Showing 54001 words to 57000 words out of 218703 words

Chapter 19 - Sakayyah 2 Hausa Novel Complete

buɗe motar ya fita da sauri Norses biyu suka biyu bayansa suna faɗin.
“Welcome Sir”.
Security din kuwa kan Moddibo suka nufa suna faɗin.
“Lafiya kuwa?”.
Shi kuwa Moddibo gadan-gadan ya nufi kan security din da sauri suka kauce masa yana shiga yayi Parking kana ya fito da sauri security suka yo kansa suna faɗin.
“Lafiya kuwa?”.
Bai tanka suba yabi bayan mutumin yana cewa.
“J!,J!!,J!!!,”.
Shikuwa Mutumin gaba yayi Norses na biye dashi jin hayaniya yasa ya juya ya kalli bayansa gani yayi Moddibo ya nufo kansa yana cewa.
“J”.
Security kuwa ƙoƙarin riƙesa suke suna faɗin.
“Malam lafiyar ka kuwa ina zaka je?”.
Cikin sauri Moddibo ya hankaɗesu kana cikin fushi yace.
“Ka matsa min anan ka bani hanya, J!J!!”.
Wata matace ta fito daga cikin Hospital din ta ƙaraso kusa da wannan mutum kana tace.
“Dan Allah Dr Jameel kayi sauri kaceci rayuwar ƴata tana cikin hatsari”.
Jin haka ne yasa Mutumin da takira da Dr Jameel ya juya ya nufi cikin asibitin.
Moddibo kuwa da gudu yabi bayan Dr Jameel da already ya shiga cikin reception tamkar wani zautacce haka ya dawo baki daya bashi da wani cikakkiyar nutsuwa Akuma dai-dai lokacin yaji cikinsa ya sake kartawa da masifaffen ƙarfi da gudu ya nufi kan Dr Jameel yana cewa.
“J!,J!!,J!!! Ina zaka je”.
Afusace Dr Jameel ya tsaya tare da juyawa yace.
“Wai lafiya Malam Security ku fita dashi mana me kuke jira ha'a ya zaizo yana mana ihu yana firgita mana marasa lafiya”.
Baki ɗaya Norses da sauran mutanen ido suka zubawa Moddibo.
Cike da girmamawa security yace.
“Yallaɓai munyi ƙoƙarin korinsa amma yaƙi tafiya sai turemu yake”.
Juyawa Moddibo yayi jin J ɗinshi na mgn da larabci wai a koreshi, da sauri ya buga hannunsa aƙirjin Dr Jameel Cikin juya harce zuwa larabcin yace.
“J ni kake cewa akaro?,J nine fa A.J ɗinka ni kake cewa akaro?”.
Cikin fushi Dr Jameel ya fincike hannun Moddibo ajikin rigarsa yace.
“Ka sakeni wanene kai a ina na sanka kaji yanda kake ihu kana gigita mana mutane”.
Ya ƙare mgnar yana yiwa Modibbo wani irin kallo mai cike da tarin mmki da kuma son nazartan abubuwa da yawa musamman kamaninsa.
Shi kuwa Modibbo Cikin rauni da tsanananin tashin hankali da azabebben ciwon ciki Moddibo ya sanya tafin hannunsa ya dafe maransa muryarsa na rawa yace.
“J Nine fa J A.J ɗinka kake cewa baka gane ba Innalillahi wa'inna ilahi rajiu'n J nine yau kake cewa baka sani ba?”.
Akuma dai-dai lokacin cikinsa ya sake murɗawa da masifaffen ƙarfi cike da ɓacin rai Dr Jameel ya Kalli security kana yace.
“Ku fitar min dashi”.
Norses ɗin kuwa cikin alamun damuwa suka ce.
“Dan Allah Dr muje ka duba matarnan”.
Juyawa Dr Jameel Yayi Moddibo kuwa ganin haka yasa Cikin wani irin rauni ya kallesa muryarsa na rawa kana numfashinsa na fusga yace.
“Jameelu nine fa aduniya Koda baza ka gane kowaba amma Ni da Ummi da Abba bamu cancanci kamanta damu ba kuma ko me yafaru da kai aduniya Ni dai da Ummi da Abba bamu cancanci ka ce baka gane muba A.J dinka nefa”.
Yana gama faɗar haka ya yanke jiki yayi baya...

*Zakusha Typing errors dan banyi editing ba, wani wurin zakuga kalaman a baude ko baibai*

By
*GARKUWAR FULANI**SAKAYYAH book 2... page 10*

Na
*Aysha Aliyu Garkuwa*


*Dan Allah in dai kinsan baki shirya sayaba kada kimin mgn, masu cewa wai sun goda suga number'n nayine, ko kuma a'a bari dai in na shirya zan sake miki mgn, ko kuma yanzu dai kuɗin bai cikaba tukun sai sun cika, ko kuma a wanne gari kike, kai munyi nisa, toh in ba iyayiba ai duk nisan state da kike ba ruwan mota ba inda bazai kai mikiba, nake turawa ƴan ƙasashen wajema. Kuyiwa Allah da Manzonsa in dai in kinsan Baki shirya sayan kaya ba ku daina min mgnar ku bari sai kun shirya,kada kizo ki ɓata min lokaci a banza, wlh ni na tsani harkar karanta, duk bayani na gamayi in dai saya zakiyi ga kuɗin kaya ga account no ga numberta ai sai ki biya kawai kafin kimin mgn. Tunda dai ga alamominshi da duk illar da yakeyi na faɗi in kina dashi faƙat in babu kada ki wani zo kice min bayani dan ko kinzo iya bayanin da zan miki kenan*
Alamomin infection sune kamar haka. Rashin sha'awa. Ƙaiƙayin gaba Kiji idan ya fara miki ƙaiƙayi kamar zakiyi hauka. Warin ko ƙarnin wurin. Fitar farin Ruwa mai fatsi-fatsi. Ƙurajen su ɗan fetso ƙananan ko ƴan manya, melewar fatar wurin, Tusan gaba. Bushewar gaba, Rashin ni'ima. Buɗewar gaba, domin har budurwa infection na iya buɗata. Ciwon mara ko ciki mai tsanani yayi al'ada, rashin haihuwa, domin har baƙin mahaifa take toshewa. Ko kirinƙajin wani abu na miki yawo ƙasan mara, ko jin zafi yayin yin fitsari, da kuma saduwa, da dai sauran abubudann ban lissafa. Sune manyan alamomin infection.
Shin kin kuwa san illar da infection keyi miki, amman kinajin ɗaya daga cikin alamominta kinyi bulum buƙui da ita a jikinki. To bari kiji illolin infection wato cutar sanyi.
Rashin haihuwa, ƙyara da hantara a wurin miji domin muddin kina tare da ita baki da wata daraja a idanu nai, sabida ƙyamas kike ba damshi bare wata ni'ima mai Taste, Kinga kenan shinfida ta lalace, in kuwa shinfiɗa ta lalace dole kiga sauyin fuska, domin su maza dole sunason wurin da kwaranya, zaki kasance baki da wani daɗi da ɗumin da mai gida ke buƙata. Kinga duk tsabtarki da kyanki da iya girkinki shinfidarki ta zama lami. Kiyiwa Allah ki nemawa kanki lafiya ki samawa mijinki da ke kanki nitsuwa.
KADA KUJI IYA WANNAN DOMIN AKWAI MUGUN INFECTION WANDA BAYA BAYYANA KANSA. Wanda kawai sai dai kijiki, kamar kwalta kin bushe ƙyamas ya dauke miki dukkan sinadaran ni'imomin ki, da sha'awarki, duk kayan matan da zakisha a wofi zadai kiji ƴan uwa da abokan arziƙi da ƙawayenki na yaba miki magunguna GARKUWAR MA'AURATA, amman ke in kinsha jiya I yau, duk nacin oga da yi miki wasannin bazaki ji sha'awa ba, toh wlh muguwar infection ce, wacce bata bayyana kanta har sai ta gama yi miki rugu-rugu. Ta lalata miki zaman aure. Lokacin da zata bayyana sai kiji Doctor's suna kira miki, ovarian cyst, ko kuma fibrod duk a cikin chronic infection ne yar uwa.
INFECTION set ɗinmu na kowa da kowane Mata, Maza, Bazawara, Budurwa, Maijego, Yara, Ke yar uwa Wlh har maiciki zatasha, bashi da matsalar komai Maganin na Gargajiya ne mai rakake INFECTION ya fito miki dashi, wlh duk nacin infection koda na cikin mahaifane bi'izinillahi ta'ala zaki rabu dashi, cutar infection cutace mai masifar naci, so yar uwa kana dole ki nace masa da maganin set ɗin na 10k ne kuma maganin kala biyarne nasha da kala uku na tsarki ɗaya na shafawa ɗaya. Yar uwa idan har kin saya to kiyi ƙoƙarin kisha da mijinki, in akwai abokiyar zama, kisa miji ya saya mata, domin ko kin rabu da shin dai ita tana dashi tofa kin kashe macijine baki cire kaiba, ma'ana zai sake dawo miki, idan kuna da yara suma a saya musu, domin tsoron kada ya riƙa a jikinsu musamman ya'ya mata ya buɗa miki ƴa tun tana ƙaramarta, ki aurar da ita miji na muku kallon lalatattun iyaye da baku iya bada tarbiyaba. Saboda yamayin garin yasa ina raba rabin set ɗin in sa miki komai rabi-rabi 5k amman set ɗin 10k ne. Idan kin san a shirye kike ga account number na nan 0005388578 Jaiz bank AISHA ALIYU GARKUWA, ki turo kuɗinki kafin kiyi min mgn ta WHATSAPP NUMBER'N na 09097853276 sai ki turo min shaidar biyanki, domin akwaishi Available ko yau kika tura kuɗinki, gobe kayanki zai taho, ina bada sari ko sayan ɗaɗɗaya. Farashin Sari da sauƙi daga kan mutum 3 ko 6 ko 12. Kai ko na mutum 24 kikeso in Sha Allah zaki samu. Please dan Allah in dai kinsan baki shirya sayaba kada kimin mgn ki bari sai kin shirya. Taku ce dai GARKUWAR MA'AURATA.


Da ƙarfi yayi baya ya zame luuuuu yana faɗin.
“JJJ”.yana rufe bakinsa ya sume.
Ɗaya daga cikin perciens dake zaune a reception ne yayi saurin miƙewa tare da kallon Moddibo dake kwance babu numfashi atare dashi yace.
“Dr Jameel ya suma fa”.
Ya faɗa tare da ƙara sawa kan Moddibo cike da damuwa yace.
“Bawan Allah!,Bawan Allah!!”.
Ina ko motsa wa Moddibo baiyi ba.
Juyawa Dr Jameel Yayi tare da kallon security cikin fushi yace.
“Kun sanshi?".
Atsorace security ya kalli Moddibo dake kwance kana ya kalli Dr Jameel Murya na rawa yace.
“Wallahi Sir munyi iya bakin ƙoƙarin amma mun kasa motarka na shiga shima ya shiga da ganin yanda yake tuƙi yasa nayi ƙoƙarin hanasa badan na kauceba bige ni zaiyi”.
Ɗaya matar dake tsaye cikin tashin hankali tace.
“Dr dan Allah katemaka min ƴata na cikin hatsari katemaki Rayuwar ta”.
Jin haka yasa ya juya tare da take step zuwa inda Office dinsa yake mutumin dake tsaye kan Moddibo yayi saurin Kallonsa cike da damuwa yace.
“Dr Jameel suma yayi fa a duba al'amarin sa shima yana bukatar temakon gaggawa”.
Tsayawa Dr Jameel Yayi ya rasa shin me zaiyi cikin raunin matar dake biye dashi tace.
“Dr ƴata dan Allah”.
Ajiyar zuciya ya sauƙe kana ya kalli sauran Norses ɗin yace.
“Ku kula dashi”.
cikin sassarfa ya nufi Office ɗin sa yana shiga ya cire Jacket ɗin sa ya maƙala ajikin kujera ya fita kai tsaye Theater room ya nufa yana shiga ya samu angama shiryata kawai shi ake jira Atake ya fara aiki cike da tsananin ƙwarewa da iyawa na cikakkun likitoci ya fara mata C'S.

Acan ɗakin da Moddibo ke kwance kuwa baki ɗaya Norses ɗin sunyi iya bakin ƙoƙarin su wajen ganin numfashinsa ya dawo amma abin ya faskara da alama ya tafi suma da wani ɗan ciwone dake tare dashi.
Dr Jameel kuwa sai bayan awa ɗaya ya fito daga Theater room Agajiye ya fito domin mata biyu yayiwa Cs ɗin, Norses na biye dashi abaya tsaye ya hango Mahaifiyar Yarinyar atsaye abakin wajen kallonta yayi tare da sakar mata da murmushi kana yace.
“Alhamdulillah ancire yaro yana lafiya kuma Insha Allah itama tana lafiya”.
Cikin sauri matar ta sauƙe ajiyar zuciya kana da murmushi afuskarta tace.
“Alhamdulillah”.
Dai-dai lokacin Norses suka turo gadon matar na kwance akai wani Corridor suka nufa yanayin tsarin asibitin komai na musamman ne, ɗaya daga cikin Norse da sukayi Operation ne ta fito rungume da jariri kana ta miƙawa matar dake tsaye da murmushi afuskarta tace.
“Alhamdulillah ga Baby boy nan lafiyarsa ƙalau”.
Murmushi matar tayi kana tace.
“Alhamdulillah Allah Nagode maka”.
Dr Jameel kuwa kai tsaye Office din sa ya nufa cikin sauri Norse dake kan Moddibo ta ɗago ta kalli Dr Jameel da alamun damuwa afuskarta tace.
“Dr har ka fito?”.
Kai ya gyaɗa mata alamar Eh.
Ajiyar zuciya ta sauƙe kana tace.
“Sir Wallahi har yanzu fa mutumin bai farfaɗo ba Dr kazo ka dubasa nayi ƙoƙari Inje in Samu Dr Mubarak ya dubasa to kuma already ya tafi”.
Numfashi ya fesar kana yaja siririn tsaki Ido ya zuba mata kana yace.
“Ina Dr Eshaa?”.
Cikin sanyin murya tace.
“Itama bata nan tun Azahar ta fita tace suna da biki”.
Dafe kai yayi kana yace.
“Kenan ba Dr acikin asibitin?”.
Cikin sauri ta girgiza kai tare da cewa.
“A'a akwai perciens ne sunyi yawa akansa shiryasa nace basai na masa magana ba bari inzo wajenka”.
Tsaki yaja kana yace.
“Toh”,Yana ƙoƙarin sauƙa ɗaya daga cikin Norses da sukayi C'S ta kallesa cikin wani narkakkiyar murya tace.
“Sir”.
Cak ya tsaya tare da juyawa ya kalleta wani irin juya masa Idanu tayi tare da kashe masa ido kana ta hura masa kiss.
Dogon numfashi yaja tare da ƙanƙance Idanunsa kana ya narkar da muryarsa yace.
“Ohhh My Baby kasheni kike sonyi ko?”.
Bai jira cewar taba ya juya ya nufi ƙasa yabi bayan Norses data kirasa kana ita kuma wacce ya kira da Baby ta biyo bayansa.
Yana shiga ɗakin da Moddibo ke kwance ya tsaya ya zuba masa ido yana karewa fuskar bawan Allah da karo na farko kenan arayuwar sa ya fara Kallonsa, sai dai tabbas komai nashi baida banbanci dana Ibrahim, toh shin waye shi din.
Ɗaya daga cikin Norses dake ɗakin ne tace.
“Sir ataima ka mishi ya daɗe da suma fa yanzu kusan awa ɗaya da rabi kenan fa yana sume”.
Nunfashi ya fesar tare da sunkuyowa kansa cike da tsantsar ƙwarewa da iyawa da kuma bijinta na ainihin ƙwarerren Likita wanda yasan aikinsa In and Out ahankali ya kamo tafin hannunsa ya fara murzawa kana ya kamo tafin ƙafarsa yana murzawa yana danna jijiyoyin tafin ƙafarsa yana murzawa da sauri ya kai kimanin minti goma yana murzawa kafin ya koma murza jijiyoyin bayan wuyansa ahankali ya sunkuya kansa ya ɗaura bakinsa akan hancinsa ya fesa masa numfashin tare da zuƙo nashi ahankali.

Hannu ya miƙawa Norse dake gefensa cikin wani salo ta ɗaura tafin hannunta akan nasa ta riƙe tana murzawa.
Ahankali ya juya ya kalleta kana cikin wani shu'umin murya yace.
“Ruwa zaki bani ba hannun ki ba”.
Yanayin da yayi magana kaɗai zai tabbatar maka da cewa shi ɗin shu'umin Namiji ne na ƙarshen zamani mai cike da shu'uman da sanin barikanci.
Kai ta gyaɗa kana ta fita kai tsaye Office ɗinsa ta nufa ta ɗauko masa goran ruwa ta dawo ta miƙa masa karɓa yayi kana yasa atafin hannunsa ya watsawa Moddibo ruwan da ƙarfi dogon numfashi Moddibo yaja kana cikin wata raunan'niyar murya yace.
“Ummi naga J ɗin mu Ummi J ɗinmu bai mutu ba Ummi ga Jameelun ki bai mutu ba”. Yayi mgnar da larabci kasancewar dashi ya sume a bakinsa.
Baki ɗaya ido Norses ɗin suka zuba masa musamman wacce Dr Jameel ya kira da Baby wani irin kallo take bin ilahirin jikinsa dashi musamman Lips ɗinsa da yake tattarewa yayi pinch dashi.

Dr Jameel kuwa ahankali ya ɗago Ido ya kalleta cikin wani narkakkiyar murya yace.
“Ya dai Baby wani irin kallo ne wannan kada fa ki cinye sa yana kwance agadon asibiti”.
Sai alokacin ta lura da kallon ƙurullan da take bin Moddibo dashi numfashi ta fesar kana ta narkar da murya tace.
“Masha Allah kaga madaran kyau babu algus ga haiba da kamala”.
Harara ya watsa mata cikin muryarsa dake ɗauke da kishi yace.
“Ya fini ne?”.
Kallonsa tayi kana ta kalli Moddibo tace.
“Hmmm in dai kyaune da ƙasaita ya fika sai dai kuma ai kaine nawa kuma jaruntarka na sani”.
Ɗaya Norse data kirasa ta watsa masa Harara kana ta taɓe baki.

Moddibo kuwa ba tare daya dawo hayyacinsa ba ya cigaba da cewa.
“Ummi ga Jameelun ki ki daina kuka Abba ga J ɗina na gane J ɗina”.
Maganar Moddibo da Dr Jameel yaji shi yasa ya janyo hankalin sa ahankali ya sunkuya da kansa daidai kunne Moddibo yace.
“Ikon Allah”.
Moddibo kuwa Jin sautin Muryan ma sak ta J ɗinsa akunnensa yasa sannu Ahankali ya fara buɗe idanunsa domin ba zai taɓa mantawa da muryarsa ba akan Dr Jameel da har zuwa lokacin ke durƙushe kansa ya buɗe idanunsa cikin wani irin sauri ya yunƙura ya zauna Atsakiyar gadon kana ya janyo Dr Jameel ya fashe da wani irin kuka yayin da gaba ɗaya ilahirin jikinsa ke rawa.
Lokaci ɗaya kuma jikin Norses dake ta faman rawan kai da zumiɗin ganin kyawunsa jikinsu yayi masifar sanyi ganin yanda Kamilin mutum kana Matashi mai jini ajiki ke kuka Dr Jameel ma Baki ɗaya jikinsa ya mutu ganin yanda mutum dake kiranshi da J ke kuka tamkar mace.

Cikin rauni da tarin damuwa kana da kuka da yaci ƙarfinsa ya cigaba da cewa.
“Alhamdulillah Allah Nagode maka Ubangiji ya cika min burina Allah na gode maka dama J kana raye?”.
Ya ida maganar tare da janye jikinsa daga na Dr Jameelu ya tallafe kuncinsa still hawaye na bin fuskarsa kana muryarsa na rawa yace.
“J”.
Cikin sauri ya sake Rungume Dr Jameel Araunane yace.
“Ummi! Ina kike? Yau ina Abbana? Ummi ina kuke ga J ɗina Ummi J ɗina bai rasu ba Ummi gawar wani aka nuna mana akace J ne Ummi J ɗina bai rasu ba Ummi”.

Dr Jameel kuwa cikin sauri da tsoro ya janye jikinsa daga na Moddibo kana ya nuna sa da yatsa muryarsa na rawa yace.
“Bawan Allah ni ban sanka ba nifa ba J ɗinka nan da kake faɗa bane”.
Miƙewa Moddibo yayi ido cikin ido ya kallesa kana yace.
“J nine kake cewa baka sani ba!?,A.J ɗin ka nefa”.
Ya ida maganar kana baki daya ilahirin jikinsa rawa yake yayinda maransa ke cigaba da damƙarsa cikin rauni ya kalli Dr Jameel daya zuba masa ido kana yace.
“A.J ɗinka nefa Amma kake cewa baka sani ba”.
Ajiyar zuciya Dr Jameel ya sauƙe tare da fesar da numfashi cikin gaskiya da gaskiya yace.
“Wallahi ban sanka bani ban taɓa ganin ka ba”.
Cikin tsanananin tashin hankali tsoro da kiɗima Moddibo yace.
“Innalillahi wa'inna ilahi rajiu'n J kaji tsoron Allah ka daina rantsuwa nine kake cewa baka sani ba J Moddibo kane fa Jameelu Nine zaka ce baka saniba!?”.
Cikin yanayin rashin fahimta Dr Jameel ya Girgiza kansa kana yace.
“Wallahi ban sanka ba ni ban taɓa ganinka ba”.
Araunane Moddibo ya tsira masa idanu kana yace.
“Baka Sanni ba J kace baka taɓa kallona ba?”.
Ya ƙarasa maganar tare dasa hannu ya shafa jikinsa jin babu waya yasa yayi saurin kallon Dr Jameel yace.
“Ina wayata?”.
Araunane ya sake kallon yace.
“J naji baka sanni ba domin Ni Aminine daya cancanci ka wurgar ko? to amma J Ummi fa Ummi ma baka santa ba?”.
Kai Dr Jameel ya girgiza kana yace.
“Wacece Ummi kuma?”.
Zare ido Moddibo yayi Aƙiɗime yace.
“Innalillahi wa'inna ilahi rajiu'n J Ummi mahaifiyar kace baka sani ba!?”.
Ahankali Dr Jameel ya sunkuyar da kansa ƙasa kana ya ɗago ya kalli Moddibo yace.
“Ni kuma Mahaifiyata?,Gaskiya dai inaga wannan kana da Lalurar ƙwaƙwalwa!”.
Cikin sauri Moddibo ya zauna abakin gadon ya dafe kansa da hannu bibbiyu muryarsa na rawa yace.
“J ni kake cewa ina da matsalar ƙwaƙwalwa yayi kyau J shin wani irin laifi muka yi maka aduniya da muka cancanci irin wannan hukuncin agareka me muka yi maka mai tsanani da zaka hukunta mu ta wannan hanyar”.
Kallonsa kawai Norse din keyi cike da tausayawa.
Cikin rauni ya cigaba da cewa.
“J Ni kake jifa da kalmar cewa ƙwaƙwalwa ta ba ɗaya bane, to koma ƙwaƙwalwa ta takasance tana da matsala J rashinka akusa damu ne da kalmar da aka faɗa mana cewa ka rasune ya jefamu cikin wannan halin”.
Kallon ikon Allah kawai Dr Jameel yake kana yana kallon yanda hawaye ke bin kuncin Moddibo.
Cikin sanyi da

Leave a Review

You cannot submit review untill you Register or login