Showing 120001 words to 123000 words out of 218703 words

Chapter 41 - Sakayyah 2 Hausa Novel Complete

ɗina kuma yana masifar tsoron yaji, kuma muddin yaga mutun yana son a yaba masa kan girkinsa to baya taɓa kushewa, kuma duk rintsi sai yaci dan shi mutum ne da baya son gwatsale mutum.
Shiyasa ko yaya bazai faɗaba, gwara ki sani dan kada kije kiyi ta zabga mishi yaji ki kashe min aminina.
Domin ko yaya bazai faɗa mikiba sai dai idan yaji ya gigita shi, zakiga, zaita shafa kanshi musamman ƙeyarsa kuma idanunshi zasu cika da hawaye, baza kuma su zuboba haka kuma zakiga duk sanyi zai fara zufa toh da zan kinga haka ki sani yajine ya gigitashi”.
Tuno hakanne yasa dawo da hankalinta kanshi ai kuwa zufan yakeyi duk da masifeffen sanyi da AC ke busa musu.

A hankali ta sauƙe numfashi tare da sa hannunta ta dauki goran ruwan dake gefenta wanda yake zuba nason sanyi, a cup ta zuba mishi ruwan tare da miƙa mishi.
Da sauri ya zura mata idanunshi dake cike tab da hawaye, ba musu yasa hannunshi ya amshi cup din tare da kaiwa baki, lokaci ɗaya ya zuƙe ruwan tare da ajiye cup din.
Didi kuwa da Abualeey duk ido suka zuba mishi Ashshe kuwa da sauri tace.
“A'a Aleey ko dai kaima irin su Hafsat ne da yaji ke gigitaku”.
Juyowa yayi ta kalleta da idanunsa da tamkar hawayen zasu zubo, sai shafa ƙeyarsa zuwa sajensa yake tamkar ba gobe.
Juyowa sukayi baki ɗayansu suna kallon Khausar data ƙara mishi ruwan sanyi tare da cewa.
“Issah”. Sai kuma tajanye plate ɗin daga gabanshi tare da turawa Ibraahim da har ya cinye nasa cikin ɗan sanyi tace.
“Yayanka kam in yaci wannan zai iya sume mana a nan”.
Cikin dariya Ibrahim yace.
“Kai haba dai”.
Lalla Khadijah cewa tayi.
“Yah Salam Aliyeeh ashe baka cin yaji kuma bazama faɗa minba”.
Ina bazai iya mgn ba yanzu sai sauƙe numfashi yake da shan yaji a hankali tare da bin Khausar da kallo mai cike da mamaki ya sani duk duniya J ɗinshi ne kaɗai yake iya gane dukkan motsinshi koda ko baiyi mgn ba, toh ya akayi ta gane duk halin da yake ciki”.
Didi kuwa cikin murmushi da tsareshi da ido ta zuba mishi abincin da akeyi dan Abualeey ta miƙa mishi tare da cewa.
“Sak komai nashi na Abbanku ne, wato har yadda idanunsa sukayi haka nan idanun Abbanku keyi matuƙar dai yanacin yaji, kuma wai bazasu faɗaba, yanzu in badon Allah ya baka mace Mai lura da kulaba ya zakayi kenan”.
Shi dai sai shafa saje yake dan har yanzu baya jin zai iya mgn.
Abualeey kuwa cikin kulawa yace.
“Daga yau kada ku sake bashi abincin da Rahama ta dafa, dan na lura ita harshenta ya mutu baya jin yaji ita da Ibrahim da Khadijah”.
Dr Jameel kuwa dariya yai tare da cewa.
Ai ni ko gigin bacci nake bazanci abincin da Ibrahim yaci ba yaro kamar maye”.
Sai kuma duk suka juyo kan Modibbo jin Khausar na ce Mushin.
“Isah yar diyam fahin". Kai ya ɗan jujjuya mata zuwa yanzu duk hawayen sun ɓace sai dai zirin idonshi da yayi ja.
Sannu suka rinƙa jera mishi Rahama kuwa kamar zatayi kuka tace.
“Allah ko Abualeey ban san baya cin yajiba ni yamin irin Yah Ibraahim ne shima, kuma in Sha Allah daga yau cikin abincinka zai rinka ci".
Sai yanzu ya ɗan fesar da numfashin kana yayi ɗan murmushi gefen baki tare da cewa.
“Kada ki damu Rahama abincinka yayi”. Cikin murmushi jin daɗin ya yaba mata ta kuma ce mishi sannu.
Zakariyya ne yace.
“Ni dai banji wani yajinba”.

“Yoh dama kai zakaji ne tunda kaima irin Ibrahim ne”.
Cewar Kalla Hafsat.

Daga nan suka ci gaba da cin Abinci shi kuwa a hankali yake cin abinci yana kallon Khausar ta ƙasan ido da mamkin lamarinta.

Bayan sun gama cin abincin ne duk suka dawo tsakiyar falon da sauri Dr Jameel yabi bayan Abualeey dake shirin fita.
“Cikin girmama yace Abualeey, ka kirani”.
Cikin kulawa da son Dr Jameel daya kasance ɗane ga marigayi Aminin Abualeey wanda bashi da kamarsa a duniya a hankali yace.
“Eh dama cemaka zanyi kuɗauki bakin nan ku fita dasu da kai da Ibrahim da Zakariyya ku kaisu su ɗan ga gari, dan yau saura kwana biyu zasu koma Ibrahim da Haroon zasu fita da mazan kai kuma sa Zakariyya ku fita da matan”.
Cikin girmama yace.
“Toh”. Sai kuma yaci gaba da binshi ganin hakane yasa Abualeey juyowa ya ɗan kalleshi tare da cewa.
“Da mgn ne”.
Cikin yin ƙasa da kai yace.
“Eh Abualeey”. Daga nan kuma ya kwashe labarin Asma'u ya bashi ya ɗauka da cewa.
“Wlh kuma Abualeey ina sonta har raina”.
Cikin tsanananin jin dadi Abualeey yace.
“In sha Allah kuwa ka sameta, kada ka damu kaje abunka sanyi mgn da manyansu”.
Daga nan ya juya ya koma ciki.

Shi kuwa Abualeey daga nan kai tsaye wurinsu Abban Jameel ya nufa, bayan yayi musu dukkan bayanin sosai abin yayi musu daɗi domin dama tun jiya Zakariyya kam yayi mishi mgnar Aseeya a cewarsa ya lura Modibbo ɗan tsarine.

Lamiɗo kam daga wurin ma yace in dai Aseeya ta yarda ya bawa Zakariyya ita.
Domin ranshi ya cika da farin ciki ya kuma gamsu da kamalarsu yasan ko ba komai Allah yayiwa Asiya zaɓin mafi Al'khairi a gareta.

A can falon kuwa cikin jin daɗi Dr Jameel ya faɗawa Zakariyya da Ibraahim yadda sukayi da Abba.

Shi kuwa Modibbo a hankali ya kalli Didi tare da cewa bari inje wurin Abban Jameel.

“Ka gaidashi”.
Tace mishi tana mai miƙawa Khausar hannu alamun tazo.
Shi kuwa Modibbo hannunshi ya miƙawa Dr Jameel tare da cewa.
“Zo muje wurin Abba yaga mai kama da Jamilunshi”.
Dr Jameel na miƙewa yace.
“Ai Innayi ta kaini wurinsu jiya, yayi ta kuka saida nima ya sani kuka”.
Ya ƙare mgnar yana bin bayan Modibbo.
Yayinda Zakariyya kuma ya kamo hannun Ibrahim tare da ce mishi.
“Zo ka rakani wurinsu Innayi”.
Toh yace kana ya miƙe suka tafi can.

Shi kuwa Modibbo bisa jagaroncin Dr Jameel , sukaje Side dinsu Abba.

A falo suka samu Lamiɗo da kuma Bappa Jimeta da Malam Arɗo.
Sai Haiydar dake can kan danning table.
Ganin Modibbo da Dr Jameel ne yasa ya sauko da sauri tare da isowa tsakiyar falon.
Shi kuwa Modibbo cikin nitsuwa suka gaisa dasu Lamiɗo.
Bayan ya gaidasu ne kuma ya ɗan kalli Malam Arɗo dake cewa.
“Yanxu dai ya tabbata kun guji makaranta kenan?”.
Yayi mgnar yana kallon Dr Jameel da tamkar M Jameel ne ke zaune gabansa,
Murmushi Dr Jameel yakeyi tare da binsu da ido ganin yadda suke kallonsa cike da rauni.
Shi kuwa Modibbo
Kai ya ɗan juya tare da miƙawa Haiydar hannun, sai kuma ya juyo kan Malam Arɗo tare da cewa.
“In sha Allah nan kusa ai zamu dawo”.
Murmushi Abba Jameel dake fitowa daga cikin ɗaki yayi tare da cewa.
“Uhmmm Aliyu kace dai za kuje, amman ai komawa kam banga alamaba”.
Ya ƙare mgnar da zama kusa dasu tare da shafa kan Dr Jameel dake cewa Abban.
“Barka da safiya Abba na”.
Cikin zuba mishi ido da ta'ajjudin kamannin daya zarta zaton mai zato yace.
“Barka dai Jamilu na”.
Sai kuma ya ɗanyi shiru tare da sunkuyar da kai dan muryarshi data fara rawa.

Moddibo kuwa a hankali ya ɗan taune lips inshi ta gefen tare da gyara zamanshi ganin Abban Jameel ɗin ma ya zauna tare da cewa.
“Yanzu Mai martaba da Waziri da Galadima suka fita nan”.
Cikin sanyi Modibbo ya gyaɗa mishi kai.

“Sunzo mun tattauna kan lamarin Jameel da Asmau da kuma Asiya da Zakariyya Alhamdulillah kuma mun tsaida matsaya.”
Cikin sanyi Modibbo ke jinjina mishi kai
Sai kuma ya kalli Haiydar dake cewa.
“Yah Modibbo ina Adda Khausy”.
A hankali yace.
“Tana wurin Didi”.

“Tun ɗazu nake ta kiranta bata ɗaukaba, Mommy ma tace min tai ta kiranta bata ɗauka ba”.
Cikin kauda kai yace.
“Eh wayar ce tana hannuna”.

Kai Haiydar ya jinjina tare da cewa.
“Ina son zuwa wurinta”.

“Toh sai na tashi tafiya”. Ya Bashi amsa.
Daga nan kuma Haiydar ɗin ya nufi wata ƙofa yana cewa.
“Bari inje in canza kaya dan ance zamu fita”.
Da ido kawai suka rakashi.

“A wanne hotel ne ka sauka da kazo”. Abban Jameel ya jefawa Modibbo tambayar.
Cikin girmama yace.
“Sofiyel Mouley Youseep hotel na sauka”.
Cikin sauri Dr Jameel yace.
“Hotel ɗin Abualeey ne ai”.
Kai Abba ya jinjina tare da cewa.
“Batun kayanka da kuma takardun aikinmu na Companyn'ne dama yasa nake son muje mu ɗaukosu”.
Cikin sauri Dr Jameel yace.
“Room no ɗin kawai zai gaya mana Abba, idan mun fita zamuje mu ɗauko, komai barema da Ibrahim zamu fita da wanda komai na Hotel ɗin a hannunsa yake”.
Cikin jin daɗin abin yazo da sauƙin Abba yace.
“Toh Alhamdulillah”. Sai kuma ya ɗan gyara zamanshi tare da fuskantarsu da kyau a
hankali yayi gyaran murya tare da yiwa Dr Jameel wani irin kallo mai cike da sonshi, ganin ko zamanshi yadda Jamilunsa ke zama a gabanshi haka ya zauna.
Cikin danne raunin sa ya kira Modibbo.

Shi kuwa Modibbo cikin nitsuwa ya amsa tare da takwashe sawunshi yayi ƙasa da kai.
Abba kuwa cike da sanyi ya fara bashi labarin wasiyar J ɗinsa, da kuma yadda sukayi ta fafutukar samun auren ya kasance daga forkon har ƙarshe sai dai abinda ke gefen Khausar da bai saniba.
Gaba ɗaya jikin Modibbo tsuma yakeyi duk da kafiyarsa na son hana kukanshi subcewa ya gaza.
Gaba ɗaya mutuwar J ɗinsa ta dawo mishi sabuwa dal, ashe J ɗinsa ne ya haɗa aurensa da Khausar kenan da gaskene lokacin da yake cewa yayi mishi zaɓin matar aure, ashe Khausar ya zaɓa mishi.
Wani irin maraitaccen kuka ne ya subce mishi sabida tunowa da wasu abubuwa masu tarin yawa wanda yake da yakinin gsky ne a zuciyar J ɗinsa kenan Sadaukarwa ce J ɗinsa yayi masa, Sadaukarwar da yayi ta ƙoƙarin yiwa J ɗinsa tsawon shekaru na nuna baison abinda yakeso a nashi ran sabida fahimtar J ɗinsa naso yasa yayi ta cusawa ransa nesanta da muradinsa da J ɗinsa ya mallaka.

Malam Arɗo ne ya ɗanyi gyaran Muryar tare da cewa.
“Kayi haƙuri Modibbo tun jiya muke son yi maka bayani amman tunowa cewa zamu fama maka ciwon rashin Jameel ne yasa muka gaza hakan".
Sai kuma ya ɗan yi shiru ganin yadda Modibbo ke wani irin Shesh-sheƙan mai fitowa daga ƙasan zuciyarsa har numfashinsa na cizgewa.
Cikin sanyi lamiɗo ya dafa kafadarshu tare da cewa.
“Kayi haƙuri Modibbo addu'a zakayiwa Jameel”.
Abban Jameel kam Ina ya gaza cewa komai shima sai kukan yake.

Malam Arɗo ne yaci gaba da cewa.
“Kaga ga Bappan Khausar wan mahaifinta, wanda suke uwa ɗaya uba ɗaya kuma ƴaƴa ne ga Sarki Buba Yeron Gombawa.
Ya baka auren ɗiyar ƙaninshi da yaƙinin zaka riƙe mishi amar ta da kula da ita.
Kuma shi kanshi Abban Jameel da yaƙinin bazaka tozarta zaɓin da aminika ɗanshi Jameel yayi maka bane, yasa muka shige gaba akan batun auren”.
Zuwa yanzu Modibbo kam kuka yake kamar ƙaramin yaro ya kasa cewa komai.
Sai kuma ya kalli Bappa Jimeta dake cewa.
“Ni dai al'farmar ɗaya na nema a wurinka, ka riƙe min Khausar bisa amana.
Ka duba maraicinta da kuma niyarta, kada ka bari tayi kukan maraici amanace a gareka, koda baka sonta bata cancanci muzanciba daga gareka”.....



*Dan Allah in dai kinsan baki shirya sayaba kada kimin mgn, masu cewa wai sun goda suga number'n nayine, ko kuma a'a bari dai in na shirya zan sake miki mgn, ko kuma yanzu dai kuɗin bai cikaba tukun sai sun cika, ko kuma a wanne gari kike, kai munyi nisa, toh in ba iyayiba ai duk nisan state da kike ba ruwan mota ba inda bazai kai mikiba, nake turawa ƴan ƙasashen wajema. Kuyiwa Allah da Manzonsa in dai in kinsan Baki shirya sayan kaya ba ku daina min mgnar ku bari sai kun shirya,kada kizo ki ɓata min lokaci a banza, wlh ni na tsani harkar karanta, duk bayani na gamayi in dai saya zakiyi ga kuɗin kaya ga account no ga numberta ai sai ki biya kawai kafin kimin mgn. Tunda dai ga alamominshi da duk illar da yakeyi na faɗi in kina dashi faƙat in babu kada ki wani zo kice min bayani dan ko kinzo iya bayanin da zan miki kenan*
Alamomin infection sune kamar haka. Rashin sha'awa. Ƙaiƙayin gaba Kiji idan ya fara miki ƙaiƙayi kamar zakiyi hauka. Warin ko ƙarnin wurin. Fitar farin Ruwa mai fatsi-fatsi. Ƙurajen su ɗan fetso ƙananan ko ƴan manya, melewar fatar wurin, Tusan gaba. Bushewar gaba, Rashin ni'ima. Buɗewar gaba, domin har budurwa infection na iya buɗata. Ciwon mara ko ciki mai tsanani yayi al'ada, rashin haihuwa, domin har baƙin mahaifa take toshewa. Ko kirinƙajin wani abu na miki yawo ƙasan mara, ko jin zafi yayin yin fitsari, da kuma saduwa, da dai sauran abubudann ban lissafa. Sune manyan alamomin infection.
Shin kin kuwa san illar da infection keyi miki, amman kinajin ɗaya daga cikin alamominta kinyi bulum buƙui da ita a jikinki. To bari kiji illolin infection wato cutar sanyi.
Rashin haihuwa, ƙyara da hantara a wurin miji domin muddin kina tare da ita baki da wata daraja a idanu nai, sabida ƙyamas kike ba damshi bare wata ni'ima mai Taste, Kinga kenan shinfida ta lalace, in kuwa shinfiɗa ta lalace dole kiga sauyin fuska, domin su maza dole sunason wurin da kwaranya, zaki kasance baki da wani daɗi da ɗumin da mai gida ke buƙata. Kinga duk tsabtarki da kyanki da iya girkinki shinfidarki ta zama lami. Kiyiwa Allah ki nemawa kanki lafiya ki samawa mijinki da ke kanki nitsuwa.
KADA KUJI IYA WANNAN DOMIN AKWAI MUGUN INFECTION WANDA BAYA BAYYANA KANSA. Wanda kawai sai dai kijiki, kamar kwalta kin bushe ƙyamas ya dauke miki dukkan sinadaran ni'imomin ki, da sha'awarki, duk kayan matan da zakisha a wofi zadai kiji ƴan uwa da abokan arziƙi da ƙawayenki na yaba miki magunguna GARKUWAR MA'AURATA, amman ke in kinsha jiya I yau, duk nacin oga da yi miki wasannin bazaki ji sha'awa ba, toh wlh muguwar infection ce, wacce bata bayyana kanta har sai ta gama yi miki rugu-rugu. Ta lalata miki zaman aure. Lokacin da zata bayyana sai kiji Doctor's suna kira miki, ovarian cyst, ko kuma fibrod duk a cikin chronic infection ne yar uwa.
INFECTION set ɗinmu na kowa da kowane Mata, Maza, Bazawara, Budurwa, Maijego, Yara, Ke yar uwa Wlh har maiciki zatasha, bashi da matsalar komai Maganin na Gargajiya ne mai rakake INFECTION ya fito miki dashi, wlh duk nacin infection koda na cikin mahaifane bi'izinillahi ta'ala zaki rabu dashi, cutar infection cutace mai masifar naci, so yar uwa kana dole ki nace masa da maganin set ɗin na 10k ne kuma maganin kala biyarne nasha da kala uku na tsarki ɗaya na shafawa ɗaya. Yar uwa idan har kin saya to kiyi ƙoƙarin kisha da mijinki, in akwai abokiyar zama, kisa miji ya saya mata, domin ko kin rabu da shin dai ita tana dashi tofa kin kashe macijine baki cire kaiba, ma'ana zai sake dawo miki, idan kuna da yara suma a saya musu, domin tsoron kada ya riƙa a jikinsu musamman ya'ya mata ya buɗa miki ƴa tun tana ƙaramarta, ki aurar da ita miji na muku kallon lalatattun iyaye da baku iya bada tarbiyaba. Saboda yamayin garin yasa ina raba rabin set ɗin in sa miki komai rabi-rabi 5k amman set ɗin 10k ne. Idan kin san a shirye kike ga account number na nan 0005388578 Jaiz bank AISHA ALIYU GARKUWA, ki turo kuɗinki kafin kiyi min mgn ta WHATSAPP NUMBER'N na 08069423567 sai ki turo min shaidar biyanki, domin akwaishi Available ko yau kika tura kuɗinki, gobe kayanki zai taho, ina bada sari ko sayan ɗaɗɗaya. Farashin Sari da sauƙi daga kan mutum 3 ko 6 ko 12. Kai ko na mutum 24 kikeso in Sha Allah zaki samu. Please dan Allah in dai kinsan baki shirya sayaba kada kimin mgn ki bari sai kin shirya. Taku ce dai GARKUWAR MA'AURATA.


By
*GARKUWAR MARUBUTA**SAKAYYAH book 2... Page 24*

Na
*Aysha Aliyu Garkuwa*


*GARKUWAR* taku ce dai MA'AURATA, da masu shirin aure, da masu jego, da yan gayu masu son k’amshi kece raini, da gyaran da zaike maimaita muku dararen forkon kuruciya*

Ko kunsan Jikinmu na da sinadaran hormones da suke taimakawa dan’adam akan komai musamman lokacin da mace take mu’amalar aure da mijinta. Mafi akasari wannan hormones din ne ke samun matsala ko su yi sanyi koma su daina aiki kwata-kwata shi ne dalilin da zai sa mace tace bata jin sha’awa ko bata san dadin aure ba. Albishirinku ina da kayan da ke taimakawa wannan sinadaran du dawo aiki tukuru don karkato miki da kimarki wajan mai gida sannan su taimakawa wannan sinadaran hormones dinki su dinka secreting din ni’ima wadatacciya da zata taimaka miki ki gamsu mijinki ya gamsu fiye da tunaninki. Note: Kayana ba sa tsinka ruwan ni’ima suna dai taimakawa hormones dinki ne su tsattsafo da ni’imar musamman wacca cutar sanyi ko dattin mahaifa ya dankarar da su ya hana su yin aikinsu yanda ya kamata. Haka zalika idan kina da kyau ki kara da wanka. Zaki iya amfani da magani na na gargajiya wanda zai gyara miki sex hormones din kullum ki kasance cikin humidify wato cikin damshi mai albarka kamar yanda ake son mace. Yana gyara miki mara.

Sai kamshi. Hajiyata daure ki fara amfani da turarena ki ji irin salon kamshin sa salo ne da zai daidaita ki da mijinki ya kankaro miki da kimarki a wajansa. Siyan na gari mayar da kudi gida.

Ga masu buƙata ga number' wayata wanda nake whatsApp dashi 08069423567 kimin mgn ta whatsApp in har kin tabbatar kin shirya saya mu dai-dai ta, kayana ba ƙanana bane, shiyasa bana harkan karanta, muddin kinsan baki shirya sayaba Please kada kiyi min mgn ki bari sai kin shirya kuɗinki a hannu, ba ina nufin kayana bana talaka bane, no akwai ƙananan set na masu karamin karfi, banson aimin mgn a ɓatamin lokacin aiyukana a shirme baki shiryaba. Shine karantan da bana so.
0005388578 Jaiz bank AISHA GARKUWA ALIYU. In kin shirya ga number ta ga kuma account number ta wanda in mun gama mgn zaki turo kudin ki, kana insa miki kaya a mota, duk ƙasar da kike kayana zaije gareki, amman fa in kinada dalilin zuwan nasune🤝🏻sayan na gari meda kudi gida.
GARKUWAR MA'AURATA



Cikin wani irin su yan rai Modibbo ya kife kanshi bisa cinyar Abban Jameel dake kusa dashi cikin rawan murya da jiki.
Ya bude baki da nufin yin mgnar, sai kuma yayi saurin rumtse

Leave a Review

You cannot submit review untill you Register or login