Showing 78001 words to 81000 words out of 218703 words
A masarautar nan kuma ɗa Mai jiran gado Ahamdulillah kuma ya dawo alokacin da Masarauta ke jiranshi”.
Kai Jakadiya ta jinjina kana tace.
“Sosai kam”.
Didi kuwa cike da nutsuwa ta nufi kujeran dake tsakiyarsu kana ta zauna murmushi ta sakar musu da lallausan murmushi tare da faɗin.
“Jaɓɓama Moɗon”.
Ga Mamakinsu sai sukaji tayi musu magana cikin Harshen Fullanci.
Cikin yanayin mamaki Hajja Nana tace.
“Allah bauɗo be Fulfulde voli, kamar da fulatanci kike yi mgn fa ko?”.
Murmushi ta saki kana tace.
“Sosai ma kuwa Asalina Bafulatanar Adamawa ce ni ɗuyace ga Sarkin Joɗah Sheiykh Jabeer”.
Kai Hajja Nana ta jinjina kana tace.
“Ai kuwa lallai gashi Yaren da kike mana dashi ya tabbatar mana da hakan”.
Wani irin zufa mai kamar tafasasshen ruwan zafine ke tsats-tsafowa Hajiya Bunayya abaki ɗaya ilahirin jikinta acikin ranta take mgn kamar zautacciya.
“Toh shin Me hakan yake nufi, kenan haka nufin Khausar tayi katari ta tsinci dami a akala? Ko shegiyar yarinyar da wayo kamar dala, ko dai dama ita tasan Modibbo ɗan manya ne, kaji shegiyar yarinya da iya bada kafa, yoh da na sani ai wlh shi Amina zata aura.
Ashe Samira da abinda ta hanga.”
Gaba ɗaya tayi kasake ta tafi dogon tunanin.
Ƙanwar Mommy Aunty Hajara. cike da farin ciki tace.
“Khausar Lelelwal asheko da gaske Lelelwal ɗince ke”.
Murmushi Aunty Ruƙayya tayi kana tace.
“Tabbas kuwa abu yayi yadda ran masoya ke so. Dama wani hanin ga Allah Baiwa ce”.
Hira suka cigaba dayi cike da farin ciki da mutunta juna saɓanin Hajiya Bunayya dake cikin tashin hankali da ƙunan zuciya.
Acan ɓangaren su Abban Jameel kuwa Sarki Youseef Mouley da Sheik Jabeer ne suka nufi masauƙin su.
Sheikh Lamiɗo na kallon Sheikh Jabeer ya faɗaɗa murmushin fuskarsa cike da kamala yace.
“Allah nhokke sabugo Sarkin Joɗa kana shagaban ƙungiyar TABITAL POOLAKU, da mi yetti Allah da kansa ne a nan?”.
Kai Sheykh Jabeer ya jinjina kana cike da girmamawa yace.
“Ikon Allah Allah yayi mun haɗu kenan?”.
Murmushi Lamido yayi tare da zamewa gefensa dan shi kansa yasan idan ana batun sarauta toh in su Sheiykh Jabeer na kusa shi dole a ƙasa zai zauna.
Shi kuwa Sheykh Jabeer cikin kamala da kulawa yace.
“Ikon Allah sai kuma muka haɗu anan, amma yanzu dai ku huta in Allah ya kaimu gobe sai muji meke tafe daku?”.
Cikin gamsu Lamido da Abban Jameel sukace to.
Su kuwa daga nan suka fice...
Acan ɓangaren su Didi ma Sallama suka yiwa su Innayi tare da faɗin su huta gobe zasu ci gaba da tattaunawa Godiya sukayi musu kana suka fice.
Washe gari da safe misalin ƙarfe 9:00am Innayi, Hajja Nana, Jakadiya Sheikh Jabeer, Sarki Youseef Mouley, Galadima, Waziri, Didi Abban Jameel, Ummi, Baffa Jimeta Lamiɗo jakadiyarta zaune suke wuri na musamman kuma keɓantaccen palon Abualeey wato sarki Youseef Mouley kenan. yayin da baki daya idanunsu ke kan Innayi.
Innayi kuwa cikin sauƙe numfashi ta cigaba da basu labarin tun randa ta tafi da Modibbo ta wuce Nigeria dashi kana ta nufi Taraba yankin Gembulan sabida sanin yanki fulanine domin Didi na bata labarin, kuma ta iya fulatanci tun a lokacin domin Modibbo shine ɗa na shida a wurin iyayensa daga Khadijah da Hafsat sai da akayi ya'ya uku maza duk basa gama arba'in ake nemansu a rasa sai bayan kwanaki sai a tsinci gawarsu. A wannan lokacin kuma Khadijah da Hafsat sunyi girma da bazasu mance kamannin innayi ba shiyasa sunka ganeta.
Fesar da numfashi innayi tayi kana taci gaba da labarta musu, yanda ta rayu da Moddibo yanda ya taso da yanda yayi karatu, da irin ƙalubalen daya fuskanta, da amintakarsa da Jameel har zuwa mutuwar M Jameel da kuma dalilin zuwansa Morocco da kuma irin ƙalubale da baƙaƙen magana da kuma hantara da suka samu awajen mutane kana ta ɗora kuma da wasiyyar da M Jameel ya bar musu akan Modibbo, haɗin da basu labarin Khausar da dole in dai za'a bada labarin Modibbo da Jameel toh dole cikaton na uku Khausar ce.
Didi Kam lumshe idanunta tayi wani abin idan taji tayi murmushi wani ta zubda hawaye saboda tausayin halin da ɗan ta yakasance cikin na rashin aminisa da kuma rashin su a kusa dashi da ya zame masa sanadin da ake shegantashi.
Cikin sanyin murya tace.
“Allah sarki ɗana Jameel Allah baiyi zamu ganka ba bare muyi maka godiyar kekkyawar amintakarka da gudan jinin, sai dai Alhamdulillah Innayi tunda Jameel bai mutu da rashin sanin iyayen amininsa, in Sha Allah mukuwa zamu kasance mashinyi mishi addu'a a tsawon rayuwarmu. Ummin Jameel Ngd MATUƘA Abban Jameel babu abinda zance daku sai addu'a. tabbas Aliyu na kuma yaga jarrabawar rayuwa wanda nasan ya samu darussan rayuwa masu tarin yawa acikinsu Innayi na gode kinyi min halarcin da bazan taɓa mantawa ba kin tseratar da rayuwar ɗana alokacin da ake neman hallakasa kamar yadda akayi ta hallaka yan uwansa da suka gabata”.
Murmushi Innayi tayi kana tace.
“Wannan yiwa kai ne sannan babu godiya tsakanin mu domin kin cancanci fiye da haka sabida matsayin uwa kika riƙeni ba Hadimarkiba, shiyasa nima nayi miki abinda zan iya yiwa ƴaƴana na cikina”.
Kai Didi ta jinjina tare da juyowa ta kalli Ummin Jameel dake sharce hawaye cikin sanyi tace.
“Ummin Jameel kada kiyi kuka ga Aliyu na in Sha Allah ya ishemu nidake baki ɗaya”.
Cikin gamsuwa Ummu tace.
“In sha Allah kuwa”.
Innayi kuma gyara zamanta tayi tare da cewa.
“Toh Alhamdulillah bayan ta howarsa nan.
Muka gama mgnar komai akan Khausar da bai sani ba. toh Alhamdulillah dama acikin labarin dana baku na faɗa muku wasiyyar da amininsa Jameel ya bari toh Alhamdulillah a makkoni biyu da suka gabata an Aura masa Khausar”.
Cikin wani irin Didi ta kalli innayi tare da cewa.
“Aliyun akayiwa aure!”.
Da sauri innayi ta gyaɗa mata kai kana tayi ƙasa da kanta.
Sai kuma innayi tayi saurin ɗago kanta jin Didina faɗin.
“A....!
Ba editing kam
*Dan Allah in dai kinsan baki shirya sayaba kada kimin mgn, masu cewa wai sun goda suga number'n nayine, ko kuma a'a bari dai in na shirya zan sake miki mgn, ko kuma yanzu dai kuɗin bai cikaba tukun sai sun cika, ko kuma a wanne gari kike, kai munyi nisa, toh in ba iyayiba ai duk nisan state da kike ba ruwan mota ba inda bazai kai mikiba, nake turawa ƴan ƙasashen wajema. Kuyiwa Allah da Manzonsa in dai in kinsan Baki shirya sayan kaya ba ku daina min mgnar ku bari sai kun shirya,kada kizo ki ɓata min lokaci a banza, wlh ni na tsani harkar karanta, duk bayani na gamayi in dai saya zakiyi ga kuɗin kaya ga account no ga numberta ai sai ki biya kawai kafin kimin mgn. Tunda dai ga alamominshi da duk illar da yakeyi na faɗi in kina dashi faƙat in babu kada ki wani zo kice min bayani dan ko kinzo iya bayanin da zan miki kenan*
Alamomin infection sune kamar haka. Rashin sha'awa. Ƙaiƙayin gaba Kiji idan ya fara miki ƙaiƙayi kamar zakiyi hauka. Warin ko ƙarnin wurin. Fitar farin Ruwa mai fatsi-fatsi. Ƙurajen su ɗan fetso ƙananan ko ƴan manya, melewar fatar wurin, Tusan gaba. Bushewar gaba, Rashin ni'ima. Buɗewar gaba, domin har budurwa infection na iya buɗata. Ciwon mara ko ciki mai tsanani yayi al'ada, rashin haihuwa, domin har baƙin mahaifa take toshewa. Ko kirinƙajin wani abu na miki yawo ƙasan mara, ko jin zafi yayin yin fitsari, da kuma saduwa, da dai sauran abubudann ban lissafa. Sune manyan alamomin infection.
Shin kin kuwa san illar da infection keyi miki, amman kinajin ɗaya daga cikin alamominta kinyi bulum buƙui da ita a jikinki. To bari kiji illolin infection wato cutar sanyi.
Rashin haihuwa, ƙyara da hantara a wurin miji domin muddin kina tare da ita baki da wata daraja a idanu nai, sabida ƙyamas kike ba damshi bare wata ni'ima mai Taste, Kinga kenan shinfida ta lalace, in kuwa shinfiɗa ta lalace dole kiga sauyin fuska, domin su maza dole sunason wurin da kwaranya, zaki kasance baki da wani daɗi da ɗumin da mai gida ke buƙata. Kinga duk tsabtarki da kyanki da iya girkinki shinfidarki ta zama lami. Kiyiwa Allah ki nemawa kanki lafiya ki samawa mijinki da ke kanki nitsuwa.
KADA KUJI IYA WANNAN DOMIN AKWAI MUGUN INFECTION WANDA BAYA BAYYANA KANSA. Wanda kawai sai dai kijiki, kamar kwalta kin bushe ƙyamas ya dauke miki dukkan sinadaran ni'imomin ki, da sha'awarki, duk kayan matan da zakisha a wofi zadai kiji ƴan uwa da abokan arziƙi da ƙawayenki na yaba miki magunguna GARKUWAR MA'AURATA, amman ke in kinsha jiya I yau, duk nacin oga da yi miki wasannin bazaki ji sha'awa ba, toh wlh muguwar infection ce, wacce bata bayyana kanta har sai ta gama yi miki rugu-rugu. Ta lalata miki zaman aure. Lokacin da zata bayyana sai kiji Doctor's suna kira miki, ovarian cyst, ko kuma fibrod duk a cikin chronic infection ne yar uwa.
INFECTION set ɗinmu na kowa da kowane Mata, Maza, Bazawara, Budurwa, Maijego, Yara, Ke yar uwa Wlh har maiciki zatasha, bashi da matsalar komai Maganin na Gargajiya ne mai rakake INFECTION ya fito miki dashi, wlh duk nacin infection koda na cikin mahaifane bi'izinillahi ta'ala zaki rabu dashi, cutar infection cutace mai masifar naci, so yar uwa kana dole ki nace masa da maganin set ɗin na 10k ne kuma maganin kala biyarne nasha da kala uku na tsarki ɗaya na shafawa ɗaya. Yar uwa idan har kin saya to kiyi ƙoƙarin kisha da mijinki, in akwai abokiyar zama, kisa miji ya saya mata, domin ko kin rabu da shin dai ita tana dashi tofa kin kashe macijine baki cire kaiba, ma'ana zai sake dawo miki, idan kuna da yara suma a saya musu, domin tsoron kada ya riƙa a jikinsu musamman ya'ya mata ya buɗa miki ƴa tun tana ƙaramarta, ki aurar da ita miji na muku kallon lalatattun iyaye da baku iya bada tarbiyaba. Saboda yamayin garin yasa ina raba rabin set ɗin in sa miki komai rabi-rabi 5k amman set ɗin 10k ne. Idan kin san a shirye kike ga account number na nan 0005388578 Jaiz bank AISHA ALIYU GARKUWA, ki turo kuɗinki kafin kiyi min mgn ta WHATSAPP NUMBER'N na 09097853276 sai ki turo min shaidar biyanki, domin akwaishi Available ko yau kika tura kuɗinki, gobe kayanki zai taho, ina bada sari ko sayan ɗaɗɗaya. Farashin Sari da sauƙi daga kan mutum 3 ko 6 ko 12. Kai ko na mutum 24 kikeso in Sha Allah zaki samu. Please dan Allah in dai kinsan baki shirya sayaba kada kimin mgn ki bari sai kin shirya. Taku ce dai GARKUWAR MA'AURATA.
By
*GARKUWAR MARUBUTA**SAKAYYAH book 2... Page 14*
Na
*Aysha Aliyu Garkuwa*
*Dan Allah in dai kinsan baki shirya sayaba kada kimin mgn, masu cewa wai sun goda suga number'n nayine, ko kuma a'a bari dai in na shirya zan sake miki mgn, ko kuma yanzu dai kuɗin bai cikaba tukun sai sun cika, ko kuma a wanne gari kike, kai munyi nisa, toh in ba iyayiba ai duk nisan state da kike ba ruwan mota ba inda bazai kai mikiba, nake turawa ƴan ƙasashen wajema. Kuyiwa Allah da Manzonsa in dai in kinsan Baki shirya sayan kaya ba ku daina min mgnar ku bari sai kun shirya,kada kizo ki ɓata min lokaci a banza, wlh ni na tsani harkar karanta, duk bayani na gamayi in dai saya zakiyi ga kuɗin kaya ga account no ga numberta ai sai ki biya kawai kafin kimin mgn. Tunda dai ga alamominshi da duk illar da yakeyi na faɗi in kina dashi faƙat in babu kada ki wani zo kice min bayani dan ko kinzo iya bayanin da zan miki kenan*
Alamomin infection sune kamar haka. Rashin sha'awa. Ƙaiƙayin gaba Kiji idan ya fara miki ƙaiƙayi kamar zakiyi hauka. Warin ko ƙarnin wurin. Fitar farin Ruwa mai fatsi-fatsi. Ƙurajen su ɗan fetso ƙananan ko ƴan manya, melewar fatar wurin, Tusan gaba. Bushewar gaba, Rashin ni'ima. Buɗewar gaba, domin har budurwa infection na iya buɗata. Ciwon mara ko ciki mai tsanani yayi al'ada, rashin haihuwa, domin har baƙin mahaifa take toshewa. Ko kirinƙajin wani abu na miki yawo ƙasan mara, ko jin zafi yayin yin fitsari, da kuma saduwa, da dai sauran abubudann ban lissafa. Sune manyan alamomin infection.
Shin kin kuwa san illar da infection keyi miki, amman kinajin ɗaya daga cikin alamominta kinyi bulum buƙui da ita a jikinki. To bari kiji illolin infection wato cutar sanyi.
Rashin haihuwa, ƙyara da hantara a wurin miji domin muddin kina tare da ita baki da wata daraja a idanu nai, sabida ƙyamas kike ba damshi bare wata ni'ima mai Taste, Kinga kenan shinfida ta lalace, in kuwa shinfiɗa ta lalace dole kiga sauyin fuska, domin su maza dole sunason wurin da kwaranya, zaki kasance baki da wani daɗi da ɗumin da mai gida ke buƙata. Kinga duk tsabtarki da kyanki da iya girkinki shinfidarki ta zama lami. Kiyiwa Allah ki nemawa kanki lafiya ki samawa mijinki da ke kanki nitsuwa.
KADA KUJI IYA WANNAN DOMIN AKWAI MUGUN INFECTION WANDA BAYA BAYYANA KANSA. Wanda kawai sai dai kijiki, kamar kwalta kin bushe ƙyamas ya dauke miki dukkan sinadaran ni'imomin ki, da sha'awarki, duk kayan matan da zakisha a wofi zadai kiji ƴan uwa da abokan arziƙi da ƙawayenki na yaba miki magunguna GARKUWAR MA'AURATA, amman ke in kinsha jiya I yau, duk nacin oga da yi miki wasannin bazaki ji sha'awa ba, toh wlh muguwar infection ce, wacce bata bayyana kanta har sai ta gama yi miki rugu-rugu. Ta lalata miki zaman aure. Lokacin da zata bayyana sai kiji Doctor's suna kira miki, ovarian cyst, ko kuma fibrod duk a cikin chronic infection ne yar uwa.
INFECTION set ɗinmu na kowa da kowane Mata, Maza, Bazawara, Budurwa, Maijego, Yara, Ke yar uwa Wlh har maiciki zatasha, bashi da matsalar komai Maganin na Gargajiya ne mai rakake INFECTION ya fito miki dashi, wlh duk nacin infection koda na cikin mahaifane bi'izinillahi ta'ala zaki rabu dashi, cutar infection cutace mai masifar naci, so yar uwa kana dole ki nace masa da maganin set ɗin na 10k ne kuma maganin kala biyarne nasha da kala uku na tsarki ɗaya na shafawa ɗaya. Yar uwa idan har kin saya to kiyi ƙoƙarin kisha da mijinki, in akwai abokiyar zama, kisa miji ya saya mata, domin ko kin rabu da shin dai ita tana dashi tofa kin kashe macijine baki cire kaiba, ma'ana zai sake dawo miki, idan kuna da yara suma a saya musu, domin tsoron kada ya riƙa a jikinsu musamman ya'ya mata ya buɗa miki ƴa tun tana ƙaramarta, ki aurar da ita miji na muku kallon lalatattun iyaye da baku iya bada tarbiyaba. Saboda yamayin garin yasa ina raba rabin set ɗin in sa miki komai rabi-rabi 5k amman set ɗin 10k ne. Idan kin san a shirye kike ga account number na nan 0005388578 Jaiz bank AISHA ALIYU GARKUWA, ki turo kuɗinki kafin kiyi min mgn ta WHATSAPP NUMBER'N na 09097853276 sai ki turo min shaidar biyanki, domin akwaishi Available ko yau kika tura kuɗinki, gobe kayanki zai taho, ina bada sari ko sayan ɗaɗɗaya. Farashin Sari da sauƙi daga kan mutum 3 ko 6 ko 12. Kai ko na mutum 24 kikeso in Sha Allah zaki samu. Please dan Allah in dai kinsan baki shirya sayaba kada kimin mgn ki bari sai kin shirya. Taku ce dai GARKUWAR MA'AURATA.
Da sauri Hajia Bunayyah ta zubawa Didi, idanu sabida a zatonta, lamarin zai zo da gardama ne, ta yadda zasu koma Nigeria da Khausar, ga mamakinta sai taga Didi ta gaza ƙarasa kalmar bakinta, sai juyawa tayi ta fuskanci alƙibla, tare da yin sujudul Shukur cike da yalwataccen farin ciki da yasa hawaye fara zubomata.
Wani irin malolon bakinci ne, ya takari ƙahon zuciyarta, sai kuma tayi ƙasa da kanta, jin Didi na cewa.
“Alhamdulillah wannan mgnar itace mafi daɗi a cikin dukkan bayanan da kikayi mana Innayi kin gama min komai a rayuwata".
Lamiɗo kuwa sassayyan numfashi ya fesar hakama Bappa Jimeta da kuma Abban Jameel. Hajja Nana kuwa ajiyan zuciya mai nauyi ta sauƙe tare da gyara zamanta cikin jin daɗin nagartar ahlin Modibbo, yanzu matsalarta ɗayace, ta yaya Modibbo zai karɓi Khausar wacce irin tarba zaiyi mata a matsayinta na matar da aminshi ne yayi mishi zaɓinta, bawai dan ita ɗin zaɓin rashi bane, gouron numfashi ta kuma fesarwa tare dayi mgnar zuci.
“Dole in sa ido kafin komawarmu inga irin tarɓa da kuma yanadin da yaron nan zai amshi Khausar a matsayin mata, muddin naga abinda bai minba, ko alamu. Tozarci ko cin fuska, Allah shine shaida wlh bazan bar jikata a wulaƙanta min ita a ƙasar da bata da kowa nata ba.”
Sai kuma ta juyo kanta ta kali Niyna kakar Modibbo kenan mahaifiyar Abualeey, cikin kamala kawaici mutuntaka gami da aminci tace.
“Ku shirya idan Allah ya kaimu gobe da yamma akwai taro na musamman, wanda dama an shiryashi tun kwana uku baya, don zamu gabatar da Aleey a gaban family'nsa, tuni Fada take amsar bakunar ƴaƴanta da jikokinta na nesa dana kusa, domin wannan shine buri da fatan dukkan ahlinmu. Toh Alhamdulillah gabatarwa ta ƙara armashi tunda da matar Aleey ta aure ta sunnan ma'aki S.A.W. za'ayi taro".
Sai kuma ta kalli Jakadiya tare da cewa.
“Jakadiya a sanarwa sarki shiri a shirya gangamin gabatarwar da na aure. Kana ki gayawa Gimbiyya Lailai ta tanadi kayan amarya dana ango, a kuma fidda ƙoren al'ada”.
Cikin biyayya da girmamawa Jakadiya ke amsawa da.
“An gabama Gimbiya Shatu”.
Sai kuma ta kalli Sarki Youseep Mouleey tare da cewa.
“A sanarwar faɗa gobe babu zama, kana taron na family ne, idan Allah ya kaimu jibi kuwa za'a gabatar da Aleey a Fada, da kuma bayyanenne matsayinss”.
Yah Salam Didi kam sai wasu hawayen farin cikin ne ke zuba mata wani ba korar wani.
Galadima kuwa da Waziri kawai murmushi sukeyi kai kace anyi musu bushara da al'jannane.
Sheykh Jabeer kuwa a gyaran murya yayi tare da kallon matar amininsa Marigayi Sarki Muhammad Mouley, da ɗan murmushi a fuska yace.
“Da dai kada a yawanta bidi'a a lamarin, kuma da an sirranta shi ko”.
Cikin sauri Galadima yace.
“Yah Sheykh ai Aleey ya sirrantu tsawon shekaru talatin ai yanzu kam lokacin bayyanar sa ce tayi,