Showing 102001 words to 105000 words out of 182919 words
sauti ya tsaida motar a gefen titi yana amsa kiran bayn ya gama wayar ya kira sunanta a kasalance "maryama !" "yes sir ! ta amsa batare ta kallesa ba , mutumin da zamu hadu dashi yayi cancelling din haduwarmu wani sanyay yen numfashi ta sauke najin dadi tana godiya ga allah ,zata wuce gida da wuri akan lokacin "bari mu juya zuwa office "taso ta roki alfarmar ya sauketa ko a bakin titi ne ta samu mota da zata qarasa daita gida ,amman babu hali tana magana yanzu zai maida maganar bala'i dan haka ta hakura idan ya sauketa a ma'aikatan ta kama gabanta tana jinsa ya juya ya dauki hanyar komawa office.”
ahankali yaya sadam ya cigaba da duba document din a bangare dabam dabam still bai gani ba to yanzu idan banga wayar da file din ba fa ya kenan ? to kuma idan ya zamo yana jakarta fa ko kuma ta bawa wani ajiya fa ?amman bari na cigaba da dubawa ? "madadin mr ata ya tsaya ta sauka a bakin ma'aikatan kai tsaye ya shige ciki daita a haraban kamfani yayi parking ya bude ya fito ya zagaya bangaren da take zaune yana kiran sunanta "maryam.”! alokacin tana daf da qarasa fitowa ta tsaya tare da rungume hannuwanta a qirjinta "yanzu tunda anyi cancelling aikinmu me ya kamata muyi "?me ya kamata muyi kuma ? ta maimaita abinda ya fad'a acikin ranta amman a zahiri kam tayi shiru ta rasa amsar da zata bashi ” ko zamuje office ki had’a min coffe na sha ? “coffe kuma ”! ta furta a fili tana yatsina fuska "eh ko bazakiyi ba ?"
“sorry sir am not in the mood" ta fad’a kamar zatai kuka "meke damunki ?”nayi nayi ki fad'a min abinda Ke damunki ko zaki rage jin damuwar dake damun zuciyarki kinki ,"sir ko zaka fad'a min kai ma dalilinka na “wad’an nan tambayoyin “damuwa da abinda ke damuna ? meye matsalata ?ta tambayesa a zafafe tana juya masa baya " wai ma dole ne sai ka tmbyeni abinda ke damuna da matsalata ."?ta fad’a muryarta na rawa .”
"Bana son jin damuwar kowa kema bansan dalilin da yasa nake son sanin damuwarki ba ,ya tsinci kanshi da fad’a mata haka “ya d’an lashi lips dinsa na kasa kad’an kana ya cigaba da magana “me ma kike tunani akaina dan na tmbyeki damuwarki ? " dole nayi tunanin wani abu ,dan kaine da kanka kace baka bukatar jin matsalar kowa da damuwar kowa kuma kowa yasan wannan yana daga cikin dokokin aikinka to me ysa zakayi ta tambayata akan abinda ya shafi rayuwata ?"dan allah ka barni naji da abinda ke da...."bansan me yasa na tmbyeki ba bare ki samu damar fad'a min rubbish and nonsense ya katseta ta hanyar fadar hk yana fidda numfashi sama sama "me yasa ka tmbyeni to ?”me ma yasa kamin mgn bare har na fad'a maka rubbish and nonsense“
"yadda kaima baka bukatar a shiga rayuwarka nima haka nake bana bukatar ana shiga rayuwata kawai kana son qarawa mutun damuwa akan wanda yake ciki .ta fad'a tana jan tsaki zata wuce taji ta makale ajikin mutun , tayi tayi ta motsa ta kasa sakamakon gefen rigarta daya makale da murfin mota "me kake kokarin yi sir ?me yasa ka rike min riga "what.”? ya furta a razane yana dubanta "naga alamun kana son wuce gona da iri daga ta’ba min jiki yanzu kuma ka dawo rike min riga ko ance maka ni din rin wadan nan mata ne dake banzatar da kansu a gurinka ? .
"ni kike fad’awa haka ?kenan wannan tunanin Kike yi akaina ?okay tunda tunaninki kenan zan san abun yi “ nan take jikinta yayi sanyi tsoro ya kamata yanzu idan ya fusata ya turata wani guri acikin ma'aikatan yayi reping din fa ?nan take wani tsoron ya sake mamayeta ,ta juyo ahankali idanunta ya sauka akan gefen rigarta dake makale ya hade da murfin mota an rufe yayinda mr ATA ke tsaye yana faman fitar da hucin numfashi "ganin ba rike mata riga yayi ba yasa ta shiga tashin hankali mai tsanani muryarta na rawa ta soma bashi hakuri "am very sorry sir karka yi fushi dani dan allah dan har jijiyon kansa sun tashi sunyi rudu rudu saboda bacin rai "idan zakiyi irin wannan hauka ki fara tunani ,ni ba irin wadan mazan bane nonsense kawai ya fad’a yana wuceta "am sorry sir!” me yasa na fad'a masa son raina batare da nayi tunani ba ? Sam sam bai kamata na fad'a masa haka ba tunda babu wanda ya ta'ba fadar wani mugun abu akansa kowa kaji yayi magana akansa sai dai ace shi din miskiline mai kamewa baya shiga harkar mata "dan allah sir kayi hakuri madadin ta wuce gida kamar yadda taso sai ta tsinci kanta da biyosa tana sake bashi hakuri .”
a can kuwa office sake cigaba da dube dube yaya sadam keyi har ya samu nasarar bude durowar qarshen wanda yafi kowa ne wahalar budewa ya shiga duddubawa yana daga wasu file ,duk file din daya gani sai ya bude cikin haka yaci karo da wayar nadiya ya sauke naunayen ajiyar zuciya yana cewa allah na gode maka dan zaman wayar nan a hannun
Maryama zai iya zama matsala a rayuwarsu.”nadiya wacce Ke duba masa waje tana duba masa dawowar maryama taga dawowarsu ita da maryama dan haka cikin tsananin tashin hankali tace "me ya tsaya yi ne haka idan bai ga wayar da file din ba ya fito mana mu wuce kar akama mu, bari nayi sauri na samesa idan bai gani ba mu wuce kawai ."ta shigo da sauri rufe da fuskarta alokacin sadam yana shirin fitowa "idan baka ga file din da wayar ba kazo mu wuce mana me yasa kake bata lokaci ?" Me yasa kika biyoni Ke da nace ki jirani a waje ga waya nagani tasa hannu ta amshi wayar "gsky kayi kokari ina file ?”shi nake kan nema dan shine damuwata amman duk na duba koina ban gani ba.." sautin muryar mr ATA ne ya katsesu da sauri nadiya wacce ta shigo yanzu ta tsugunna ta boye akarkashin table tana sauke numfashi ,shi km yaya sadam da ke tsaye da kayan aikin spray control ya soma kokarin fita daf da zai wuce mr ATA yaji sautin muryarsa"wait!yaya sadam tsaya cak gabansa na luguden bugu dan baya son su had’u da maryama dan kallo d’aya zata masa taganeshi mr ata ya tsaya yana dubansa "are you done?yes sir !” na gama ina sauri ne zani aiki wani guri "okay zaa tura maka kudin aikinka daga asusun kafaninmu zuwa naku “okay sir ya wuce da sauri ya bar nadiya akarkashin table ."
Ganin da nadiya tayi mr ata ya zauna ta fito da sauri ta soma tafiya tana waigen bayanta yayinda maryama Ke tafiya tana magana da zuciyarta kamar yadda tasa ba , daf da nadiya zata fita daga cikin office din ita kuma maryama na qoqarin shiga office din suka ci karo da juna cikin tsarkewar murya maryama ta furta "am sorry !nadiya batai magana ba ta sake rike mayafin data rufe fuskarta dashi gam "excuse me who are you?kina aikina a AGC company ne?”ko kuma kina bukatar wani abu ne ?Shiru nadiya tayi tana qoqarin guduwa .”shi kuwa mr ATA daga inda yake zaune acikin office dinsa ya hangosu tsaye ya tsura masu idanunshi yana kallon dawa maryama take magana ?haka jikin maryama ya bata ta bud’e fuskarta matar taga ko wacece ai kuwa maryama tayi taku biyu tasa hannu zata zame mayafin da nadiya ta rufe fuskarta dashi nan take nadiya tasa hannuwanta duka ta tura maryama da iyakar karfinta maryama ta tafi luuuuu ta fad'a Kan durowar karfe nan take hannunta ya bugu da gefen karfen nan da nan sai jini ya balle "ouch ta saki qara mai sauti sannan ta matso da sauri ta rike hannun nadiya dake rike da kofar shigowa tana qoqarin zare hannunta maryam ta sake damkewa nan suka shiga kokuwa da juna ,har maryama ta samu ta mike tana qoqarin ta zame hannun nadiya ta dake damke da mayafin fuskarta inda wayar dake rike da hannun nadiya ya fadi kasa maryama tabi wayar da kallon mamaki “ai wayar da’akawo mata ne dazu da safe .”
Nadiya ta tsugunna da sauri ta dauka tana mikewa mayafin fuskarta ya zame kafin ta rufe fuskarta tunin maryama tagan fuskarta ,a matukar rikice ta furta sunanta " anifa ! tana rike hannunta dake tsiyayyar da jini wanda adaidai lokacin mr ATA ya soma qoqarin qarasowa inda suke yana kiran “stop !amman ina idanun maryama sun rufewa babu abinda take furtawa sai sunan anifa ki bani wayar nan bazan sakeki ba sai kin bani wayar nan dan bazan bari ki tafi koina ba batare da kin bani wayar nan ba.” ta qarasa mgnr adaidai lokacin da mrs ATA ya qaraso ya rike hannun maryama yana cewa “meye kikeyi haka ko kinyi hauka ne”?” Ka sakar min hannu karka bari ta gudu a matukar fusace ya zare d’ayan hannunta dake rike da nadiya ya hadasu waje daya wanda hakan ya bawa nadiya damar juyawa da sauri maryama ta juyo ta kalli bayan nadiya tana furta "sir sir sir !!! "dan magana ma yaki fitowa daga cikin bakinta tana kokarin fisxgewa daga hannunsa "ke kina hauka ne baki ga jinin a hannunki ba ?ta girgiza masa kai "tana kallon hanyar da nadiya tabi “zakiyi wasa da lafiyarki ne akan shirmen banza ?" rasa yadda zatai dashi yasa kawai ta fashe masa dan wani rikitaccen kuka mai tsananin cin rai tare da zubewa ajikinsa .hannuwansa duka yasa ya tarairayota ya rungumeta tsam ya hadeta da faffafan qirjinsa .”
cikin tsananin tashin hankali ya soma tafiya daita zuwa cikin office dinsa ya zaunar daita akan kujerar hutawarsa ,kuka sosai maryama take tana ciza harshenta da qarfi dan zuciyarta banda zafi alokacin babu abinda take mata “tana son sani me yasa ake kiranta da number anifa “.ya dauki waya ya kira bakin get inda securities suke aiki byn an dauka ya bada umarnin akawo masa hydrogen da cottonwood byn ya gama wayar yayi tsaye rungume da hannun wansa duka a qirjinsa yana dubanta ta kife kanta akan ciyoyinta tana cigaba da kuka wanda babu tantama kuka bakinciki take .”ciza lips dinsa ya dinga yi yana cigaba da kallonta shi a ganinsa gata yayi mata dan idan ya barsu da yarinyar babu tantama maryama zata sha wahala ne domin kuwa yarinyar tafita jiki da shekaru nesa ba kusa ba yana tsaye security ya qaraso bakin kofa yana neman izinin ya fito ya amsa ya juya ya koma cikin office din ya ajiye akan table dinsa sannan ya koma inda take zaune tana kuka .bai mata magana ba ya riko kugunta a hankali ta dago fuskarta shabe shabe da ruwan hawaye ,dayan hannunta da bai da ciwo ya riko zuwa kujerar dake zagaye da table dinsa ya zaunar daita ya kamo hannunta ya daura akan table .”
Ahankali ya bude kwalbar ruwan hydrogen ya zuba acikin cottonwood ya daura akan ciwo "asshhh !ta furta tana jin radadin ciwo,” sorry !ya furta ahankali cike da tausayawa yake goge mata, ajikinta ciwon yake amman ya fita jin radadin zafin "kalli yadda jini yaki zuba ki daina wasa da lafiyarki ,idan baki damu da komai ba ya kamata ki damu da lafiyarki domin shine komai arayuwarki ,ganin wannan jinin dake zuba ajikinki yayi matukar d’aga min hankali sosai amman Ke ko ajikinki why maryama ?yayi maganar kamar zaiyi kuka tare da cigaba da goge mata ciwon .
kwayar idanunta dake cike da ruwan hawaye ta tsura masa tana kallonsa tana jin wani irin sabon tashin hankali na kusantota .”ahankali ya dago tsumam mun idanunshi ya sanya kwayar idanunshi cikin nata gabanta ne ya shiga luguden bugu kamar yadda nashi ke bugawa da sauri ".
“me yasa ka tsaidani sir ?ya sauke numfashi "yace naga anifa amman gashi ban samu damar yimata tarin tambayoyin dake zuciyata ba wallahi da kasan yadda yarinyar nan take da mahimmanci a rayuwata da baka dakatardani ba "culmdown maryama !”ya furta yana cigaba da goge mata jinin ya d’an yagi bandage ya nade mata hannun "babu abinda bazan iya miki ba maryama "ya fad'a yana tsareta da tsumammun idanunshi yayinda hannunsa Ke saman bayan tafin hannunta "zaki iya magana yanzu, fad'a min meye tsakaninki daita "?tayi shiru tana jin zafi mai radadi a hannunta"shirunki ya nuna maryama kice baki da gsky ?ban san yadda zan maka bayani ba dan ba lallai ka fahimceni ba ya lumshe tsumammun idanunshi alamun tayi magana zai fahimceta .”
“ina sauraranki maryama ahankali ta motsa lip’s dinta ta soma magana muryarta da shesheka “tun daga ranar farko da anifa tazo gidanmu amatsayin friend din yaya sadam wacce sukai karatu tare sannan suke aiki tare ,tazo ne akan wasu takardun project da suka fara aiki tare dan haka tana bukatar project ko zan taimaka mata muje dakinsa mu duba banyi mata mutsu ba mukaje , na fita na dawo ina shigowa dakin naji Kmr muryar yaya sadam na fita daga cikin wayarta alokacin ,sannan kwanaki can ina zaune ina aiki da daddare aka kirani da number wayarta akace nazo aiki da wurin sannan shekaranjiya har zuwa yau din nan byn nabi didigin layin wani ya dauka yace min tsintar wayar yayi bayan wani lokaci aka kira wayar ina dauka muryar yaya sadam naji sannan daga by naji muryata babu abinda ta boye masa "yanzu ka fahimci yadda rike wannan matar yake da matukar mahimanci a gurina domin ina da tarin tambayoyin da zan mata sannan me yasa zata shigo har cikin office din da nake aiki ta dauki wayarta wallahi bazan ta'ba samun kwanciyar hankali ba muddin bangata ta amsa min tarin tambayoyina ba ta qarasa mgnr tana sake fashewa da kuka ".
“kina da matsala maryama ko dai kina imagenation ne taya zakiji muryar wanda ya mutu a waya bayan baya duniya ?"no sir ba imagenation nake ba tabbas wannan muryar dana ji muryar sadam ce ko komai ya kasance mafarki ko imagenation agurina wannan gaskiya ne," ni yanzu taya zan fita cikin wannan tashin hankali yanzu a ina zan sake ganin anifa arayuwata ?shikenan kasa na rasata .” shiru yayi na kusan mintuna talatin dan har ta fidda rai zai yi magana sannan taga ya dago kansa yana kallonta zuciyarsa cike da zallar soyayyarta yasani mutumin daya mutu bazai dawo ba imagination kawai take tunda har lokacin tana cikin gigin mutuwarsa ne numfashi ya sauke sannan cike da tausayawa ya soma motsa lip’s dinsa "maryama ki daina kukan nan zan taimakeki kiganta ,”amman me yasa tun safe nake fama dake ki fad'a min damuwarki kika ki ?”
“nasan bazaka fahimceni bane shiyasa "me yasa zakice hk ?”amman ai ni na tamvayeki damuwarki ?” Ta gyad’a masa kai ,ko zan iya tambayarki ?“ta sake gyad’a masa kanta alamun yayi tambayarsa “me yasa kika kasa manta abinda ya faru dake baya ?bazaka fahimci yadda nayi rayuwata bane amman kuma zan iya cewa zaka fahimta ,the situation i have past or the one am going tru at this moment ,my pain’s, my suffering, I don't expect any one can understand me ,and I don't want any one to understand me amman dai nasan ni din yar Adam ce mai numfashi kuma ina yawon addua sir amman nayi facing matsalolin masu tarin yawa arayuwata tun kafin a tsaida maganar aurena da yaya sadam har zuwan sanda ya barni amman kuma duk wannna sai ya zama imagenation ?ko zaka iya fad'a min duk abinda ya faru dani duk imagenation ne ?dan allah ka fad'a min ?”.shiru mr ata yayi batare da yace komai ba yana nazarin maganganunta jin yayi shiru tayi tunanin ko ta ta'ba masa rai ne yasa tace "dan allah ka yafe min akan maganganuna idan kaji babu dadi sir .”still shiru yayi batare da wani dalili ba ina ta fadar maganganu da sam basu dace na fad'a ba na gode sosai da kulawarka sir ta qarasa mgn hawaye na sake turareniya fitowa daga idanunta .”
"Is okay maryama ki goge hawayenki zan nemo miki ita , nadiya sunanta ba anifa ba,zan nemo miki a duk inda take acikin fadin duniyar nan saboda na santa "maryama tayi saurin matsowa kusa dashi har gwiwowinta na gugan nashi "ya akayi kasanta ?sosai kuwa nasata ,amman naji kace nadiya sunanta ba anifa ba “?tabbas nadiya sunanta domin ta ta'ba aiki a daya daga cikin companies dina maganar da nake miki ma yanzu haka ta bukaci aiki da kafanina na auduga “amman ni ce min tayi tare sukai aiki da yaya sadam .”Ta yuwu sunyi aiki da sadam din tare bazan san wannan ba dan ta ta’ba aiki a IA company mahaifinta mai kudi ne sosai tru din wani abokin dad dina na d’auketa aiki a byn ,bata dade tana wani aiki damu ba tace zatai tafiya zuwa qasar amercan idan ta dawo zata sake neman aiki to ina ganin dawowarta ne ta sake tura mana sako neman aiki.”
Ya qarasa maganar yana mugun tsareta da kwayar idanun shi