Showing 1 words to 3000 words out of 168002 words

Chapter 1 - Buzu Book One Complete Hausa Novel

27 Oct 2025

628

??ࡱ?>?? "?????????????? ?
?
? ?
?
?????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????

 !"#$%&'()*+,-./0123456789:;<=>?@ABCDEFGHIJKLMNOPQRSTUVWXYZ[\]^_`abcdefghijklmnopqrstuvwxyz{|}~?Root Entry???????? ?F?WordDocument????1h!0Table?????????#Data
???????????????????? P??UKSKS?1h!?'
???????rr???L
??r#r#r#r#r#r#r#r#t#$???"*rr#r#r#?"???"r#?r#?"?r#r#? ?^`????^Normal d??,CJmH sH nHtH_HOJPJQJ^JaJTA`????TDefault Paragraph FontOJPJQJ^Jfi`????f Table Normal :V ?4?
l4?a? OJPJQJ^J(k`????(No List ?'
FF2?IlW?i?y??ȗ?6?־V?p?N?&?D"<'25?M?Z.l,~`?ؐ6??? ?@?@Ayshacool
Ba ta damu ba, ta rintse ido ta ci gaba da faWin "Ka rabu da ni, ka ?yale ni na yi rayuwata, ka bi kakanin nawa kabari ku ?arata, ni meye nawa da zaka din ga cutar da mutanen da suke tare da ni, ina ruwanka da rayuwata? Sai dai shiru, bai bayyana ba, kuma ba ta ji sanyi yana ratsata da yake alamta mata yana guri ba.

Watso litattafan gurin ta fara ?o?arin yi, cikin damuwa da kuka, amma suka ?i faWowa, tamkar gina su aka yi a gurin. Sai ma ?ara jin ciwo da ta yi a hannunta.
Babu tsammani, wani littafi guda Waya tal ya faWo ?asa. Ta ?urawa littafin ido, sai kuma cikin azama ta ?arasa ta Wauki littafin, na kwanaki ne da ta fara karantawa ?aisarya ?wace.

Sai dai ta buWe littafin, ta ga sai farar takarda babu komai a ciki, ta zazzage shi ta sake buWewa amma babu komai a jiki.

Sai kuma a hankali ta lura da gurin da jininta ya taSa, rubutu ya fara bayyana a jiki.

A hankali rubutu ya ci gaba da bayyana, tun yana dishi-dishi har ya yi clear.

Ko da ta fara karanta wannan shafin, sai ta ga tamkar ba ci gabn? gurin da ta tsaya ne, a wancan karon ba, amma saboda tsananin son jin ?wa?waf, da gudun kar ya kuma ?wace littafin, kawai ta ci gaba da karantawa a haka.

Shekaru masu yawa da suka gabata, ?auyen Buda da ke cikin ?aramar hukumar Garkon jihar Kano.
Sannu a hankali mutane sun raya gurin, su na gudanar da rayuwarsu cikin kwanciyar hankali, da su da dabbobin su, ba tare da wata damuwa ba.
Bayan shafe tsawon shekaru, ba tare da zuriyar wannan aljani sun kuma waiwayar mutanen gurin, domin Waukar fansa ba, kwatsam! Rana Waya mutanen garin suka tashi da fari. An yi noma ana jiran ayi girbi, kawai suka je gonakin su, suka tarar da shukokin su sun ?one ?urmus. Su ka shiga tashin hankali mara misaltuwa, domin noma yana Waya daga cikin abin da suka dogara da shi, domin rayuwa. Ba su gama wannan alhinin ba, dabbobin su suka din ga kamuwa da ciwo, ga yunwa da rashin wadattacen abinci.
Tsuntsayen su, suka din ga kamuwa da mura su na mutuwa su ma.
Hankalinsu ya yi mummunan tashi, suka rasa menene mafita, sai mutumin da yake jagorantar wannan ?auye, ya yi tafiya domin bincikawa, ko za a samu magani, da kuma neman ma?wabtan ?auyuka, su tallafa musu saboda abin da ya same su.
A Waya daga ma?wabtan ?auyukan, ake gaya masa sun yi sake, da suka zauna haka babu wani boka, da zai iya yi musu binciken abin da ka iya faruwa, da kuma gaya musu maganin matsalolinsu.
A nan take aka haWo shi da wani boka, suka taho garin tare.

Bokan ya ce a ba shi kwanaki uku, zai dawo musu da bayani. Ya tafi kan wani dutse da jakar kayansa, sai bayan kwanaki uku, ya saukko ya koma gurin mai gari.

"Ba ni labari, me yake faruwa da wannan gari, muke ta afkawa cikin bala'i a jejjere haka?"

Bokan ya dube shi ya ce "Ba komai ya haddasa wannan abubuwan ba, face Waukar fansar da wasu daga cikin? aljanu zuriyar Dirsham suke yi, a kan abin da ainihin wanda suka fara zama a cikin ?auyen nan suka yi musu." Nan ya ba su labarin abin da ya faru, duk da dama wani sun sani.

"To yanzu mene ne abin yi?"

"Zan yi muku aiki, amma na Wan lokaci ne, domin kuwa za su kuma dawowa dan ba sa yafiya, abu Waya za ku yi wanda nake ganin shi ne mafita"

Cikin za?uwa mai gari ya ce "Mene ne wannan abin?"

"Yauwwa, za ku bada mutum Waya, ko biyu da za a yi wa girkar aljani, yadda zai din ga yi muku bayanin abin da ka iya faruwa wanda ba ku sani ba, sai dai za ku din ga yi wa aljanin hidima, da yi masa duk abin da yake so, shi kuma abu kafin ya faru ya sanar muku. Idan da wani mataki da za a Wauka, duk zai din ga gaya muku".

Mai gari ya Wan yi shiru sannan ya ce "To wai mene ne girkar?"

Bokan ya gyara zamansa, ya ?ara tattara hankalinsa a kan mai gari ya ce "Girka na nufin a zaunar da aljani ko kuma aljanu a jikin mutum, ta yadda za su iya zuwa kansa a duk lokacin da ya kira su. Idan aka yi haka za ku iya magana da su ma ta bakin wanda aka yi wa girkar, idan ma wani bayanin ne su yi muku"

Mai gari ya ce "TaSWijan, Aljanu kuma? Ba na tunanin akwai wanda zai amince ya yarda ayi masa wannan abun, mu dai ka yi abin da ya kamata ka taimake mu"
Ayshacool
Ya ce "To shikenan, babu laifi? sai dai maganin ba mai Worewa ba ne ba, ku sake bani kwana biyu kafin hudowar alfijir na ranar Alhamis zan yi aikin"

Haka kuwa aka yi, bayan kwana biyu,? kafin hudowar alfijir, boka ya kawo wani ?aho, da aka naWe shi da farin zare, aka rataya masa wasu layoyi ya ce a za a binne a tsakiyar garin.

Ya saka aka gina wata ?atuwar tukunya, aka ha?a rami aka sakata, ya zuba tarkacen tsaface-tsaface da lauyoyi, da wannan ?ahon aka binne ta a tsakiyar garin.

Sun yi imani, kuma sun yarda da wannan abu da boka ya yi musu, dan haka suka zauna lafiya a garin. Sai dai Waya daga makusantan mai gari, ya ce masa ya dace a tara mutane a samu ko mutum Waya, a yi masa girka saboda gudun abin da ka iya faruwa a gaba.

Ya amince da wannan shawarar, aka tara mutane aka yi musu bayani. sarkin aska ya yi farat ya ce shi ya yarda ya amince a yi masa girkar, saboda wani abu da ya ?ulle a ransa.

Haka aka yi shiri, aka haWa shi da 'yan rakiya, zuwa Waya ?auyen gurin bokan nan domin yi masa girkar Aljanu.

Sai dai da boka ya bashi zaSin kalar aljanun da yake so ayi masa girkar da su, sai ya zaSi ba?a?en aljanu! Maimakon farare.

Aka yi masa girka, ya koma Buda, su na murna za su ?ara samun afuwa da kariya daga sharrin zuriyar aljani Dirsham Jaddul jinn, sai dai kash! Rashin sani ya fi dare duhu, Sarkin aska ya yi amfani da wannan damar gurin mayar da mutanen garin tamkar bayinsa, babu wanda yake ja da shi, abin da ya faWa tilas ayi ko ba a so saboda kar aljani ya hukunta mutum. Ya sanya wa mutane tsananin tsoronsa, hatta mai gari sai abin da sarkin aska yake so shi ake yi.
Kullum mutanen garin, cikin sintirin kai dabbobinsu suke yi, domin sadaukarwa aljani duna da aka yi masa girka da shi, domin ya kare su ya kare ?auyen daga bala'i. Ya din ga janyo wasu daga cikin aljanun da mutanen Buda suka yi wa laifi, yana canza tsarin jinsinsu, ta hanyar sadaukar musu da jini, da yi musu alkawarin taimaka musu, gurin Waukar fansa a kan mutanen garin.

Sarkin baka na garin Buda, ya kasance cikin mutanen da suke bayar da magani, idan mutum ba shi da lafiya. 'yar sa guda Waya tal a duniya mai suna Lanti, duk in da za shi yawonsa da ita yake tafiya. Sarkin aska abokinsa ne, amma tun da aka yi masa girka ya canza halaye suka raba hanya.

Kwatsam! Sarin aska ya ce Aljani duna ya ce kar wanda ya sake bayar da magani a garin, idan ba shi ba, kuma garin babu wani wanda yake bayarwa dama bayan sarkin baka.

Sarkin baka ya ce Uban dunan ma ya yi kaWan, balle shi kansa dunan, babu wanda ya isa ya hana shi bayar da magani.

Sarkin aska ya ce akwai gagarumin bala'i, muddin ya ci gaba da bayar da magani, sarkin baka ya ce bala'in ya daWe bai afku ba.

Nan rashin jituwa ya Sarke a tsakaninsu.

Mutanen gari, duk da su na jin tsoron sarkin aska, amma sai aka rabu biyu, wasu suna bayan sarkin baka, wasu kuma sarkin aska.

Kwatsam! Aka tsinci gawar sarkin baka a daji, jikinsa babu ko ?warzane balle a ce dabbobin daji ne suka kashe shi.

Lanti ta shiga tashin hankali, ta yi kuka sosai da sosai, dan daga ita sai kakaninta sai shi ta sani, babarta ta daWe da rasuwa, shi ne yake yi mata komai.

Sarkin aska ya samu dama ya ci gaba da tsula tsiyarsa, sai da ya talauta da yawa jama'ar garin, saboda tsoron sa da ya sanya musu.

Bayan wasu shekaru, Lanti ta yi aure har ta haifi 'ya mace, mutsnen Buda suka sake tashi da wata annobar, a lokacin sarkin aska ya yi bulaguro da shi da yaronsa.

Aka wayi gari ?afafuwan yaran garin yana shanyewa, ga wani irin tari da ?uraje da suka din ga fesowa mutane.

Aka rasa yadda za ayi, ga Sarkin aska baya nan, tun da mahaifin lanti ya mutu, ba ta yi gigin cigaba da sana'ar sa ba, amma ganin halin da mutane suke ciki, ya sanya ta fara ba su Wan abin da ta sani na magani, a matsayin taimakon gaggawa. Saboda ala?ar su da sarkin aska ta ?ara yin tsami, bayan da Wansa ya nuna ya na son ta ta?i amincewa.
Ayshacool
Ko da sarkin aska ya dawo ya tarar da abin da yake faruwa, ya yi ta bala'i a kan dan me Lanti ta bayar da magani, idan ba ta yi wasa ba Duna ya yi fushi da ita, abin da ya samu babanta ne zai same ta. Abin ya tsayewa Lanti, ta daWe da tunanin sarkin aska yana da sanya hannu a cikin mutuwar mahaifinta.
Mijinta ya ce ta yi ha?uri kar ta tanka. Kawai aka wayi gari, 'yar gurin Lanti ba ta iya tafiya ?afafuwanta sun shanye, ita ma ta kamu da wannan larurar"

Nana ta juya shafin gaba, amma ta ga wayam babu rubutun komai. Ta dudduba duk rubutun ya goge, har na baya da ta karanta. Raunin hannunta take ?o?arin matso jini ta kuma shafawa a kai, ta ci gaba da karantawa, ta ji wata iska mai ?arfi na ?o?arin ?wace littafin daga hannunta.

Iya ?arfinta ta saka, ta ri?e littafin, amma iskar ta haWa da ita, ta yi sama ta fizge littafin ya shiga inda ya faWo, Nana kuma ta dawo ?asa tim!

"Wash!" Ta faWa jin yadda ta ji ?ashin bayanta tamkar ya buWe.

Guguwar ta rikiWe ?aisar ya bayyana.

"Idan ba ki yi wasa ba, taurin kai zai yi ajalinki kamar yadda ya yi na kakannin kakaninki, kodayake idan ba ki yi haka ba ai ba za a ce daga zuriyar su ki ka fito ba. Saboda ke na Satar da rubutun jikin littafi, amma saboda ba?ar jaraba, ki ka gano jinin ki ne zai bayyana rubutun. Sai kuwa kin yi jinyar jinin ki da ki ka yi amfani da shi ki ka buWe rubutun".

"To waye ya ce ka kirawo ni ina zaman zamana?"

"Ai kuma na fasa faWar abin da ya sanya na kirawo ki, fita ki ban guri"

Nana ta ce "Ta ina zan bi?"

"Ta kaina"

Tsaki Nana ta ja ta ce "Ai ba ni na kawo kaina ba" ta yi maganar tana juyi.

"Wash Allah!" Ta faWa cikin marairaicewa saboda ciwon da bayanta yake yi.

"Nana, an yi salla fa"

Tashi ta yi zaune tana kallo Nasiru, da yake a tsaye a bakin ?ofa, ta Wan yamutsa fuska ta ce "Na gode Nasiru"

Ta yi juyi ta ji bayanta ya ?ara ri?ewa, da ?yar ta iya tashi ta lallaSa ta fita ta yi alwala, ta dawo ta yi salla.

A wannan karon tiryan-tiryan abin da ta karanta a littafin ?aisar ya din ga dawowa kanta, ba ta manta komai ba, saSanin sauran mafarkan da take manta komai.

"Sarkin baka, sarkin aska, Garba ga baka ga aska, kenan sarkin baka yana da ala?a da labarin mutanen ?auyen Buda?' 'A'a ba zai yiwu ba kawai dai labari ne ya zo a haka. Amma ya Lanti ta yi da 'yar ta mai ciwo, kuma za ta yarda sarkin aska ya ba su magani. Mtsew ?aisar bai yi ba. Amma da nake danganta sarkin baka da wannan labarin, wata?ila ?aryarsa ce kawai yake rubutawa ba wai faruwa ya yi a gaske ba.

Ba ta yi aune ba, ta ga lokaci ya kusa ?ure mata, ta tashi ta fara shiri a gaggauce, ta jiyo hargowar Baba, yana ta bala'i tare da jaddada ta nemo kuWin da za a mayar wa su Saleh kafin sati Waya.

Ita dai ba ta ce uffan ba, ta gama kintsawa ta nufi gidan aikinta. Ba ta tashi tuna abin da ya faru ba jiya sai yanzu da ta nufi gidan. Gaba Waya pressure Baba ta sanya ta manta da abin da ya faru jiya a gidan Alhaji Zailani.

Yau gidan a buWe yake, tana zuwa tura ?ofar kawai ta yi ta shiga. Yana kallonta har ta wuce ta shiga cikin gidan.

Shukura ta tarar a falo, ta gaisheta ta amsa mata a yatsine ta ce "Yau Hajiya ba ta nan, sun fita da Jummai tun sassafe, Haidar yana gurin Daddy, idan da wani abu ki shiga kitchen ki duba ki dafa muku, ni na tafi"

Saroro ta yi jin ta ce wai Haidar yana sashen mai gidan, Shukura ba ta jira me Nana za ta ce ba kawai ta fice ta tafi.

Nana ta shiga kitchen, ta dafa abin da za ta bawa Haidar, da wanda za ta samu ta ci ita ma, sai dai shiru babu Haidar babu alamarsa.

Ta din ga kallon agogo, ta ga yakamata ace zuwa yanzu an wanke masa baki, an yi masa wanka ya karya amma bai fito daga sashen Alhaji Zailani ba, duk da ma bai fiye yin dogon bacci ba idan gari ya waye.

Abu kamar wasa har ?arfe sha Waya da mintuna na rana, Haidar Win bai fito ba, sai ta ji ta damu ?warai da gaske.
Ta nemi guri ta zauna, tana tunanin ko tarko ya yi mata, amma wata zuciyar ta ce ya za ayi ya haWa baki da 'yar sa ya yi miki tarko? Tun da dama yana wasa da Haidar sosai.

Kamar a cikin tunani, ta din ga jin kukan Haidar, yana ce mata yunwa yake ji.
Ayshacool
Firgigit ta tashi, kamar wadda aka mintsina, ta nufi sashin Alhaji Zailani.

A ?ofar falonsa ta din ga kwaWa sallama amma shiru, ba a amsa ba. Ta zira kai ta shiga falon amma babu kowa a falon. Sai kuma jiri ya fara Wibarta garin ya din ga jujjuya mata.
?aton frame Win da yake Wauke da hoton Alhaji Zailani, a hankali ya juye Alhaji Fatuhu ya bayyana a jiki, idanunsa na zubar da hawayen jini.

"Innalillahi wa innalillahi raji'un, Innalillahi wa innalillahi raji'un" Nana ta din ga maimaitawa.

Fitilun Wakin ne suka Wauke, wata iska ta din ga buga tagogin da ?arfi.

Muryar Alhaji Fatuhu ta ci gaba da ji yana sheshshe?ar kuka, sai kuma ta fara jin muryar Muhsin yana kiranta "Anty Nana, Anty Nana" sautun muryar Haidar ma ya fara amsa kuwwa a kunnenta "Anty yunwa nake ji"

"?aisar wai meye haka ne? Dole sai ka tozarta ni a gaban mutane, meye haka ka ke yi mini?" Nana ta yi maganar cikin Waga murya.

A take ta ga komai ya koma yadda yake, sai Alhaji Zailani a gabanta.

"Lafiya dai?" Ya yi maganar yana mata kallon tuhuma. Duk ta haWa gumi sai ajiyar zuciya take yi.

"Haidar zan Wauka na ba shi abinci, lokacin cin abincin safen sa ya wuce"

Alhaji Zailani ya yi murmushi ya ce "Kin damu da ba Wan da ke ki ka haife shi ba a kan kuWi ?alilan, ni a kan kuWi masu yawa nake bu?atar ki ara mini dama, amma kin ?i. KuWi zan baki ba ?anana wanda ke da talauci har abada".

"Ka ce "Har abada? Kai wa ya baka wannan tabbacin? Dan Allah kar ka sake tunkarata da wannan maganar, ka rabu da ni ba na so".

"DaWina da Wan talaka girman kai, ke ga talauci ga girman kai"

"Na ji, dan Allah ka bani yaron nan na ba shi abinci"

Ya yi dariya ya ce "A tunaninki, zan zuba miki ido ne, na rasa damata wallahi ko za ki mutu sai na yi amfani da ke na cimma muradina, ba zan sake lallaSa ki ba, ta ?arfin tsiya sai na samu abin da nake so"

Jikin Nana ya hau rawa, sai ta marairaice "Dan zatin Allah ka yi ha?uri, ka rufa mini asiri bayan Allah da manzonsa mutuncina ne kawai ya rage mini dan Allah ka yi ha?uri"

Shima ya kwantar da murya ya ce "A'a Asma'u, mutuncinka kuWinka, idan kina da kuWi miji sai wanda ki ka zaSa. Auren ma bai zama dole ki yi ba, na ishe ki komai. Kin ga yau ne ranar sa'ar aikin nan, dan Allah ki kwantar da hankalinki, ba dogon lokaci za a Wauka ba"

Dif! Dif! Dif haka zuciyarta ta ?ara ?aimin bugawa, maimakon tsoro ya shigeta sai wata irin rawa da jikinta yake yi.

"Ka bani hanya na wuce, idan ba haka ba wallahi sai na kashe ka, ka je a duba maka taurarin Shukura, wata?ila na ta sun fi nawa haske. Ka bani hanya kafin na yi ajalinka"

Ganin ya ?ame kamar gunki yana kallonta, ya sanya ta hankaWe shi, ta buWe ?ofa ta fita. Tana fita daga Wakin ta ?ara jin ta burkice, kamar hankalinta zai gushe.

Biyo bayanta ya yi, tana gaba yana bin ta a baya yana kiran sunanta.

Tun kafin ta ?arasa gate, ta gan shi zaune a kan benci shikaWai, addu'a ta din ga yi Allah ya sa a buWe gate Win yake ta fice, domin in dai wannan ne ba kulata zai yi ba ya buWe ?ofar. Kullum fuskarsa cikin rawani.

Sai da Alhaji Zailani ya yi mamaki, domin hatta masu gadi ya aike su, duk da ga babban yaronsa mai zuwa aike a gidan.

Ga mamakin Nana, kafin ta ?araso gurin gate Win, ya mi?e tsaye ya nufo su, taku biyar ya yi ya tsaya ya kafe Alhaji Zailani da ido. Ji ya yi tamkar an yi masa wani irin mugun dabaibayi ya kasa Waga ?afarsa.

A hankali ya juya ya nufi Nana da take ta jijjiga gate Win, tana neman hanyar fita.

Bai ce mata uffan ba, ya buWe mata gate Win ta fita ko takalmi babu a ?afarta.

Ayshercool 08081012143
Ayshacool
P22

A hankali Alhaji Zailani ya buWe idanunsa, ya gan shi a kan gadonsa a

Leave a Review

You cannot submit review untill you Register or login