Showing 39001 words to 42000 words out of 182919 words
cire kaina ya zamo ban dani sannan kuma na rufe damar da zai fad’a min abinda ya ga dama, no chance for him “shiru some tayi tana sauke numfash.”sannan tace “ki dai bi ahankali “okay ma .”
Cikin yanayin na tashin hankali sultan ya shigo office din mr ata yana huci tmkr zaki ya soma magana “yana cewa wai me ka d’auki kanka ne komai kai sai ka nuna wa mutane isa da mallaka , kayi iko akan kowa ,kayi iko akan komai, Ka dinga abu da d’agawa naga alamun so kake ka mallakemu gbdy da kamfanin “mr ata bai ce masa uffan ba illa ya fesar da numfashi mai zafi kana ya mai da jikinsa sosai akan kujera tare da lumshe idanunsa inda sultan ya cigaba da fadar magana son ransa idanunshi ya bude a hankali cikin yanayin tashin hankali ya ci gaba sauraronsa “kamfanin IGA mu suke bawa aiki amman dan rashin godiyar allah irin naka sai da kayi munafurcin da suka kawo maka aiki “ me muka tsare maka me ala dole so kake ka malleke kamfani .”
“Mallakar kamfani kuma na nwa ?ai tun tuni na mallake ,kuma babu wanda ya isa yayi abinda yaga dama matsawar ina cikinsa ,kai kanka kasan nafi karfin na tallata sanaata ga kowa bare IGA “ abu na farko bansan ku kuke masu aiki ba sun bukaci aiki daga gareni kuma nayi masu abinda suke so amman kawai saboda burika kullum ka ci min mutunci ko kayi abinda zan bar kafanin nan ka maye gurbina ka zama MD na wannan ma’aikatar shine zaka zo kana fad’a min mgn kana son matsayina sai dai baka da wannan kokarin sannan baka da talent din sannan daga yau idan kana son ka zo wurina ka dinga amfani da common sense din kafin kazo okay yayi maganar a tsawace .”
“Adam kana wuce gona da iri acikin kamfaninmu ka tattara kwararu masu aiki a wurinka ka hana kowa ya dinga sakasu aiki sai kai kad’ai “mr ata ya kallesa a kaskance jin ya shigo da wata maganar bai kai ga cewa komai ba yaji ana neman izini “ko zan iya shigowa ? aka fad’a daga bakin kofa”kullum kana jin dadin ganinmu cikin damuwa kullum burinka kaga komai namu ya tsaya .” shi dai mr ATA bai ce uffan ba dan daman tuni ya maida idanuwanshi kan system.“daga yanzu zan fad’awa gabadayan family’s dake aiki acikin kafanin nan kada wanda ya sake bin umarninka ko bin wata dokarka acikinmu dan baaajiyemu kayi ba “ maryama taji shiru ba’a bata izini shiga ba tace “sorry sir ! ta juya da sauri ta koma kasancewar taji kamar alamun fad’a “sultan kana damuna alhalin kasan bana son damuwa dan Allah zaka iya tafiya please .”
“Bazan tafi ba sai lokacin dana ga dama dan ba kai kad’ai kake son yin abinda ka dama ba wai har kamar ni zan sa akira min yara zan sakasu aiki suki bin umarnina wai suna maka aiki “rashin tunaninka bazai bari ka fahimci komai ba kai kasani babu wanda zan hana yayi maka aiki sai dai idan suna min aiki amman tunda idanunka yanzu sun dawo Kan ma’aikatan dake karka shina saboda a tunaninka sune nasarata muje ka zabi duk wacce kake son tayi aiki da kai .”wani farinciki ya kama sultan saka makon burinsa ya cika sai dai yaki bayyana hakan dan kar mr ATA ya fahimta ya canza ra’ayinsa dan yasan halinsa .”
Mr ata ya mike ya fito sultan ya biyo bayansa cike da farinciki kai tsaye office din su maryama ya shiga akayi saa duk kusan wadan da yake aiki dasu suna gurin har maryama tunda ya shigo gaban maryama ke fad’uwa sakamakon idanunshi dake kanta “ya numfasa sannan ya soma magana “acikinku wa yake son yayi aiki akarkashin sultan ?gabadaya office din yayi shiru babu wanda yayi magana wanda hakan ya nuna basa bukata ,maryam kam taso tace zatai aiki dashi tunda shi wannan balainsa yayi yawa amman har sanda mr ATA ya gama maganarsa ya shiga wata bata iya cewa komai ba “duk wanda yake bukatar yayi aiki akarkashinsa ya daga hannu? nan ma shiru maryama ta kalli gabadayansu ma’aikatan wurin taga babu alamun akwai wanda Ke bukata dan haka tayi qoqarin daga nata hannun wanda hakan yasa cikin hanzari mr ATA ya cigaba da magana wanda kuma yasan zai kasance akarkashina ya daga hannu ?gabadaya suka daga hannu banda maryama alamun bata tare dashi .”
sultan yaji zafi sosai kenan duk matanka iko da kaidodin da yake masu da balain da hantararsa sun fi bukatar kasance akarkashinsa akan shi lallai sai ya tashi tsaye akan ATA .”wani kallo mr ATA yayi wa maryama ganin har lokacin taki daga hannunta yayinda kowa hannunsa Ke sama d’auke idanunta tayi cikin nashi tana hura hanci “ka gani sultan babu ruwana kawai ni business dina ne agabana bani da burin shiga hakin kowa idan kamfani ne kasan ina dashi masu tarin yawa anan ma ku nake taimakawa da rayuwarku domin idan na barshi barayin cikinku zasu karyar da kamfani qarshe ku dawo kuna bara a wurina which’s very bad .”ya fad’a yana kallonsa a dage ,yanzu ko zaka iya tafiya kasa a nemo maka wasu maaikatan da zasuyi aiki da kai dan wadan nan nawa ne ?”
Tun bai kai ga rufe baki ba maryama tace “sir ko zan iya cewa wani abu ?yayi shiru yana dubanta cikin tsananin fad’uwar gaba yana fargaban bata damar yin mgn d’an bai san me zatace ba hakan nan ya tsinci kanshi cikin tashin hankali da fargaba dan dai shi din miskilin kanshi ne da gabadayansu zasu iya fahimtar yanayin daya shiga “kayi shiru sir ko zan iya cewa wani abu ?ta sake maimaitawa sai daya sauke naunayen ajiyar zuciya a boye sannan yace “yes!.ta rausayar da kwayar idanunta cikin nashi sannan ta bude baki a natse ta soma mgn “sir dayawa daga cikinmu suna jin tsoron su amince da wannan da bansan ko waye shi ba sbd da kai koda kuwa suna só , haka zalika suna jin tsoron suki amincewa da zama kusa da kai duk dai saboda tsananin tsoronka .”sultan ya gyada alamun ya gamsu da maganarta domin daí gsky magana ta tsage ta fad’a kuma ta burgesa sosai kawai ka barshi ya zabi wadan yake so acikinmu .”
gabansa ne yayi wani mummunar faduwa nan take fargaba da tashin hankali da yake ciki ya qaru ya tsura mata tsumammun idanunshi sosai yana jin wani iri a ilahirin jikinsa shi da yake burin matso daita kusa dashi sosai idan ya kasance sultan ya zabeta fa ya zai yi ?muryarsa a kasalance yace “me kika ce ?karka yi kamar baka jita ba alhalin kaji abinda ta fad’a,wannan yarinyar gsky ta fad’a domin ta kawo mana masalaha dan haka zan zabi wadan da nake son suyi aiki akarkashina cewar sultan ,mr ATA bai ce uffan ba illa ya runtse idanunshi qirjinsa na wani irin luguden bugu dan dai itace ta kawo wannan tsarin da wani ne da shi kad’ai yasan irin azabar da zai yi masa amman ko yanzu bazai barta haka ba sai ya hukuntata .”
“Ba wai kai mai wayo ba ,yasan yayi hakan ne dan yasan babu mai zabarsa acikinsu sai gashi acikinsu din dai wata ta kawo masu masalaha sultan yayi mgnr aransa Ahankali ya soma zaba ya nuna surayya da sauri tace “sir ni yanzu haka ina Kan wani aiki ne ban gama ba “shiru tunda na zabeki ki shin ga cikin list, jin hk yasa mr ATA ya bude idanunshi da kyar tare da tsintar kanshi da yin adduar kar ya zabi maryama yayinda maryama ta matsu bai yi pointing dinta ba ya nuna wasu maza guda biyu sannan ya nuna sultana da sauri itama tace “haba yaya me yasa zaka min haka ni dai ka barni nafi son nayi aiki tare da ya Adam .”
Mmn sudais💗💗💗💗💗💗
MAR'ADAMS
💖💖💖💖
💗💗💗💗💗💗
BOOK 3
*AYSHA A BAGUDO*
WATTPAD @HAUESH
AREWABOOKS USERNAME
AYSHAABAGUDO
bismillahirrahmanirrahim
Wannan littafin na kudi ne mai bukatar karantashi byn na kammalashi zai biya 1000 ta wannan account number din 1438775094 Aishat abdullahi access idan an tura sai a turawa wannan 09136918331 alert domin tabbatar da an tura domin sauraron littafaina a tuntubi chaneel dina (Hausa bakwai ) a YouTube.
Page 11
"Ke babu ruwana da wani aiki da kike son Kiyi dashi ku biyoni kawai har ya juya da sauri maryama tace "excuse me sir ! ya juyo ya tsaya a natse yana dubanta "sir ka za’beni ka bar sultana da surayya tunda su suna bukatar aiki dashi ya juyo qare mata kallon tsam yana murmushin mugunta “ai shi baya son wad’an da basa son zama tare da ATA yafi qaunar masu bukatar kasancewa akarkashina fuskarsa a sake yace "bana bukatarki ki barni da wad’an da na za’ba ya fad'a yana sake juyawa lokacin tuni su surayya sunyi hanyar waje .”ta sake qoqarin bud’e bakinta zatayi magana da sauri tayi shiru sakamakon yatsun qafarta da taji mr ata ya take da takalmin kafarsa yana jifanta da wani mugun kallo mai d’auke da gargadi lumshe idanun tayi cikin jin rad’ad’in azaba .”
kallonta mr ata ya cigaba dayi ransa nayi masa quna muryarsa a tsarke yace "wato kin so ya zabeki ba ?ya fad’a yana zabga mata wata katuwar harara tayi shiru tana jin tamkar yana zarar ranta ne dan har lokacin bai dauke qafarsa ba dan mugunta irin tashi ganin idan batayi wani abu ba zai sabauta mata yatsu yasa ta soma kokarin mgn yayi saurin dakatar daita "ki min shiru ana karki ‘bata min lokaci kiyi qoqari ki gama aikin dana baki nonsense girl kawai.”ya qarasa fad’a yana fesar da iska mai zafi daga bakinsa yayinda zuciyarsa ta dinga bugawa da qarfi Ahankali ya dinga saisaita numfashinsa da yayi barazanar daukewa sakamakon wasa da rayuwarsa da maryama taso yi ,shi kad’ai yasa bala’i da zai faru da sultan ya zabita dan dai yasan muddin ya zabeta bazai janye qudirinsa ba shi kuma bazai bar masa ita ba .”
yafi mintuna ashiru yana fama da zuciyarsa batare da yace qala ba yayinda duk wani ma’aikaci dake tsaye a wajen, shi yake kallo fuska cike da tsananin mamaki ”some ya d’auke kwayar idanunshi akan maryama ya maida kanta byn ya kira sunanta "yes sir! ta amsa cike da girmamawa .”ya juya cikin hanzari sectary ta biyosa da sauri maryama kam dukawa tayi tana duba yatsunta ko basu samu matsala ba yayinda sauran ma’aikatan da sultan bai za’besu ba suka shiga murna suna godewa allah domin kuwa aiki akarkashin mr ATA akwai samu ba iya albashi bane kawai duk sati akwai kyauta ta musamman da yakewa ma'aikatansa ."
“Maryama tayi kasa da muryarta sosai tace “na kasa fahimtar me yasa suke bukatar kasancewa da wannan mugun mutumin wallahi ni dai naso sultan ya za’beni na huta da takuramin da yawon kallon da yake min “ maryama ta fad’a tana kallon fuskar yusura dake tsaye kusa daita itama yusura cikin yin kasa da murya tace “ke yanzu da sultan ya zabeki sai kiyi aiki dashi ?sosai kuwa zai fiyye min kwanciyar hankali akan aiki da wannan mugun mutumin “ke ki godewa allah wallahi dama kika fahimci yana kallonki mata nawa ke son ya kallesu bai yi ba ?”wannan matsalarsu ce ni dai wallahi banason wannan kallon yusura tayi murmushi tace ta kai bakinta daidai kunnen maryama “kodai oga ata ya kwasa ne ?tsaki maryama taja tana janye kunnenta bata sake yunkurin cewa komai ba .duk ma’aikatan suka watse suka barta ita kad’ai acikin office tana aiki tana zance zuci sosai tayi ta qoqarin taga ta kammala da aikin daya bata har kusan karfe hud’u bata gama ba wanda zuwa lokacin ma'aikata sun fara watsewa daydaykun mutane ne ke kai kawo ita kuwa tana nan ta dukufa gurin qarasa masa aikinsa ."
a matukar gajiya ta d’ago daga abinda take tare da yin shiru tasa pencil a bakinta tana cizawa fuskata da alamun gajiya “ina ma wannan mutumin zai min uzuri dana wuce gida na qarasa masa a gida tunda baa gobe zaa kar’bi aikin ba dan wallahi na gaji dayawa “.ta fad'a tana lumshe idanunta. bayan Kmr minti biyar ta mike da sauri hannu rike da farar takarda tana tafiya tana duba aikinta ta nufi office din mr ATA har a lokacin yana tare da sectary dinsa suna tautaunawa kai tsaye ta shigo batare da neman izini ba ta soma mgn "sir! "bata kai qa fad’ar abinda ya shigo daita ba taji sautin muryarsa a tsawac"out !tsaye tayi sororo tana dubansa cike da mamaki da jin haushi disgin da yayi mata gabadaya jikinta yayi mugu mugun sanyi ya waigo inda take tsaye rike da farar takarda gbdy ta kasa kwakwaran motsi a waje .”
"nace out dan kin wani tsaya da wad’an banzayen idanun naki kina kallon mutane .”ya fad'a a tsawace bata san sanda ta juya a fusace ba har ta kusan kai bakin glass door din ta sake jin sautin muryarsa " ki koma bakin kofa Kiyi knowking idan an baki izini sai ki shigo “oya leave."wani irin kunya taji ya kamata ta juya tana sauke numfashi da ajiyar zuciya tunda take arayuwarta bata ta’ba jin kunya irin na ranar ba ,har ta kai bakin kofa ta d’an juya baya har lokacin idanunshi na kanta ya hura mata hanci yana watsa mata wani mugun kallo ta sake juyawa a ta bud’e kofar da karfi ta fita .”shi kuma ya koma ya zauna akan kujera ya d’aura kafarsa d’aya akan d’aya yana jujjuyawa bayan kamar second goma tayi knowking tare da cewa “may i coming sir ?”yace yes "coming !
Ta shigo fuskata a had’e tamkar bata ta'ba yin dariya ba idanun ta tsura masa tana mai jin ciwon abinda yayi mata bai kalli inda take tsaye ta hard’e hannuwanta duka a qirji ba bare yaga irin kallon da take masa ,ya mikawa sectary dinsa hannu ta mika masa system dinsa dake rike a hannunta, sosai idanunshi ke Kan system.” maryama ta soma magana daga inda take tsaye "please have a set ya fad'a yana nuna mata wurin zama "ya sake disgata.”
"Inna lillahi ta furta acikin ranta wannan wani irin mutun ne ?gabadaya yanayinta ya sauya ga tsananin gajiya ga yunwa ga tashin hankalinsa ta qaraso ta zauna akan kujerar dake fuskantarshi "sir ban gama qarasa aikin daka bani ba amman ina ganin ..."
“some ! taji ya katseta ta hanyar fad’i haka sectary ta amsa da"yes sir! shiru maryama tayi tana dubansa cike da zallar bakinciki, zuciyarta banda tuttukin bakinciki babu abinda take Tana jin kamar ta mike ta tashi ta bar office din dama ma’aikatar gabadaya bai kulata ba ya cigaba da bawa madam some umarni kallonsu kawai take shi da sectary dinsa fuskarta babu walwala har sanda sectary dinsa ta mika masa wani file ya tsurawa file din ido batare da ya kalleta ba ."yayinda zuwa wannan lokacin zuciyar maryama ta cika da mugun tsoro dan batasan me yake nufi daita ba .”
ahankali taga ya girgiza kai sannan ya kalleta sai dai murmushin mugunta ne kwance akan fuskarsa "ina jinki !?ta mika masa takardar hannunta ya kalla sosai ya kwa’be baki tare da cewa "bai min ba ."bai maka ba ?ya d’age mata girarsa d’aya alamun Eh!me kake nufi sir ?” abinda nake nufi ai kinji baya bukatar na sake maimaitawa tayi shiru tana dubansa qirjinta na dukan tara tara “maryama ! ya kira sunanta cikin wani irin yanayi wanda yasa tsigar jikinta suka mike "yana da kyau ki canza wani kuma a yanzu ya fad'a yana d’auke kansa.” muryarta na rawa tace "okay sir amman me zai hana na tafi gida zuwa gobe sai na qarasa "no! A yau nake bukata leave” ya d’aga mata hannu alamun ya sallameta babu shiri ta fita tun kafin ya sake yanka mata wani sabon wulakanci.”
Bayan fitarta "sectary tace "sir amman gabadaya aikin maryama sunyi kyau "na sani! nasan sunyi kyau but ina bukatar wanda yafi wanda tayi ,”gsky tana da bambamci da sauran masu zane kawai dai tana da matsala ne yana magana yana daddana keyboard zanenta yayi sosai in fact ma ban ta'ba ganin zane mai kyawun nata ba” ya qarasa mgnr yana lumshe ido so yake ya azabtar daita akan kasadar data so masa, yanzu da sultan ya za’beta fa ?ya sake tmbyar kansa yana jin fad’uwar gaba "da komai zai faru sai na dawo daita karkashina ya bawa kansa amsa ."
Tattara kayanta tayi ta dawo office din sectary dan ta gaji da shige da fice ,ta sakê dukufa akan aikita ta bud’e wani takarda ta ajiye tana dubawa ta cigaba da zanen ,tayi zane taga baiyi ba ta dunkule ta yar da takardar ta sake bud’e wani shima haka ta d’aura pencil a bakinta lokacin sultana ta shigo ta wuceta ta shiga office din mr ata "haba yaya me yasa zaka min hk bayan kasan saboda kai na zabi aiki akar kashinka"me zanyi ai yayanki ne shima kuje can ku qarata dan ni ban d’aukeki a matsayin mai aiki ba saboda you're totally nonsense ,duk maganganun da suke maryama tana iya jiyowa sai dai ko d’ago kanta batayi ba .”
waya ya d’aga yayi maganr second goma sannan ya ajiye ya tashi yana tafiya ahankali ya fito har yayi taku biyu kafarsa taci karo da daya daga cikin takardun da marayama ta yar anatse ya kai idanunshi kafin daga baya ya dan ja wondonsa kad’an ya duka tare da dauka ya mike had’e bud’ewa a hankali yana dubawa taga tsayuwarsa