Showing 156001 words to 159000 words out of 218703 words

Chapter 53 - Sakayyah 2 Hausa Novel Complete

masifar kyau da ratsa jiki da samar da inƙantacciyar ni'ima yanada abubuwa masu kyau haɗinsa, Zumar goron tula mai masifar kyau, tsumin dabino, mai ratsa jiki, tsumin Riɗi mai ƙarfi, Furar Mata mai tsastsafo da ni'imantaccen damshi, Cida kaza, Ciccibi Abodi, Tsumin Ɓaure, tuwon ɓauren, kana akwai maganin sanyi sadidan, da dai sauransu...Se kuma fannin ƙamshi kasance da Shu'umin ƙamshi wanda ze gigita ƙwaƙwalwar Oga tare da jin ko wacce mace bata kaiba...._ _Shin ko kina da labarin Miskilinci da ƙasaitar Rayyan Naaan amma lokaci ɗaya ya zamto zautacce sakali akan soyayyar Jannart bakomai Jannart ta riƙe ba face sirrinkan gyara da kuma shu'uman humran da kulaccar sirri na Aysha Aliyu Garkuwa(Tubali) tabbas taga tasirin haka domin Naanunta ya zame mata tamkar bawa_
_Shin ko kinsan sihirtaccen haɗin da Aysha ke sha kenan ta zamto tauraruwa a idanun Hamma Yusuf(Miwasmiti)...Tabbas Mahmud ya zamto zautacce kuma makaho akan sauyayyar Bazawara wato khadijarsa duk da kuwa gashi da budurwa(Namiji Baya Kaɗan) ko kinsan hakan nada alaƙa da amfani da sahihan maganin da kuma shu'uman humran Aysha Aliyu Garkuwa??.Nasan ba zaka ku manta da irin kima da kuma darajar da Aysha ke dashi acikin Idanun Sheik Jabeer ɗin ta duk da kuwa shekaru sunja anma jinta yake tamkar budurwa 'yar sha bakwai(Garkuwa) sirrin hakan na tare da Ingantattun kuma sahihan magungunan Aysha Aliyu Garkuwa Wato Garkuwar Marubuta da kuma Ma'aurata na tabbata kunsan da cewa basirarta ba'a iya rubutun littafi ya tsaya ba hadda inganta rayuwar ma'aurata ta hanyar kawo musu Nagartattun abubuwa Ga duk wacce ta shirya saya seta tuntuɓi number ta 08069423567 muna iya tura kayan mu aduk inda kuke afaɗin Nigeria harma da ƙetare Dan Allah 'yar uwa idan baki shirya siyaba kada kiyi min magana muɓatawa kanmu lokaci...._



🤝🏻🤝🏻🤝🏻🤝🏻🥰😘sai.kunzo. sayan na gari maida kuɗi gida,



By
*GARKUWAR MARUBUTA**SAKAYYAH book 2... Page 30*

Na
*Aysha Aliyu Garkuwa*

*WOHOHO IN KAJI ANA ƘI GUDU TABBAS SA GUDU NE BEZO BA*

_Ina kuke Ma'aurata masu sha'awar ganin sun zama taurari kuma fitilu a idanun mazajensu Uwar gida,Amarya,Tsakar gida,hadda tan kaɗen gida Shararriya kuma ƙasaitacciya data saba kawo muku nau'ikan sirrin sahihan magungunan ma'aurata wato *AYSHA ALIYU GARKUWA* Garkuwar Marubuta ayau ma ta dawo muku da Ingantattun magungunan mata masu kyau da inganci domin gyara kanki ki zamto tauraruwa a idanun mijinki...Muna da Ingantattun Abubuwa kamar haka_ :_Munada Garin mallaka, garin maɗi, garin Hakkin mayi, garin ɓelɗamhi Garin ilanwaddihi, Gumbar da ba'a baiwa mai kishiya, Gumbar kolli mai kellin al'khairi, Gumbar Riɗi wato 3 in 1, Gumbar makwaranyi, Masin Maliƙi mai masifar ƙarfi da matse mace, ka masin Daɗi har Maɗigan Akwai, kwanon ƙasaitacciyar mace mai masifar kyau da ratsa jiki da samar da inƙantacciyar ni'ima yanada abubuwa masu kyau haɗinsa, Zumar goron tula mai masifar kyau, tsumin dabino, mai ratsa jiki, tsumin Riɗi mai ƙarfi, Furar Mata mai tsastsafo da ni'imantaccen damshi, Cida kaza, Ciccibi Abodi, Tsumin Ɓaure, tuwon ɓauren, kana akwai maganin sanyi sadidan, da dai sauransu...Se kuma fannin ƙamshi kasance da Shu'umin ƙamshi wanda ze gigita ƙwaƙwalwar Oga tare da jin ko wacce mace bata kaiba...._ _Shin ko kina da labarin Miskilinci da ƙasaitar Rayyan Naaan amma lokaci ɗaya ya zamto zautacce sakali akan soyayyar Jannart bakomai Jannart ta riƙe ba face sirrinkan gyara da kuma shu'uman humran da kulaccar sirri na Aysha Aliyu Garkuwa(Tubali) tabbas taga tasirin haka domin Naanunta ya zame mata tamkar bawa_
_Shin ko kinsan sihirtaccen haɗin da Aysha ke sha kenan ta zamto tauraruwa a idanun Hamma Yusuf(Miwasmiti)...Tabbas Mahmud ya zamto zautacce kuma makaho akan sauyayyar Bazawara wato khadijarsa duk da kuwa gashi da budurwa(Namiji Baya Kaɗan) ko kinsan hakan nada alaƙa da amfani da sahihan maganin da kuma shu'uman humran Aysha Aliyu Garkuwa??.Nasan ba zaka ku manta da irin kima da kuma darajar da Aysha ke dashi acikin Idanun Sheik Jabeer ɗin ta duk da kuwa shekaru sunja anma jinta yake tamkar budurwa 'yar sha bakwai(Garkuwa) sirrin hakan na tare da Ingantattun kuma sahihan magungunan Aysha Aliyu Garkuwa Wato Garkuwar Marubuta da kuma Ma'aurata na tabbata kunsan da cewa basirarta ba'a iya rubutun littafi ya tsaya ba hadda inganta rayuwar ma'aurata ta hanyar kawo musu Nagartattun abubuwa Ga duk wacce ta shirya saya seta tuntuɓi number ta 08069423567 muna iya tura kayan mu aduk inda kuke afaɗin Nigeria harma da ƙetare Dan Allah 'yar uwa idan baki shirya siyaba kada kiyi min magana muɓatawa kanmu lokaci...._
🤝🏻🤝🏻🤝🏻🤝🏻🥰😘sai.kunzo. sayan na gari maida kuɗi gida,


Abun ya zomata abazata da kuma Mamaki sosai take mamakin wasu abubuwan da yake mata ahankali ta ɗago Manyan Idanunta masu haske ta kallesa ganin yadda ya tsare fuska babu alamar wasa atare dashi yasa ta kawar da kanta.
Cikin tsare fuska yace “buɗe bakin ki”.
Jin yanda yayi magana da kuma yanda fuskarsa ke tsuke yasa ta buɗe bakinta yasa mata ahankali take tauna tana juya tsokan a bakinta, ido ya zuba mata har ta cinye wani ya ɗauka ya sake samata ta kuma amsa tana jujjuyashi kusan one minute kafin ta haɗiye.
Ba tare da ya kalleta ba ya kuma ɗauko wani ya muƙa mata, a hankali ta riƙe hannunsa tace.
“To kaima kaci mana”.
Yana ƙoƙarin cire hannunsa dake cikinta yace.
“Me ruwanki cikin ki ko cikina?
aina fiki sanin wahalar cikina ke kici mana”.
Langwaɓar da kai tayi tare da cewa.
“Ni na ƙoshi bana jin yunwa ya isheni haka”.
Fuska ya kuma tsukewa tare da faɗin.
“Sai kinci fa”.
Ya faɗa tare da kai mata bakinta aransa kuwa mamaki yake yana da tabbaci ita ko ciwo take tana cin abinci amma kuma yau tunda gari ya waye bataci komai ba ya fahimci hakan baya rasa dalili da tafiyarsu Ummi data sa aranta ne.

Ɗagowa yayi ya kalleta kana yace.
“Tunda gari ya waye bakici komai ba sai kuka da kika tayi sannan yanzu ma Still Kice min zaki kwanta da yunwa ya za'a yi na yarda? ki kwanta da yunwa ai yunwar sai ta cutar dake nima ta cutar dani”.
Fuska a narke ta kallesa sai kuma ta langwaɓar da kai tana cewa.
“To ai bana jin yunwa aƙoshe nake”.
Zamansa ya gyara da faɗin.
“Sai kinci fa ki buɗe baki”.
Bai jira cewartaba ya ɗauko wani tsoka mai laushi yasa mata abaki lumshe idanunta tayi kafin ta fara tauna ahankali ahaka yaci gaba da bata taci ɗan dai-dai bada yawa ba.

Wata tsokan ya sake ɗauka yakai mata baki tayi saurin girgiza masa kai tana rau-rau da idanu tace.
“Allah banaso Wallahi na ƙoshi”.
Cikin tsira mata a ya girgiza kai tare da cewa.
“Baki ƙoshi ba”.
Idanunta dake lumshe ta ware tace.
“Allah nikam na ƙoshi cikina ya cika”.
Numfashi ya fesar tare da faɗin.
“Inga cikin?”.
Baki ta tura tare da faɗin.
“To ai ya ƙoshi sai ka gani ne?”.
Kai ya jinjina kana yace.
“Um idan kina so in yarda cikin ya ƙoshi tona ga cikin”.
Ya ƙare maganar yana kallon dogon rigar Abayar dake jikinta wanda daga ƙasa abuɗe yake daga sama kuma atsuke cikin tura baki tace.
“Ba gashi ba ka gani”.
Tayi maganar batare data ɗaga rigar ba.

Idanunsa ya lumshe kana ya buɗe akanta yace.
“Ɗaga rigar na gani”.
Ware ido tayi sai kuma ta sake langwaɓar da kai tace.
“In ɗaga riga kuma?”.
Kai ya gyaɗa mata tare da cewa
“Eh idan kin tabbatar ɗaga in gani”.

Ahankali ta ɗan matsa kana ta fara tattare rigan idanunta akansa tace.
“Toh ba gashi ba”.
Lumsassun Idanunsa ya zubawa santala-santalan cinyoyinta dake cikin wani farin skintied kafin ahankali ya maida idanunsa kan cikinta dake lafe tabbas bata ƙoshi ba kamar yanda yake zato amma ya rasa dalilin da yasa batason cin abinci.
Ahankali ya matsa gefenta kana ya daura hannunsa na dama kan cikinta ya shafa a hankali ya cusa ya tsansa cikin ramin cibiyar.
Cikin sauƙe numfashi ta lumshe idanunta tare da sakin ajiyar zuciya cikin wata sanyayyar murya ta motsa laɓɓanta tare da cewa.
“Kaji na ƙoshi ko?”.
Sanyayyan ajiyar zuciya ya sauke tare da girgiza mata kai kana yace.
“Um-um baki ƙoshi ba, Baki ƙoshi bafa, Baki ƙoshi ba, Baki ƙoshi bafa³”.
Kallonsa tayi jin yanda yake ta maimaita maganar ba ƙaƙƙautawa numfashi ta fesar tare da faɗin.
“Toh ai naci kai ne fa bakaci komai ba”.
Kai ya girgiza yana yawo da hannunsa ashafeffen cikinta yace.
”Ni a ƙoshi nake, kin gani ɗazu da yamma naci abinci”.
Tana ɗan sakin ajiyar zuciya akai-akai tace.
“Kuma kace na ƙwaƙule maka ciki?”.
Kai ya jinjina yana ɗan lasan lips ɗin sa yace.
“Eh kin ƙwaƙule min ciki mana baki san cewa duk tattalin lafiya da cin abinci mai kyau da gina jiki da na miji yayi na kwana bakwa guda a dare ɗaya matarsa take zuƙeshi ba.
yanzu ma gudun Nasan zaki ƙara ƙwaƙulemin cikine yasa zan sake ci”.
Rau-rau tayi da idanu kana tace.
“Wallahi ba ruwana da kai”.
Bai ce komai ba ya sake ɗauko naman yakai mata baki aƙalla ya ƙara mata kusan tsoka biyar kafin yace.
“Bari na haɗa miki tea kisha”.
Kasancwar Flaks ɗin tea na gefe.

Kofin ya jawo da Gongomin madara dana milo cikin sauri tace.
“Ayya kaɗan zaka samun kuma kar kasa min madara ka bani Empty zansha ”.
Kai ya gyaɗa kana ya zuba mata ya mika mata ya ɗan ci naman.
Bayan ya gama ya jawota jikinsa ya rungumeta ajikinsa ita ma lafewa tayi ajikinsa yayin da wani irin daɗi da nutsuwa da Salama dake bin ko wani magudanan jinin jikinta muddin zata kasance atare dashi haka takeji.
Irin dai nitsuwar nan da duk macen duniya takeji muddin tana manne da mijinta nitsuwace da nasani kun sani yana samawa ko wacce mace aminci da yaƙini ayayinda take manne da jikin mijinta.

Shiru sukayi ajikin juna ko wannensu yana shaƙan numfashi ɗan uwansa shi kansa bai san wani irin yanayi yake ciki ba idan yana tare da ita.
Cikin shirun ne ta tsinkayo muryansa na cewa.
“Allah yayi wa J albarka Allah ya masa Rahma Allah ya gafarta masa”.
Cikin sanyi da nutsuwa tace.
“Ameen ya Allah”.
Sunkuyo kanta yayi tare da cewa.
“Kina masa addu'a?”
Kai ta gyaɗa kana tace.
“Eh ina masa”.
Kai ya jinjina tare da hura mata iskar bakinsa akan idanunta wanda yasa ta ƙyaf-ƙyafta ido sai kuma yace.
“Toh kina masa godiya?”.
Ɗagowa tayi ta kallesa tare da faɗin.
“Godiyan me?”.
Murmushi yayi tare da ɗage mata hira ɗaya yace.
“Godiyar baki ni da yayi mana”.
Ware idanunta tayi sai kuma tayi murmushi tace.
“Baka ni kai ko kuma dai bani kai?”.
Shima murmushin yayi jin yanda tayi maganar kamar mai raɗa da alamu in tana jikinshi haka muryarta ke narkewa.
Cikin tsareta da ido yace.
“Bakini dai?,ke ai kinyi Sa'a da J ya baki babban Amininsa mafi tsada”.
Da sauri tace
“Hmmm wlh kai dai kayi Sa'a daka sameni”.
Yana murmushi yace.
“Allah ko?”.
Kai ta ta gyaɗa tace.
“Eh mana”.
Murmushi yayi tare da lakace mata hanci yace.
“Baki, Baki, Bakinki baya mutuwa toh na yarda”.
Cinno baki gaba tayi kafin tace wani abu ya tallafo kanta ya haɗe lips ɗin su ahankali ya kamo lips ɗinta na ƙasa ya fara tsotsa .
Sishhhhhhh taja yaji tana sakin ajiyar zuciya.
Sake Lips ɗin yayi tare da kallon yanda idanunta suka koma cikin cikin raɗa yace.
“Fitinanniya”.
Sai kuma yaja hannunta tare da cewa.
“Tashi muje mu kwanta”.
Kai ta girgiza tare da faɗin.
“Bana jin bacci”.
Ahankali yace.
“Nima bana jin bacci ai kwanciya nace muyi ba bacci nace zamuyi ba”.
Tana ƙoƙarin miƙewa ta furta.
“Toh”.
Hannunta ya riƙe acikin nasa suka nufi bedroom ɗin ta suna shiga ya kalleta tare da faɗin.
“Jeki yi Alwala”.
Kai ta gyaɗa kana ta shiga Bathroom tayi alwalan tana fitowa shima yashiga yayi yana fitowa ya sameta zaune gaban dreesing mirrow.

Yana yarfe ruwan dake sajensa yace.
“Muje mu kwanta mana”.
Ya ƙare maganar yana fesa musu turare a jikinsu.

Kallonsa tayi sai kuma tace..
“Toh ai banajin bacci”.
Yana gyara tsayuwar sa yace.
“Na sani bakya jin bacci kizo nace”.
Ahankali ta miƙe lallausan tafin hannunsa yasa ya riƙo nata kana ya jawo ta suka zo bisa gado, kana ya kwantar da ita agefensa.
Tana ɗan tura baki gaba tace.
“Yah Mu'allim wai ni kam lefin me Zip ɗina ya maka?”.
Cikin ɗan tsira mata ido ta cikin hasken Deam light ɗin yace.
“Zip ɗin kine zakice lefin me yamin?”.
Idanunta ta lumshe tare da gyada masa kai ta furta.
“Um”.
Cikin sauƙe numfashi yace.
“Zip ɗinki yamin shamaƙi yashiga hakkina, ya shiga rayuwata”.
Langwaɓar da kai tayi tace.
“Kamar ya?”.
Muryansa akasalance ya fesar da numfashi tare da cewa.
“Shiya min katanga da mallakina”.
Numfashi ta fesar tare da faɗin.
“Nikam sanyi nake ji dan Allah kar ka cire min rigata”.
Wuyanta ya shafa kana yace.
“Kada ki damu ba zakiji sanyi ba zan rufeki”.
Langwaɓar da kai tayi tare da cewa.
“Da me zaka rufeni”.
Bakinsa ya kai saitin kunnenta yace.
“Zakiji ɗumin jikina”.
Khausar kam duk wani abu da yake mata sannan yake faɗa mamaki take yayin da duk wani sautin muryarsa da zai fita yake haifar mata da kasala da tashin tsikar jikinta sosai take ji mmkin lakuransa...
Ahaka ya zare mata rigar jikinta ya haɗe lips ɗinsu.
Haka dai awannan daren ma Moddibo bai bar Khausar ta sarara ba ya riƙe mata wutane sosai saboda so yake ya saba mata ya kuma tabbatar da ita cikakkiyar mace ta yanda zata saba dashi ta daina gudun kasancewa dashi ta fara mararin tarayarsu.
Sai da ya ɗauki kimanin minti arba'in kafin ya ɗan ɗago ya koma gefenta ya kwanta yana maida numfashi sai kuma ya rungumeta tsam ajikinsa yana sauƙe numfashi so yake ya ɗan hutu kamar minti biyu zuwa uku sai suyi wanka kafin su kwanta ahaka kuma bacci me nauyi ya ɗauke su...

*Gembila*
Acan gidan Lamiɗo kuwa Hajja Nana da Hajja Umma ce kwance akan gadon Momy yayin da Aunty Aunty Ruƙayya da Ummi ke kwance tsakiyar bedroom kan katifa data shimfiɗa musu Momy dake zaune gefen katifa ta kalli Ummi tare da cewa.
“Ummin Jameel ku kwanta kun ɗebo gajiyar hanya”.
Murmushi Ummi tayi kana tace.
“Ai Momyn Khausar bazan iya bacci ba yau sai na baki labari”.
Murmushi Momy tayi tana gyara zamanta tace.
“Allah ko?”.
Ɗagowa Aunty Ruƙayya tayi tare da faɗin.
“Ai dai kam Momyn Khausar sai mun baki labari ,Muna tafe da labarai kala-kala munga alfarma, Isa, Wadata, Kawaici, kara, Mutuntaka, Munga iyayen Moddibo, Mahaifinsa, Mahaifiyar sa,Yayunsa, Ƙannensa, Kakarsa, munaga baki ɗaya Family sa masu mutunci kamala da kawaici”.
Zama Momy ta gyara tare da cewa.
“Abin al'ajabi yaron nan suka zo suka rayu da Innayi anan babu wanda ya taɓa tunanin yana da dangi”.
Kai Ummi ta gyaɗa kana tace.
“Kin ganni nan Momyn Khausar koni kaina ban taɓa sani ba Jameel dai kusan rasuwarsa ya fara cemin ya samu labarin inda ƴan Uwan Moddibo suke amma be faɗa min ba ni kaina na shiga mamaki”.
Juyawa Momy tayi tare da kallon Ummi tace.
“Allah Ubangji ya rufa asiri Allah ya basu zaman lafiya, amma yau hankalina gaba ɗaya ya tashi yanda naji Khausar nata kuka, kawai daurewa nayi na rufeta da faɗa saboda Kukanta yana son sakani kuka”.
Sai kuma ta sauƙe Numfashi fuskarta ɗauke da damuwa ta cigaba da cewa.
“Bare kuma acan bata da kowa sannan Mijinta ba sonta yake ba ita ta daurawa kanta da kanta Ni abinda yake tayar min da hankali kenan Moddibo bawai son Khausar yake ba”.
Cikin sauri Hajja Nana da bacci ya fara fusgarta ta miƙe zaune idanunta akan Momy tace.
“Waya ce miki baya sonta in faɗa miki Aysha kiyi shuru da bakinki babu Munafukai aduniya sama da wannan yarinyar da yaron bata nuna mana saboda Jameelu zata Auresa ba to ƙarya take suna soyayya wannan abin nasu ƙaryane ace babu soyayya ke kinga abinda suke wlh ita kanta Khausar tana matuƙar sonshi so na gaskema kuwa bare shi uban gayya kam ai ko tattabara sai haka”.
Cikin mamakin maganarta Ummu ta zuba mata idanu sai kuma ta juya ta kalli Aunty Ruƙayya da take cewa.
“Kai gaskiya Momyn Khausar al'amarin Moddibo ya sunce min ƙwaƙwalwata da tunani idan kinga abinda Moddibo ke yiwa Khausar wallahi ³ gaba ɗaya sai kin faɗa Duniyar da bakiyi zato da tunani ba”.
Cikin mamakin kalamanta Momy ta gyara zama tana sauraren ta Aunty Ruƙayya kuwa cikin farin cikin yanda Moddibo ya karɓi Khausar hannu bibbiyu ta cigaba da faɗin.
“Abinda Moddibo ke yiwa Khausar ya wuce akirasa da so sai dai Ƙauna kai baza ma kasan da me zaka Misalta shiba saboda ko kallon Khausar yake yi kallone da yake cike da tsantsar soyayya,kulawa da tausayi Momyn Khausar ki cire tunanin da kike yi ba cewa wai Moddibo baya son Khausar ni inaga akwai abinda M Jameel ya sani shiyasa yace a haɗa Auren khausar da Moddibo”.
Ummi ce ta gyara zama tare da cewa.
“Nima abinda nayi tunani kenan ina ga tabbas Jameel yaga Moddibo nasan Khausar ne Shiyasa ya haɗa abin domin gaskiya abinda Aliyu ke yiwa Khausar soyayya ce mai zafi da zurfi atare dashi”.
Baki sake Momy ke kallonta cikin mamaki tace.
“Moddibon yake son Khausar?”.
Cikin tabbatar Ummi ta gyaɗa mata kai tace.
“Babu shakka babu tantama babu Haufi acikin wannan al'amarin wallahi akwai soyayya mai ƙarfi tsakaninsa da yarinyar nan ita kanta bata sani ba shi kuma bai fito fili ya faɗa mata ba al'amarin su soyayyace mai ƙarfi”.
Ajiyar zuciya Momy ta sauƙe kana tace.
“Ikon Allah amma abinda Mamaki”.
Hajja Umma dake kwance tayi murmushi tare da faɗin.
“A akwai soyayya kam dan lamarinsu yafi ƙarfin ace wanzar da wasiyyane kawai bama so bane soyayya ce ta gefe duka biyu”.
Cikin sauri Ummi tace.
“To ai shi Aliyu idan yasan wasiyyar ma daga baya ya sani don har aka ɗaura Auren nan har muka je baisan da batun wasiyyar ba”.
Kai Aunty Ruƙayya ta jinjina tare da faɗin.
“Kinga kuwa ran farko da yaga Khausar irin rungumar daya mata?”.
Murmushi Momy tayi tare da sunkuyar da kai tana jin wani irin sanyi nutsuwa da Salama.
Aunty Ruƙayya Kuwa ahankali tace.
“Wallahi rungumar daya mata sai da gaba ɗaya falon ya ɗauki tafi zaki rantse da Allah uwace da ɗan ta ya ɓace tsawon shekaru ta gane sa haka ta rungumeta kamar ma ya manta da akwai mutane acikin Falon itama Khausar ni har taban kunya yadda ta lafe a jikinshi kai kace furanninesu”.
Fuska ɗauke da farin ciki Momy tace.
“Moddibon?”.
Kai Ummi ta gyaɗa tare da cewa.
“Tabbas kuwa Moddibon shi ɗin dai”.
Hajja Nana dake jinsu tace.
“Tabbas Moddibon kuwa bakisan fitsaran yaron bane ya tsefe idanunsa yo wannan ƙasurgumin tuzurun ai sai abinda Allah yayi”.
Zama suka gyara suka cigaba da bata labarin abinda ya faru Hajja

Leave a Review

You cannot submit review untill you Register or login