dole sai an raina wa mutane hankali. Mu dai a hanzarta a yi a bar mana Waki"

Nana ta kalle ta ta ce "Suby kenan, ai duk ci gaba ci gaba ne, ba Waki ba gidan zan bar muku baki Waya ku sake, ina fatan aniyar kowa ta bi shi"

Suwaiba ta ce "Aniyar kowa ta bi shi kamar yaya, me ki ke nufi?"

Ta girgiza kai ta ce "A'a ba zan biye miki ba, ni yau ina cikin farin ciki ne a gare ni, ba zan biye miki ki lalata mini ita ba" Suwaiba ta ci gaba da faWar maganganu. Nana kuma ta fice ta bar mata Wakin.
A hakan an sassamu wanda suka bayar da gudummawa sosai da sosai, domin kowa yana yabon Nana da halaye na gari, dan duk 'ya'yan malam Isa babu mai ha?urinta da biyayya, duk da wasu lokutan ita ma tana da faWa, amma akwai ladabi. Ummi ta kasa ta tsare tana karSar kaya da kuWin gudunmawar da kanta,
Ta kuma din ga ?o?arin, duk wani yin?urin kawo hargitsi da Mama take ?o?arin yi a gurin taron ta hana.
Nana ta samu kayan kitchen, da kuWaWe daga hannun jama'a da dangi.

Da yamma sai ga Yusuf da mota, tare da Sule, Hajiya Amina ta ce a Wauki Nana a ciki.

Yaya Atine ta ce a fara zuwa su ga gurin, su san abin da za su saya, amma Yusuf ya ce babu bu?atar hakan, amarya za su Wauka.

Gaba Waya jikin Nana a sanyaye yake, su Yaya Atine suka saka ta sake wanka, Ummi ta bata wata lafaya da ta saya mata, ta saka ta feshe ta da turare.

Ana ta rangaWa guWa, aka kai Nana gurin Mama wai ta yi mata nasiha.

Mama ta ce "A'a ni me zan ce, ai ta san komai ba abin da ba ta sani ba, a sauka lafiya"

Nana a ranta ta ce "Ko ba ki faWa ba lafiya zan sauka, kuma sai Allah ya kunya ta ki".

Baba yana ?ofar gida, aka kai masa Nana ya yi mata nasiha.
Ayshacool
Ya ?are mata kallo ya ce "Yanzu kin ga abin da ki ka janyo wa kan ki ko Asma'u? To ki buWe kunne ki saurare ni, babu zawarci a gidana, duk Wan da zan aurar kin san ina jaddada wannan, ba zawarci babu yaji a gidana. Allah ya rufa miki asiri da miji na gari, amma fafur ki ka ?i. Je ki Allah ya ba da sa'a ya baku zaman lafiya" Nana ta daskare a gurin ta kasa motsi balle ta tashi.

"Na ce ki je Allah ya sanya alkhairi" ya maimaita mata.

Ta Wago idanunta a hankali ta ce "Baba... Sai kuma maganar ta ma?ale ta ?i ?arasa fitowa, saboda kuka da wani abu mai nauyi da ya danne mata ma?oshinta.
Ta yin?ura ta tashi, har sun kai bakin motar, ta waiwaya, kawai ta ga Baban ya zubo mata ido, idanunsa cike da hawaye.
Kawai ta yi bismillah ta shiga motar.

Ba Nana ce yarinya ta farko da Baba ya aurar ba, amma har cikin zuciyarsa ya ji rabuwa da ita, duk da tarin haushinta da yake ji. Wani sashen na zuciyarsa kuma ya fara tunatar da shi, da jin kamar bai kyauta ba abin da ya aikata.

Kasancewar mota Waya tak aka kawo, daga Yaya Atine, Anty Sa'a sai Ummi suka tafi raka Nana.

Su na tafe a hanya su na ta hirar su, Nana kuwa zubar da hawaye kawai take yi.
Sosai Yusuf ya ji tausayin Nana, shi kansa ya jinjina girman wauta da rashin sanin ciwon kai da mahaifin Nana ya yi.

"Kai wannan wace irin unguwa ce duk babu mutane, wannan ai sai a yanka mutum a binne ba a sani ba"

Ai kuwa babu shiri Nana ta Wago, tabbas haka ne, unguwar manyan gidaje ne sosai awon gwamanti, sai dai babu alamar akwai jama'a da yawa a unguwar.

Gaban wani gida suka yi parking, mai Wauke da doguwar katanga.

Ko da suka fito, Yaya Atine ta ce "Aka ce mai gadi ne, ya na ga katafaren gida haka?"

Sule ya ce "Eh gidan da zai yi aikin gadin ne, a Wakin masu gadi za su zauna"

Ta ce "To ikon Allah" ya buWe gate Win suka shiga.

Akwai ?atuwar haraba a gidan, ta ko ina shuke-shuke ne, main gidan kuma yana can nesa da gate Win gidan. Daga nan kusa da gate Win kuma wani wani ?aramin gini ne.
Sule ya buWe Wakin ya ce su shiga. ?aki ne babba falle Waya, sai banWaki sai ?amshin sabon fenti da kuma turaren wuta yake tashi.
Sabuwar katifa ce gal babba a Wakin, ga labulaye da wardrobe mai guda biyu da mudubi ?arami, ga kuma carfet a tsakiyar Wakin.

Yaya Atine ta ce "Yanzu a sati Wayan ku ka yi wannan shirin?"

Sule ya ce "Eh, wani mu muka yi, wani kuma Hajiyar da muke yi wa aiki ce, ita ta sai labulaye da abin shimfiWar nan, da kayan Wakin ma, abubuwa kaWan mu ka ?arasa"

"Lallai tana da kirki sosai, bayan kayan da ta je ta kai mata gida. Amma Ummi babanku ya tafasa makaronin asara ko cokali fa bai saya wa Nanan ba"

Ummi ta tsuke fuska ta ce "Babu kitchen kenan? A ina za mu ajiye mata kayan kitchen Win"

Sule ya ce "Ai abu ne na maleji, sai dai a ajie mata a nan Win, tun da yana da girma sosai"

Anty Saude ta ce "Bawan Allah kuma cikin gidan da mutane?"

Ya jinjina kai ya ce "Eh akwai, sai dai ba ma zauna bane ba"

Ya Atine ta shiga banWaki, ta kunna famfo ta ga ruwa na zuwa, ga shi har da wearing Win nepa da sola na gidan a Wakin.

"To yanzu ina angon, mu fa ko sau Waya ba mu gan shi ba"

Sule ya ce "Yana nan tafe, sai an jima za a rako shi, idan kuma za ku jira ne to shikenan"

Yaya Atine ta waro ido ta ce "A ina Win? Wannan unguwar duk kangwaye, ku wuce mu tafi ke Nana Allah ya baku zaman lafiya"

Ummi ta ri?e hannun Nana ta ce "Nana kin dai ji abin da Baba ya gaya miki, ki yi ha?uri da abin da ?addara ta zaSa miki, ki yi zaman ki, ke kin san wannan gidan namu, ba gurin da idan ka bar shi zaka so koma masa bane. Ki zama mai tuna wace ce ke, kuma daga ina ki ke, sharrin da ake yi miki kawai a gidan ya ishe ki. Allah ya baku zaman lafiya ya baku zuri'a Wayyiba. Na karSi kuWin sadakin ki a hannunsa, da kyar ya bayar da dubu hamsin, wai sauran da su aka yi hidimar biki. Ina son Wan sayo miki kayan kwallita, da underwears idan kin amince, idan ba ki amince ba na baki kuWin ki"

A hankali Nana ta ce "Duk yadda ki ka yi na amince"
Ayshacool
"To shikenan, ga wata dubu ashirin ki ri?e a hannunki, a irin kuWin gudunmawar bikin ki ce, ko za ki yi amfani da su, a sha amarci lafiya" Nana tana ji suka tafi suka bar ta ita kaWai ?wal.

Shiru garin, ko ?wa??waran motsin wani abin ba ta ji, ta Waga kai tana kallon Wakin.

A zuciyarta ta din ga addu'a, tana ro?on Allah ya shiga lamarinta. Yawan gane-gane da Nana take yi, ya sanya zuciyar Nana fara ?e?ashewa. Ta bayan Wakin take jin hayaniya, ana surutai da dake-dake ana hira, tamkar a irin gidan yawan nan.

Kiran sallar magariba ta ji, ta tashi tsam, ta shiga banWakin ta Wauro alwala, ta dawo Wakin ta yi sallar magariba.

Bayan ta idar duhun magariba ya ?ara yi, sai dai Wakin akwai hasken fitilar solar.
A hankali kuma tsoro ya fara shigar Nana, ta daina jin hayaniyar da take jiyowa, ko ina ya yi tsit.
Daga bisani kuma ta din ga jin bugun zuciyarta yana ?aruwa, sai kuma hasken fitilar Wakin ya Wauke baki Waya. Ta kifa kanta a kan ?afarta, jikinta ya fara tsuma.
A hankali ta Wago kanta, ta ganta a cikin sahara a zaune, sai sautin iska da yake kaWa yashin saharar. A wannan karon ma yana tsaye, hannunsa ri?e da akalar ra?uminsa. Tashin sautin kaWe-kaWe ta din ga ji, ba tare da ta ga daga inda kiWan yake tashi ba, ga wata zazza?ar murya da take ta rangaWa guWa, muryar na amsa kuwwa a dajin. Ya taka a hankali ya je gabanta, ya mi?a mata hannu. Ta Wago a hankali ta kalle shi, ta Waga hannunta za ta mi?a masa. Ta ji an yi sallama firgigit ta buWe idonta tana kallon mai yin sallamar.

Ayshercool
08081012143
Ayshacool
Page 28


Da Sule suka yi ido huWu, ya shigo wasu buzayen suka biyo bayansa, hannunsu ri?e da kaya.

Ya kalli Nana ya ce "Afuwan mun tsorata ki ko? Ki yi ha?uri ba mu zo da wuri ba, mun tsaya mun yi salla isha'i ne.
Ita dai Nana ba ta ce komai ba, aka din ga jere cartons na ruwa a Wakin.

Ita dai ta yi shiru ta sunkuyar da kanta ?asa.

A hankali ta din ga jin tamkar numfashinta zai Wauke, wani irin bugu zuciyarta take yi, sanyi yana ratsa ta.

Ta Wago kanta domin sha?ar wadatacciyar iska, kar numfashinta ya Wauke.

Fararen kaya ne a jikinsa, irin na buzaye, ya yi rawani da shuWin? yadi, ga wata Wamara da ya yi da wani shuWin yadin, gefen ?ugunsa kuma soke da takobi a cikin kubenta, wuyansa yana sanye da wani abu, na fata wanda ya Wara laya girma, kuma bai kai girman jaka ba. Yatsunsa sanhe da zobunan azurfa, ga kuma ?arfen tagulla a tsintsiyar hannunsa, ya dafe gefen cikinsa, shigar ta buzaye ce, kuma ta wata fuskar kamar ta larabawa.

Yana gaba Habu yana bayansa, shi ma ya sha kwalliya cikin shigar buzayen. Wani irin daddaWan ?amshin turare,
ya karaWe ilahirin Wakin, Nana ba ta taSa jin turare mai tsananin ?amshi kamar wannan ba.
Sai kuma sauran buzayen a?alla su biyar, duk sun sha kwalliya.
Dadduma suka shimfiWa masa ya zauna. Gaba Waya suka zauna a gefe, suka yi shiru. Habu ya ce "Mu yi addu'a" aka fara Addu'a.

Nana ba ta san a tsakaninsu? waye mijin nata ba, sai dai tana ?o?arin satar kallonsa, duk da kamar kullum kamar yadda ta saba ganinsa, fuskarsa a rufe take da rawani.

Ba ta san me aka karanta a addu'ar ba, saboda ta lula tunani, sai muryar Habu da ta ji ya kama sunanta.

"Nana"

Ta ce "Na'am"

"Da farko dai ina mai ba ki ha?uri a kan abin da ya faru, kin san komai Allah ne yake ?'addarawa. Jikina ya yi matu?ar sanyi da abin da ya faru. Na gane dalilin wannan auren ne ya sanya muka baro gida. Ki yi ha?uri bawa ba ya tsallake ?addararsa. Ina yi muku fatan alkhairi da fatan Allah ya baku zaman lafiya. Na san abubuwan da mu ka ba ki na aure, be kai abin da ake kashe muku na aure ba, amma ki yi ha?uri a hankali za mu duba a yi miki, kin san masu ?aramin ?arfi ne mu. Dama Wan kuWin gadin tarawa muke yi, za mu tura gida wannan abu ya bijiro, kuma kuWin hannunmu duk ya ?are. Dan Allah ki yi ha?uri da abin da Allah ya ?addara miki."

Nana dai ba ta ce komai ba, ya sake nuna mata kayan da suka zo da su ya ce "Ga sayayya nan, abin wanka ne da kayan wanke baki, da Wan abin da ba a rasa ba na kayan tsafta. Yanzu mu na sauri mu koma, ba wanda zai kula da ?ofa dole mu koma da wuri, amma zamu dawo da yardar Allah" su ka ?ara yi musu fatan alkhairi.
Shi kuwa tun da ya zauna, ?wa?w?waran motsi ma bai yi ba, balle ya tofa wani abu ba.

Sai da Nana ta ga sun mi?e baki Waya shi yana zaune, sannan ta fara zazzaro ido.

Gaba Waya sai suka juya yare, su na yi masa magana, har suka gama maganar, shi dai bai ce uffan ba.

?aya bayan Waya suka fice, hakan ya ?ara tabattar mata da shi ne mijin nata. A take ta tuna Sule ya taSa gaya mata ba shi da cikakkiyar lafiyar ?wa?walwa. 'kenan mahaukaci Baba ya aura mini?' ta tambayi kanta.
?o?arin tuna wasu abubuwan

Leave a Review

You cannot submit review untill you Register or login