Showing 198001 words to 201000 words out of 218703 words

Chapter 67 - Sakayyah 2 Hausa Novel Complete

19 Nov 2024

1133

da Momy ke biye dashi abaya ganin haka yasa Momy saurin ɗaukan zanin ta daura mata.

Ga mamakinsu sai suka ga Hajiya Bunayya ta fara buge-buge tare da ɗaga hannu zata daki Momy cikin sauri Lamiɗo ya kamo hannayenta ya riƙe.
Dariya ta fara ƙyalƙyalawa alamun hauka ta tabbata tuburan ziraran.
Kuka sosai Amina ta fashe dashi.
Dai dai lokacin Haiydar da Sulaiman suka shigo ganin haka yasa Sulaiman rungume Haiydar suka fashe da kuka cikin rauni da shesh-sheƙa Sulaiman yace.
“Haiydar kaga Ummana yanda ta koma”.
Shiru yayi ganin yanda take ƙoƙarin ƙwace hannunta Momy kuwa duk da yanda take ƙoƙarin kawo mata duka sai da ta jawo zanin ta ɗaura mata ta baya.

Wani irin abu ta fara kamar rawa kamar tsalle alamun dai hauka Muraran ziraran.
Kai Lamiɗo ya girgiza tare da juyawa ya kalli Gimbiya Dadu da tazo wacce hayaniyar dake faruwa ne yasa taxo tana shigowa taga Hajiya Bunayya keyi ta saki ƙara ta faɗi awajen atake a wurin ɓarinta ɗai ya shanye tun, kafin aɗagata ɓarin jikin ta ya mace.
Cikin gigita da Kiɗima Lamiɗo ya kalli Haiydar kana yace.
“Haiydar jeka kira min bappanka”.
Cikin rawan jiki Haiydar ya juya ya fita yaje ya kirasa.
Hajiya Bunayya kuwa ƙoƙarin duka take kai masa ɗankwalin kanta ya since ya ɗaure hannunta.
Dai-dai lokacin da ƙanin nashi ya shigo cikin tashin hankali Lamiɗo yace.
“Yusuf ka ɗauki Hajiya Bunayya ka Kaita Sycatry na cikin Taraba”.
Cike da damuwa yace.
“Innalillahi wa'inna alaihi raji'un Sycatry kuma?”.
Araunane Lamiɗo ya kalli Hajiya Bunayya dake wani irin fusga tana ƙyalƙyala dariya yace.
“Toh ya zamuyi Yusuf?Bata da wani amfani daya wuce mu Kaita Sycatry dama arayuwa duk abinda mutum zai yi yabi ahankali”.
Kuka sosai Bashir keyi tamkar ransa zai fita Lamiɗo kuwa cikin sanyi ya cigaba da cewa.
“Gashi tun ba aje ko ina ba Ubangiji Allah ya haɗa mata sakamakon aikin ta ya liƙa mata su atsakiyar kanta sun zame mata matsala, muma sun zame mana matsala tun da komai yaya zukatanmu nada Imani zamuji tausayinta”.
Cikin azabebben kuka Amina ta kalli Lamiɗo tare da faɗin.
“Innalillahi wa'inna ilaihi raji'un Ummana yanzu Sycatry za'a kai ta?”.
Cikin sauƙe zazzafan ajiyar zuciya yace.
“Yanzu Amina anan za'a barta tayi ta hauka?,Mutane suna kallonta tana since zani idan mun barta anan cikin gari zata shiga tayi ta yawo tana bayyana tsaraici kinga ai baiyi ba”.
Cikin matsanancin kuka da shesh-sheƙa Amina ta gyada kanta tare da faɗin.
“Hakane kam Abba”.
Alh Yusuf kuwa janta yayi ya sata a mota.
Lamiɗo kuwa sai alokacin yaje ya ɗaga Gimbiya Dadu da tuni ta sume.
Cikin kiɗima ya Kaita asibiti, inda duk binciken da akayi likitoci suka tabbatar masa da cewa ta kamu da ciwon ɓarin jiki awanna ranan dai haka suka yini a asibiti koda ta farfaɗo gefen bakinta ya karkace tana magana yawu na zuba cikin zubda yawu da magana irin na wanda suka samu shanyewar ɓarin jiki tace.
“Ohhh nima dai ga karshena nayi ta cin ƴaƴan mutane ina ta zubar da cikin ƴaƴan mutane idan naga ɗan da yamin maiƙo in lashe in naga mai ciki inlamushe”.
Cikin sauri da matsanancin mamaki da tashin hankali Lamiɗo ya rufe mata baki tare da cewa.
“Dadu Ki daina faɗan haka dan Allah ki dai na faɗa ”.
Bakinta na tsulalar da yawu tace.
“Ai dole in faɗa ayyukana ne in ban faɗesu ba ya zanyi.
Ni na aikata kana ganin kamar zargina mutane suke da suke cewa Ni mayyace.
Tabbas ni mayyace da gaske amma kai Allah ya tsare ka da ƴan Uwanka dama nida ƴar uwata siya mukayi bawai tsatson mu bane”.
Araunane Lamiɗo yace.
“Innalillahi wa'inna ilaihi raji'un hasbunallahu wani'imal wakin”.
Haka yaita addu'oi wai ko zai samu ta bar tone-tone ta kama addu'a amman a banza.
Washe gari da safe aka sallamosu a asibiti suka dawo gida saboda Likitoci since babu abinda zasu iya mata dole yasa Lamiɗo ya nemo masu aiki wanda zasu riƙa kula da ita.

Yayin da Hajiya Bunayya da Hajiya Lami ke can asibiti suna can suna buga wash-shagare wallensu a haukace.

A kuma dai-dai wannan ranan Khausar ce zaune a falonta kunnenta maƙale da waya tana hawaye cikin rauni tace.
“Yanzu Momy haka Umma da Hajiya Lami suka dawo?
Ita ma Gimbiya Dadu haka ta dawo?”.
Cikin sanyi da damuwa Momy tace.
“Wlh Khausar am ai rayuwar nan mu bita a sannu”.
Cikin zubda hawaye Khausar ta gyara zamanta tare da cewa.
“Dama Momy ina faɗa Miki kallon da Gimbiya Dadu take yimin yana ban tsoro kullum cikin kareta kike”.
Ajiyar zuciya Momy ta sauke kana tace.
“Toh Khausar baka da tabbaci ka isa ka tuhumi mutum ne?
ba kiji Manzon Allah (S.A.W.)yace _Azzhana zhambu Walau kana haƙƙun_ ai zato zunubi ne koda ya kasance gaskiya amma yanzu da taxo ta faɗa da bakinta ai taga *SAKAYYAR ta*”.
Kai Khausar ta jinjina tare da faɗin.
“Allah ya rufa mana asiri ya kare mu”.
Dai-dai lokacin Moddibo ya shigo ganin tana hawaye yasa yayi saurin shigowa ciki, tare da zama a gabanta kana ya sanya hannunsa ya share mata hawaye.
Yana mai kallonta, sai kuma ta ɗan sauƙe ajiyan zuciya, ganin yanda ya zuba mata idanu yasa tace.
“Toh Momy sai anjima”.
Kana suka katse kiran.

Ahankali ya janyota jikinsa ya ɗaura hannunsa akan cikinta yana shafawa saboda yanzu cikin yashiga wata na biyar zuwa na shida haka yasa cikin ya ɗan bayyana ya girma yayi ɗas a jikinta gwanin ban sha'awa ganin yanayin fuskarsa yasa tace.
“Ya akayi Yah Mu'allim?”.
Fuska ya narkar da damuwa atare dashi yace.
“Minha kuka fa kike yi ya za'a yi kintam bayeni ya akayi?”.
Asanyaye ta bashi labarin da Momy ta bata ta faɗa mata sai abinda take ga sirrinsu ne bai kamata ya saniba ta ɗan sakaya.
Jikinsa ya sake janyota ya rungumeta kana yace.
“Mu godewa Allah, Allah ya sake tsarkake zuciyanmu Allah ya hanamu samun damar da zamu cutar da wani, Allah ya hana wani ma samun damar da zai cutar damu.
Cikin sanyi da rauni ta gyara zamanta ajikinsa tare da cewa.
“Ameen”
Yana shafa gadon bayanta yace.
“Kuma ki daina damuwar nan ki riƙa yi musu addu'a Ubangiji Allah ya gafarta musu”.
Tana ɗan lumshe Idanunta tace.
“In sha Allahu ”.
Sake janyota jikinsa yayi, bakinsa ya kai saitin kunnenta cikin wata kasalalliyar murya mai cike da shauƙi da bege yace.
“Minha babu matsala ban takura ki bako?”.
Cikin lumshe idanu da yanda hannunsa ke yawo a sassan jikinta ta fesar da wani sanyayyan numfashi tana sake shiga jikinsa tace.
“Ya zanyi Yah Mu'allim tunda kana da buƙata?Kuma dole in ɗauke buƙatar ka tunda bana so wata ta raɓeka”.
Ya tsarsa manuniya da babba yasa ya kamo tsinin hancinta ya jijjiga tare da cewa.
“Kishi! Kishi!! Kishi!!!”.
Cikin Cunno baki ta langwaɓar da kai kana tace.
“Toh ba dole inyi kishi ba,
Idan banyi kishin kaba waye zai yi kishinka a duniya”.
Sai kuma ta marairaice fuska tace.
“Ka ƙi kayi min al'ƙwarin baza kayi min kishiya ba”.
Jawota jikinsa yayi ya rungumeta kana ya haɗe bakinsu waje ɗaya daga nan yashiga sarrafa ta cike da bege da tarin ƙaunarta...

Bayan wani ɗan lokacin Alhamdulillah yanzu cikinta ya cika wata bakwai Cif-cif.
Ahankali take sauka kan tsep ɗin sauƙa Falon Didi.
Didi dake zaune tayi saurin miƙewa hangota da tayi kana ta riƙe hannunta cike da kulawa tace.
“Ba nace miki sauƙan nan idan yana wahalar dake ki bari ba?,Idan kina son ganina ki riƙa kirana in zo ba”.
Murmushi tayi tare da faɗin.
“Toh ai Didi Likita ma da kansa yace na riƙa motsa jiki na zaman bazai yiba”.
Kai Didi ta jinjina tare da cewa.
“Haka ne kam ƴata zo ki zauna me kike so in dafa Miki?”.
Murmushi tayi kana ta maida kallonta kan Moddibo da Ibraahim dake shigowa cikin langwaɓar da kai Ibraahim yace.
“Toh koma menene za'a dafa adafa dani”.
Dariya Didi tayi tare da cewa.
“Wannan ba naku bane ”.
Murmushi Moddibo yayi tare da shiga Falon kana ya zauna agaban Khausar tare da janyo ƙafarta ya ɗaura akan cinyarsa yana ɗan jan yatsunta sai kuma ya maida kallonsa kan Didi yace.
“Didi kalli ƙafafun tan nan kamar kumbura sukayi?”.
Juyawa Didi tayi ta kalli ƙafafun kana tace.
“Eh nima naga kamar kumbura sukayi amma Dr Eshaa tace bakomai dan tun shekaran jiya da naga kumburin na kirata tazo ta duba ta tace bakomai wannan Normal ne mafi akasari wasu na fuskantar haka daga ciki wata Bakwai kuma kaga kumburin bamai yawa bane”.
Ajiyar zuciya ya sauƙe yana cigaba da matsa ƙafafun yace.
“Toh shikenan ”.
Didi kuwa Kitchen ta shiga ta ɗauko Pride rice da yaji Vegetables da naman zabbi sai Perpersoup ɗin Kifi da yaji kayan ƙamshi ta kawo fitowa dasu tayi da plate guda biyu ta zubawa Khausar kana tasa mata kifin agefe.
Kana ta zuba aɗaya plate ɗin tasa spoon biyu aciki ta ajiye atsakanin Moddibo da Ibraahim.
Daidai lokacin Rahama ta fito daga ɗakinta ware idanunta tayi tare da cewa.
“Didi anyi Babu Ni ko?”.
Murmushi Didi tayi kana tace.
“Na isa ƴar Autana bata ciba ɗauko plate kizo ki ɗibi na ki”.
Kai ta gyaɗa kana ta juya ta shiga kitchen ta ɗauko plate tazo ta zuba suka fara ci suna hira...

Yayinda hadimai keta zuryan aikace-aikacen yau da kullum.

A haka rayuwa ta cigaba da tafiya Alhamdulillah Khausar na samun wadatacciyar kulawa daga wajen tako wani sashin, sosai rayuwa take tafiya zuwa yanzu cikinta ya cika wata tara Cif-cif amma dai na ƙuda har yanzu bai zoba kuma.

Cikin kulawa Asma'u da tazo mata yini, ta zuba mata ganin ta yunƙura ta nufi bedroom cikin sauri Asma'u tace.
“me kike so in kawo Miki?”.
Kai ta girgiza tare da faɗin.
“Bakomai kawai ina so in shiga bathroom ne yau tunda gari ya waye fitsari da yaƙi ƙarewa nake tayi”.
Ɗan zare idanu Asma'u tayi tare da cewa.
“Fitsari kuma?,Kin fa ɗawa Dr?”.
Kai ta girgiza kana tace.
“A'a ban faɗa masa ba bakomai ai”.
Cikin cikin kulawa Asma'u tace.
“Toh bari in tai maka Miki?”.
Ƴar dariya Khausar tayi tare da faɗin.
”Laaa da kin bari babu inda ke min ciwo fa”.
Cike shaƙuwa Asma'u ta gyaɗa kai tace.
“Toh shikenan ”.
Khausar kuwa ban ɗakin tashiga.
Asma'u kuwa wayarta ta dauka tare da kiran Dr Jameel yana ɗauka tace.
“Hello Dr”.
Daga ɗaya ɓangaren cike da begenta yace.
”Na'am dear ya akayi?”.
Cikin sauƙe numfashi da da kulawa tace.
“Kaga tun daga ɗaxun da muka zo zuwa yanzu bai wuce awa ɗaya zuwa biyu ba ko?”...
Kai ya gyaɗa mata tare da faɗin.
“Eh”.
Numfashi ta fesar tare da cewa.
“Toh wallahi daga lokacin zuwa yanzu Khausar ina ga tashiga ban ɗaki tayi fitsari ya kai sau biyar nace ta faɗa maka tace wai babu matsala kawai yau yawan fitsari ne take fama dashi”.
Da mamaki yace.
“Ha'a ikon Allah kuma tace ba abinda yake mata ciwo?”.
Kai ta gyaɗa tare da faɗin.
“Eh”.
Cikin sanin makamar aiki da yanayin masu ciki yace.
“Alamun na ƙuda ne yana iya tashi ko yaushe”.
Cikin sauƙe numfashi tace.
“Kuma fa tace babu abinda yake mata ciwo”.
Ajiyar zuciya ya sauke tare da faɗin.
“Eh ba komai bari idan ta fito sai ki haɗa Ni da ita”.
Kai ta gyada kana ta katse wayar, jim kaɗan Khausar ta fito.

Tana fitowa Moddibo na shigowa kasancewar Dr Jameel ya kirasa ya faɗa masa yana shiga ya kama hannunta ya zaunar da ita akan kujera kana ya zauna aƙasan lallausan Darduma tare da k...


Littafin Sakayya dai na kuɗi ne, 1k ne, ki biya ki rabu da haƙina a kanki.
0661110170 Gtbank Aisha Aliyu Garkuwa sai ki turo min shaidar biyanki ta wannan number 09097853276.


By
*GARKUWAR MARUBUTA*


*Dan Allah in dai kinsan baki shirya sayaba kada kimin mgn, masu cewa wai sun goda suga number'n nayine, ko kuma a'a bari dai in na shirya zan sake miki mgn, ko kuma yanzu dai kuɗin bai cikaba tukun sai sun cika, ko kuma a wanne gari kike, kai munyi nisa, toh in ba iyayiba ai duk nisan state da kike ba ruwan mota ba inda bazai kai mikiba, nake turawa ƴan ƙasashen wajema. Kuyiwa Allah da Manzonsa in dai in kinsan Baki shirya sayan kaya ba ku daina min mgnar ku bari sai kun shirya,kada kizo ki ɓata min lokaci a banza, wlh ni na tsani harkar karanta, duk bayani na gamayi in dai saya zakiyi ga kuɗin kaya ga account no ga numberta ai sai ki biya kawai kafin kimin mgn. Tunda dai ga alamominshi da duk illar da yakeyi na faɗi in kina dashi faƙat in babu kada ki wani zo kice min bayani dan ko kinzo iya bayanin da zan miki kenan*
Alamomin infection sune kamar haka. Rashin sha'awa. Ƙaiƙayin gaba Kiji idan ya fara miki ƙaiƙayi kamar zakiyi hauka. Warin ko ƙarnin wurin. Fitar farin Ruwa mai fatsi-fatsi. Ƙurajen su ɗan fetso ƙananan ko ƴan manya, melewar fatar wurin, Tusan gaba. Bushewar gaba, Rashin ni'ima. Buɗewar gaba, domin har budurwa infection na iya buɗata. Ciwon mara ko ciki mai tsanani yayi al'ada, rashin haihuwa, domin har baƙin mahaifa take toshewa. Ko kirinƙajin wani abu na miki yawo ƙasan mara, ko jin zafi yayin yin fitsari, da kuma saduwa, da dai sauran abubudann ban lissafa. Sune manyan alamomin infection.
Shin kin kuwa san illar da infection keyi miki, amman kinajin ɗaya daga cikin alamominta kinyi bulum buƙui da ita a jikinki. To bari kiji illolin infection wato cutar sanyi.
Rashin haihuwa, ƙyara da hantara a wurin miji domin muddin kina tare da ita baki da wata daraja a idanu nai, sabida ƙyamas kike ba damshi bare wata ni'ima mai Taste, Kinga kenan shinfida ta lalace, in kuwa shinfiɗa ta lalace dole kiga sauyin fuska, domin su maza dole sunason wurin da kwaranya, zaki kasance baki da wani daɗi da ɗumin da mai gida ke buƙata. Kinga duk tsabtarki da kyanki da iya girkinki shinfidarki ta zama lami. Kiyiwa Allah ki nemawa kanki lafiya ki samawa mijinki da ke kanki nitsuwa.
KADA KUJI IYA WANNAN DOMIN AKWAI MUGUN INFECTION WANDA BAYA BAYYANA KANSA. Wanda kawai sai dai kijiki, kamar kwalta kin bushe ƙyamas ya dauke miki dukkan sinadaran ni'imomin ki, da sha'awarki, duk kayan matan da zakisha a wofi zadai kiji ƴan uwa da abokan arziƙi da ƙawayenki na yaba miki magunguna GARKUWAR MA'AURATA, amman ke in kinsha jiya I yau, duk nacin oga da yi miki wasannin bazaki ji sha'awa ba, toh wlh muguwar infection ce, wacce bata bayyana kanta har sai ta gama yi miki rugu-rugu. Ta lalata miki zaman aure. Lokacin da zata bayyana sai kiji Doctor's suna kira miki, ovarian cyst, ko kuma fibrod duk a cikin chronic infection ne yar uwa.
INFECTION set ɗinmu na kowa da kowane Mata, Maza, Bazawara, Budurwa, Maijego, Yara, Ke yar uwa Wlh har maiciki zatasha, bashi da matsalar komai Maganin na Gargajiya ne mai rakake INFECTION ya fito miki dashi, wlh duk nacin infection koda na cikin mahaifane bi'izinillahi ta'ala zaki rabu dashi, cutar infection cutace mai masifar naci, so yar uwa kana dole ki nace masa da maganin set ɗin na 10k ne kuma maganin kala biyarne nasha da kala uku na tsarki ɗaya na shafawa ɗaya. Yar uwa idan har kin saya to kiyi ƙoƙarin kisha da mijinki, in akwai abokiyar zama, kisa miji ya saya mata, domin ko kin rabu da shin dai ita tana dashi tofa kin kashe macijine baki cire kaiba, ma'ana zai sake dawo miki, idan kuna da yara suma a saya musu, domin tsoron kada ya riƙa a jikinsu musamman ya'ya mata ya buɗa miki ƴa tun tana ƙaramarta, ki aurar da ita miji na muku kallon lalatattun iyaye da baku iya bada tarbiyaba. Saboda yamayin garin yasa ina raba rabin set ɗin in sa miki komai rabi-rabi 5k amman set ɗin 10k ne. Idan kin san a shirye kike ga account number na nan 0005388578 Jaiz bank AISHA ALIYU GARKUWA, ki turo kuɗinki kafin kiyi min mgn ta WHATSAPP NUMBER'N na 08069423567 sai ki turo min shaidar biyanki, domin akwaishi Available ko yau kika tura kuɗinki, gobe kayanki zai taho, ina bada sari ko sayan ɗaɗɗaya. Farashin Sari da sauƙi daga kan mutum 3 ko 6 ko 12. Kai ko na mutum 24 kikeso in Sha Allah zaki samu. Please dan Allah in dai kinsan baki shirya sayaba kada kimin mgn ki bari sai kin shirya. Taku ce dai GARKUWAR MA'AURATA.



A kan ƙafafunsa ya durƙusa ya zama na kansa na dai-dai kan cikinta ahankali ya dafa cikin, cikin amintacciyar murya mai ɗauke da nutsuwa da tarin kulawa ya fara yi mata addu'a na tsawon minti bakwai sai kuma ya ɗago ya kalleta ita ɗin ma shi take kallo muryansa ɗauke da Amintaccen kulawa da jin ƙai yace.
“Minha Viddaa meke damunki?”.
Numfashi ta fesar kana ta girgiza kai tare da cewa.
“Bakomai fa”.
Juyawa yayi ya kalli Asma'u dake kallon Khausar cike da tausayi yace.
“Asma'u menene matsalar ta?”.
Ajiyar zuciya ta sauƙe tare da faɗin.
“Yah Moddibo daga zuwa na zuwa yanzu fa tashiga ban ɗaki yakai ƙafa bakwai tana fitsari”.
Da sauri ya kalleta kana yace.
“Ba abinda yake Miki ciwo?”.
Kai ta gyaɗa tare da cewa.
“Yah Mu'allim nifa ba abinda ke min ciwo”.
Da damuwa asaman fuskarsa yace.
“Toh ba abinda kikeji?”.
Kai ta gyaɗa tare da cewa.
“Wallahi ba abinda ke min ciwo”.
Yana cigaba da massage ɗin ƙafanta yace.
“Yanzu kuma Dr Jameel ya kirani yace muje asibiti”.
Langwaɓar da kai tayi tare d cewa.
“Nifa ba abinda ke yimin ciwo Yah Mu'allim ai da akwai zan faɗa muku amma wallahi babu?”.
Numfashi ya fesar kana yace.
“Toh amma dai bari na sanarwar Didi halin da ake ciki”.
Ganin yanda ya damu yasa ta gyaɗa masa kai tace.
“Toh shikenan ba laifi kaje ka faɗawa Didi”.
Dai-dai lokacin kuma wayar Asma'u ta hau ruri ahankali Asma'u ta ɗauka ganin Ummi yasa tayi saurin Picking ta kai kunnenta suka gaisa da Ummi sai kuma taji kamar muryan Momy tana gyara zamanta tace.
“A'a Ummu ina kike?”.
Murmushi Ummi tayi tare da cewa.
“Ina gidan Momyn Khausar ne na kwana biyu banji labarinta bane shine nazo kuma dana zo ma muke ta hiranku sai nace bari in kira ku inji Labarin ku”.
Murmushi Asma'u tayi kana tace.
“Nima kuma yau ina gidan Khausar ce ki bawa Momy wayar”.
Wayar Ummi ta bawa Momy suka gaisa Ahankali momy tace.
“Ya dai Asma'u ya jikin Ƙawar taki lafiya ko?”.
Kallon Khausar dake lumshe Idanu Asma'u tayi tare da cewa.
“Momy lafiya lau sai dai yau tunda gari ya waye take ta yawan fitsari dai take tayi banfi awa biyu da zuwaba fa, amma tayi fitsari yakai sau bakwai”.
Ahankali Momy tace.
“Ikon Allah toh kuje asibiti mana”.
Tana gyara zaman wayar akunnenta tace.
“Eh na kira Dr na faɗa masa yace dai yanzu babu

Leave a Review

You cannot submit review untill you Register or login