Showing 207001 words to 210000 words out of 218703 words
idar.
Momy kuwa koda ta idar addu'a ta shiga yiwa Khausar kan Allah ya fito da ita lafiya haka ma su Didi, Innayi, Niyna ke tayi.
Ahankali Moddibo ya juya ya kalli Dr Jameel tare da cewa.
“Wai da kai za'a yi Theater ne?Dr Eshaa baza ta iya bane?”.
Kai Dr Jameel ya jinjina kana yace.
“Zata iya amma dole sai da taimakona”.
Ya ƙare maganar yana kallon Norse biyu dake tsaye.
Cikin sanyi Moddibo yace.
“Toh shikenan”.
Ahankali Dr Eshaa ta zuge zip Dake gaban rigar yanda baza aga al'amuran ta ba sai cikinta daya bayyana a fili,
cike da kwarewa suka fara Thearter cikin abinda bazai gaxa minti goma sha biyar zuwa ashirin ba suka cire yaro fari ƙall kyakkyawan jariri gwanin ban sha'awa.
Dr Jameel na ɗago shi ya cilla ihu Yararai-yararain alamar lafiyayyan yaro cikin sauri Dr Eshaa ta miƙa hannu zata karɓe shi sai kuma tayi saurin ja baya tana Murmushi ganin yanda Moddibo ya buɗe rigarsa ya tallafi yaron ya manna shi da jikinsa.
Murmushi Dr Jameel yayi tare da yin ƙasa da murya a hankali yace
“Wai kai ma ka zama Likita ne?”.
Cikin matsanancin farin ciki da wani irin azabebben ƙaunar yaron daya mamaye ilahirin jikinsa yace.
“Ba dole ba”.
Dariya Dr Jameel yayi tare da faɗin.
“Aikam toh yanzu dai a bawa Likitarmu ta gyarashi tukunna”.
Moddibo na sake ƙanƙame shi jikinsa yace.
“Wani gyarawa sai na kaiwa Didi ta ganshi”.
Dr Jameel na saka hanglove acikin wani ɗan silver dake riƙe hannun Norse's dake tsaye yace.
“Zaka kaisa amma ka bari agyara shi tukunna”.
Kai Moddibo ya gyada tare da miƙawa Dr Eshaa jaririn ta amsa tare da miƙawa Norse's ɗin karɓa sukayi kana suka je suka fara gyara jaririn.
Su kuwa Dr da Dr Eshaa nan take suka cigaba da aiki bayan sun gyara sun gama komai suka sa mata plaster kasancewar ba ɗinki bane atake suka ƙarasa mata komai kana suka balle wani abu daga jikin gadon ya zama dai-dai yanda suke buƙata,
kana Norse's ɗinsu suka fara tura gadon yayinda ƙarin ruwan ke maƙe a hannunta.
Cikin sauri Moddibo ya matso ta gefenta ganin kamar ta buɗe Idanunta sai kuma tayi saurin rufe su Ahankali yabi bayan gadon.
Dr Eshaa kuwa juyawa tayi ta koma bayan Norse's ɗin dake gyara jaririn karbansa tayi ta cigaba da gyara shi da kanta...
Su kuma suna fita kai tsaye wajen Didi da Momy suka nufa.
Momy, Didi, Innayi, Niyna kuwa cikin sauri suka mike hangosu ta window da sukayi Norse's kuwa dakin hutu suka nufa kafin su shiga ma sun buɗe musu ƙofa kawai shiga sukayi.
Akuma dai-dai lokacin Lalla Khadijah da Rahama suka shigo harabar Asibitin wanda dama sunje sun saukowa Khausar da Baby abin buƙatarsu ne.
Khausar kuwa Ahankali ta sake buɗe idanunta sai kuma tayi sauri ta rufe ganin kamar Mutanen da Kai suke tsaye bada ƙafafunsu ba kasancewar har zuwa lokacin alluran bai gama sake taba Ahankali ta sake buɗe idanun tana ɗan jujjuya kanta Ahankali.
Cikin wani irin matsanancin ƙaunarta da matsayin mai girma da take dashi a zuciyarsa ya matsa daf da ita ya riƙe hannunta cikin wata sanyayyar murya mai cike da aminci da sadaukarwa yace.
“Minha”.
Idanunta ta sake buɗe wa sai kuma ta sake rufe wa.
Norse's ɗin kuwa zaman gadon suka gyara kana suka gyara mata ɗaurin ruwan dake jikinta kana suka juya suka fita.
Kujeran dake gefenta ta wajen kafafunta Momy ta zauna.
Moddibo kuwa kujeran dake gabanta daf da kanta ya zauna yayin da Asma'u Rahama, Lalla Khadijah suka ɗaya gefenta.
Ibraahim kuwa bayan Moddibo yake tsaye
Niynah da Innayi kuwa zaune suke bisa carpet dake shinfiɗe.
Fuskarsu ko wannensu ɗauke da matsanancin farin ciki.
Anutse Moddibo ya ɗaura hannunsa na hagu akan gashin girarta yana ɗan kwantarwa yayin da yake motsa laɓɓansa yana mata addu'a.
Didi kuwa cikin sauri ta nufi waje jin Dr Eshaa na cewa.
“Didi ga mai gida ya ƙara so”.
Cikin sauri da matsanancin farin ciki Didi ta karɓesa kana tace.
“Masha Allah Fatabarakallahu Fi Ahsanil Khaliƙin Masha Allah”.
Sai kuma ta rungumesa Momy kam baki ɗaya hankalinta na kan ƴar ta.
Da sauri Rahama taje ta karɓi Yaron ta zuba masa idanu tana kallon baiwar kyau da Allah ya zuba masa yaro ɓulɓul dashi fari ƙal.
Rungumesa tayi tana cewa.
“Alhamdulilah Alhamdulillah nayi yaro Ni zan riƙa masa wanka ina rainonsa”.
Murmushi duk sukayi kana Innayi ta karɓesa ta kalla tare da miƙawa Lalle Khadijah cikin matsanancin farin ciki take masa addu'oi.
Cikin matsanancin farin ciki Asma'u ta leka fuskar yaron tare da shafa kansa tace.
“Baby ka wahalar mana da Maminka bazan ɗauke kaba har sai taci abinci tukunna”.
Dariya suka sanya Kana Niyna ta karbi yaron sai kuma duk suka koma suka zauna akan Lallausan Darduma Asma'u kam gefenta ta koma ta zauna.
Ibraahim ne ya amshi yaron tare da rugumeshi tsam a jiki yace.
“Welcome to the world *Keyan*. “.
Ma'ana King kenan.
Murmushi Didi tayi tare da cewa.
“In sha Allah kuwa”.
Khausar kuwa Ahankali ta motsa laɓɓanta a hankali murya can ƙasa tace.
“Yah Salam, Yah Mu'allim”.
Kasancewar da sunansa ta tafi kana kuma bayan sunan Allah data kira da sunansa ta fara farfaɗo wa.
Da sauri ya sunkuya kanta yace.
“Na'am Minha”
Still idanunta na lumshe tace.
“Yah Mu'allim”.
Ahankali ya sake sunkuyar da kansa daf nata har suna shaƙan numfashin juna yace.
“Na'am Minha”.
Hannunta ta yunƙura kamar zata ɗaga sai kuma taji ta kasa fuska ta narke tare da cewa.
“Yah Mu'allim ka ɗaga min hannuna”.
Dai-dai lokacin Dr Jameel ya shigo cikin sauri yace.
“Kada ka ɗaga mata hannunta ka bari sai ta ɗaga da kanta”
Kallonta Moddibo yayi cike da tausayi sai kuma ya gyaɗa masa kai yace.
“Ki ɗaga hannunki mana Minha ai zaki iya”.
Idanunta ta rufe kana ta sake buɗe su cikin narkewan murya da sanyi tace.
“Yah Mu'allim ta ina kake?”.
Cikin tsira mata idanu yace.
“Gani nan Minha gani kusa dake”.
Rufe idanunta tayi ta buɗe tare da cewa.
“Ina Momy”.
Cikin sauri Momy tace.
“Gani nan Mamana gani nan kusa dake ki kwantar da hankalinki”.
Ƙyafƙyafta idanunta tayi tare da cewa.
“Yah Mu'allim ka zauna daidai mana meyesa kake zaune da kan ka?”.
Da mamaki yace.
“Zaune da kai kuma?”.
Murmushi Dr Jameel ya masa kana ya masa alamar alluran ne bai sake taba har yanzu.
Muskutawa yayi tare da faɗin.
“Toh Minha na gyara”.
Motsa idanunta tayi tare da cewa.
“Toh”.
Sai kuma ta buɗe idanunta ji tayi kamar alluran ya fara saketa ahankali ta ɗago hannunta sai kuma tayi saurin sakewa tace.
“Yah Mu'allim ka tayani in ɗaga hannu na mana”.
Kai ya girgiza tare da cewa.
“Ki ɗaga da kanki mana”.
Momy kam na zaune gefenta ta tsira mata Idanu.
Didi kuwa wayane maƙale kunnenta cikin jin daɗi da girmamawa tace.
“Alhamdullilah Abokinka, Amininka, Jikanka Kuma Sarki mai Jiran gado ya fito duniya”.
Abualeey dake zaune cikin Fada ya gyara zamansa cike da matsanancin farin ciki yace.
”Masha Allah Alhamdulillah Allah ya raya mana shi bisa Imani”.
Cike da jin daɗi tace.
“Ameen”.
Kana ya katse kiran.
Abualeey kuwa cikin jin daɗi ya juya ya kalli Waziri, Galadima da sauran fadawa yace.
“Alhamdulillah an cirewa Matar Aleeyu ɗa namiji lafiya lau ”.
Cikin sauri da jin daɗi Galadima yace.
“Alhamdulillah”.
Waziri kuwa juyawa yayi kana yayi Sujudur Shukur tare da cewa.
“Alhamdulillah abu duk yanda ake fata haka ya tabbata magauta basu sami yanda suke soba”.
Kai Abualeey ya jinjina kana yace.
“Idan munyi sallar la'asar sai muje asibiti Mu duba ta”.
Amsawa sukayi daga nan suka ci-gaba da zaman fada.
Agefen Khausar kuwa zuwa yanzu ƙarfin jikinta ya fara dawowa Sai dai har yanzu alluran bai gama saketa ba bisa duk alamu maganar da take Sambatune.
Ahankali ta ɗago hannunta kana ta ɗaura kan cikinta ta shafa ɗagowa tayi ta kalli Moddibo tare da cewa.
“Yah Mu'allim”.
Kallon hannunta yayi tare da faɗin.
“Na'am Minha”.
Idanunta alumshe tace.
“Ina cikina”.
Juyawa yayi ya kalli Kyakkyawan Jaririn dake hannun Ibraahim yace.
“An cire mana Baby”.
Idanunta ta rufe kana tayi Murmushi tare da cewa.
“Yah Mu'allim”.
Hannunsa ya ɗaura kanta tare da faɗin.
“Na'am”
Tana shafa cikin tace.
“Ka ganshi?”.
Kai ya gyaɗa tare da cewa.
“Eh na ganshi?”
Murmushi tayi kana tace.
“Momy na ta ganshi?”
Kai ta gyaɗa tare da faɗin.
“Eh”.
Murmushi ta sake yi still tana shafa cikin tace.
“Didi da Asma'u fa su ganshi?”
Kai ya sake gyaɗa wa tare da cewa.
“Kowa ya ganshi”.
Baki ta tura gaba cike da shagwaɓa kamar za tayi kuka fuskanta ta shafa kana yace.
“Minha ya akayi”.
Fuska ta sake narkarwa cikin mayen allurar tace.
“Yanzu shikenan kowa ya rigani ganin ɗana”.
Murmushi yayi kana Didi ma tayi Murmushi Asma'u kam dariya tayi tare da cewa.
“Aikam dai kece karshen kallo duk mun riga ki”.
Baki ta Cunno gaba.
Didi kuwa sake matsawa kusa da ita tayi kana tace.
“Kiyi haƙuri Ɗiyata In sha Allahu zakiga ɗan ki”.
Sake narke fuskarta tayi tare da cewa.
“Hmmmm”.
Sai kuma ta jinjina kanta tare da juya kanta gefe tace.
“Yah Mu'allim”.
Ahankali yace.
“Na'am”.
Lallausan Murmushi ta saki tare da cewa.
“Yah Mu'allim ina sonka”.
Kansa ya sunkuyar ƙasa tare da sakin Murmushi kana ya ɗago ya manna mata kiss agoshi.
Ahankali ta cigaba da kiransa.
“Yah Mu'allim! Yah Mu'allim!! Yah Mu'allim!!!”.
Duk kiransa da take yi yana amsawa.
Cikin sanyin murya da shagwaɓa ta cigaba da cewa.
“Ina sonka! Ina sonka!!,Ina sonka!!!Yah Mu'allim Kasan ina sonka ko?”.
Dariya Asma'u ta sanya tare da cewa.
“Dan Allah kar ki dame mu ai mun san kina sonshi”.
Ta ƙare maganar tare da ciro wayarta tana mata video Khausar kuwa jin abinda Asma'u ta faɗa yasa ta Cunno baki gaba har lau kuma cikin mayen take.
Moddibo kuwa wani Amintaccen Murmushi mai cike da jin daɗi gami da shauƙi ya saki Sambatu take yi amma yana masifar jin daɗin su.
Aƙage da kuma shauƙi yace.
“Na sani Minha?”.
Sake Cunno baki tayi tace.
“Yah Mu'allim kaima kana sona?”.
Tafin hannunta ya matsa tare da cewa.
“Ina sonki Minha Ina sonki ina sonki Minha”.
Cike da kunya Didi ta koma kan Darduman ta zauna.
Momy dake zaune gefensu kuwa sunkuyar da kanta ƙasa tayi.
Lalla Khadijah Rahama Asma'u Dr Jameel kam Murmushi kawai suke suna sake jaddada ƙauna da shaƙuwar dake tsakanin su sun lura Moddibo yama mance da suna wajen.
Khausar kuwa cikin Sambatu da azabebben ƙaunarsa tace.
“Ina matuƙar Ƙaunarka Yah Mu'allim tun ina JSS one fa nake sonka kasan kafi duk malaman makarantar mu kyau ko ina ka sani ko?”.
Cikin jin daɗin gami da farin ciki yace.
“Uhmmm”.
Cikin narkekkiyar murya tace.
“Da gaske fa kafi duk mazan duniya kyau, sajenka mai kyau, ai kasan ina son sajenka ko Habibeeey”.
Lallausan Murmushin mai cike da farin ciki yayi tare da cewa.
“Yesss na sani”.
Cikin tsokana Ibraahim yace.
“Toh ashe fa tsohuwar soyayyace, ashe nima sai in fara aje saje”.
Murmushi sukayi baki ɗaya, Asma'u kuwa gefen Dr Jameel daya riƙo hannunta yaja ta ɗan matso still tanayiwa Khausar video.
Ita kuwa Khausar Jujjuya kai tayi tare da tura baki sai kuma tace.
“Ina sonka har rainafa, kuma ina tsoron kayi min kishiya bana son rayuwa da kai da kishiya Yah Mu'allim kayi min alƙwarin baza kayi min kishiya ba, kuma ka ƙi kayi min alƙwari Yah Mu'allim”.
Gashin girarta ya shafa kana ya kwantar kanta ya sunkuya ya kai bakinsa saitin kunnenta ya raɗa mata.
“Minha aike ta musamman ce arayuwata koda wata mace takasance kusa dani Babu wata mace da zata kai ki matsayi da daraja akusa dani”.
Idanunta ta buɗe ta kallesa kana cikin wata sanyayyar murya mai cike da shauƙi da bege ta ƙyafƙyafta idanunta tare da cewa.
“Yah Mu'allim ina son ka”.
Murmushi yayi kana yace.
“Naji”.
Kanta ta juya ɗaya gefen tare da cewa.
“Didi?,Didi!!”.
Didi dake gefe tace.
“Na'am Khausar ”
Baki ta tura kana ta marairaice fuska tare da cewa.
“Didi ki faɗa masa ina son shi Dan Allah kar ya yimin Kishiya”.
Murmushi Didi tayi kana tace.
“Shikenan ɗiyata kwantar da hankalinki kin ji”.
Sake tura bakinta tayi tace.
“Ina Momyna?,”.
Kallon Momy Didi tayi tare da cewa.
“Gata nan”.
Ɗan buɗe idanunta tayi tace.
“Momy ki matso ta nan mana”.
Miƙewa Momy tayi kana ta matsa kusa da kanta ta tsaya jin alamun ta kusa da ita tace.
“Momy”.
Anutse Momy tace.
“Na'am”.
Tana ɗan Murmushi tace.
“Momy kinga Babyna?”.
Kai Momy ta gyaɗa tace.
“Eh”.
Kwanciyanta ta gyara tare da cewa.
“Momy kinga yaro na ko?,Didi tace namiji ne?”.
Kai Momy ta gyada kana tace.
“Eh”.
Murmushi ta saki tare da faɗin.
“Momy dawa yake kama?”.
Murmushi Momy tayi tare da juyawa ta kalli Jaririn dake hannun Niyna kana ta juya ta kalleta tare da cewa.
“Da Ramadan yake kama Khausar”.
Wani Amintaccen Murmushi ta saki mai cike da jin daɗi kana tace.
“Alhamdulillah Momy na samu mai kama da Ramadan".
Kai Momy ta jinjina tace.
“Sosai ma”.
Fuskarta ta shafa tare da faɗin.
“Momy Kyakkyawa ne kenan?”.
Ta ƙarashe Maganar da alamar tambaya kana da Murmushi afuskarta.
Kai Momy ta gyada tare da cewa.
“Kyakykyawane Mamana ɗan ki kamar Balarabe”.
Tana Murmushi tace.
“Ai tunda aka ce da Ramadan yake kama nasan kyakkyawane Momy”.
Sai kuma ta Maida idanunta kan Moddibo tace.
“Yah Mu'allim kaji wai ɗan mu da Ramadan yake kama, kyakkyawane ko?”.
Kai ya jinjina kana yace.
“Kyakykyawa ne yama fiki kyau ai?”.
Baki ta tura gaba tace.
“Ni dai bai fini kyauba”.
Murmushi yayi yace.
“Toh naji bai fiki kyau ba Rigimatu, ki Kwantar da hankalinki”.
Asma'u kam sai dariya suke mata.
Haka ta cigaba da surutu da Sambatu har kusan karfe huɗu zuwa lokacin already alluran ya gama saketa ta dawo hayyacinta.
Kallon Moddibo tayi tare da cewa.
“Yah Mu'allim zan tashi zaune”.
Sumar kansa ya shafa tare da cewa.
“Toh ki taushi ki zauna mana”.
Fuska ta narke tare da cewa.
“Ka tayani”.
Cikin yi mata kallo mai haɗe da zazzafan yanayi yace.
“Toh ki tashi ki zauna mana ai likitoci sun hana in tayaki, ki tashi da kan ki mana”.
Baki ta tura tayi ta ƙorafi misalin 4:15 ta mike ta zauna da kanta kasancewar ta tashi ta zauna da kanta yasa Dr cewa Moddibo ya tallafa mata amaida ta ɗaki ta taka da ƙafanta.
Da ƙafanta ta taka aka canza mata ɗaki wanda akwai step agabansu suna komawa ɗaki Asma'u ta zauna ta gabanta Moddibo kuma nata bayanta.
Kallon Dr Jameel Asma'u tayi tare da cewa.
“Dr”.
Yana gyara abin karfen gadon yace.
“Na'am my Dear”.
Kai ta langwaɓar tare da faɗin.
“In bata abinci?”
Kai ya dafe kana yayi Murmushi tare da cewa.
“Kai ke dai baki ɗaya na lura bama ta ɗan mu kike ba ta Ƙawarki kikeyi”.
Dariya Momy tayi kana tace.
“Da gaskiyar ta wa yake ta ɗan ku”.
Murmushi Moddibo yayi tare da faɗin.
“Momy harda kema bata ɗan mu kike ba wato ta ita kike ”
Cikin sauri Dr Eshaa tace.
“To ai har kaima bata ɗan ka kake ba ta ita kake tunda ka ɗauke sa aɗaki baka sake ɗaukar saba kana riƙe da hannunta yanzu dai lokacin sallar la'asar yayi atafi ayi Sallah.
Zuwa biyar a ɗan asa mata abinci.
Cheaps kaɗan da tea rabin cup”.
To sukace kana su tafi masallaci, su kuwa matan sukayi salla a nan.
Sai ƙarfe biyar dai-dai
Asma'u ta ɗan sa mata cheabis ɗan kaɗan sai tea rabin cup, kamar dai yadda sukace mata.
Bisa jagoranci likitoci ta matsa ta riƙa bata taɓa ci.
Moddibo kuwa kanta ya riƙa shafawa tare da cewa.
“Minha kinga muje muyi alwala muyi sallah na roki Allah ya baki lafiya ya raya mana ɗanmu”.
Lallausan murmushi ta sakar masa kana ta gyaɗa kai shi kuma ya zauna gefe, nan dai ta gama ci, kana ta ɗan gyara manta.
Dai-dai lokacin kuma Abualeey suka iso, bisa jagorancin Ibraahim m suka nufi dakinta dai-dai lokacin da suka shiga a kuma dai-dai lokacin Khausar ta fara wani irin....
By
*GARKUWAR MARUBUTA*
*GARKUWAR* taku ce dai MA'AURATA, da masu shirin aure, da masu jego, da yan gayu masu son k’amshi kece raini, da gyaran da zaike maimaita muku dararen forkon kuruciya*
Ko kunsan Jikinmu na da sinadaran hormones da suke taimakawa dan’adam akan komai musamman lokacin da mace take mu’amalar aure da mijinta. Mafi akasari wannan hormones din ne ke samun matsala ko su yi sanyi koma su daina aiki kwata-kwata shi ne dalilin da zai sa mace tace bata jin sha’awa ko bata san dadin aure ba. Albishirinku ina da kayan da ke taimakawa wannan sinadaran du dawo aiki tukuru don karkato miki da kimarki wajan mai gida sannan su taimakawa wannan sinadaran hormones dinki su dinka secreting din ni’ima wadatacciya da zata taimaka miki ki gamsu mijinki ya gamsu fiye da tunaninki. Note: Kayana ba sa tsinka ruwan ni’ima suna dai taimakawa hormones dinki ne su tsattsafo da ni’imar musamman wacca cutar sanyi ko dattin mahaifa ya dankarar da su ya hana su yin aikinsu yanda ya kamata. Haka zalika idan kina da kyau ki kara da wanka. Zaki iya amfani da magani na na gargajiya wanda zai gyara miki sex hormones din kullum ki kasance cikin humidify wato cikin damshi mai albarka kamar yanda ake son mace. Yana gyara miki mara.
Sai kamshi. Hajiyata daure ki fara amfani da turarena ki ji irin salon kamshin sa salo ne da zai daidaita ki da mijinki ya kankaro miki da kimarki a wajansa. Siyan na gari mayar da kudi gida.
Ga masu buƙata ga number' wayata wanda nake whatsApp dashi 08069423567 kimin mgn ta whatsApp in har kin tabbatar kin shirya saya mu dai-dai ta, kayana ba ƙanana bane, shiyasa bana harkan karanta, muddin kinsan baki shirya sayaba Please kada kiyi min mgn ki bari sai kin shirya kuɗinki a hannu, ba ina nufin kayana bana talaka bane, no akwai ƙananan set na masu karamin karfi, banson aimin mgn a ɓatamin lokacin aiyukana a shirme baki shiryaba. Shine karantan da bana so.
0005388578 Jaiz bank AISHA GARKUWA ALIYU. In kin shirya ga number ta ga kuma account number ta wanda in mun gama mgn zaki turo kudin ki, kana insa miki kaya a mota, duk ƙasar da kike kayana zaije gareki, amman fa in kinada dalilin zuwan nasune🤝🏻sayan na gari meda kudi gida.
GARKUWAR MA'AURATA
Tana wani sassayan tari, wanda take ta son danneshi, cikin sauri suka ƙara sa cikin ɗakin da sauri Dr Jameel yace.
“Ha'a ya dai?”.
Momy ce ta ɗago kanta tare da cewa.
“Kamar ƙwaruwa tayi”.
Cikin tsoro gami da damuwa Moddibo ya kalli Dr Jameel kana yace.
“Jifa tari take ba matsala ko?”.
Kai Dr Jameel ya girgiza tare da faɗin.
“A'a ba matsala bari nasa akawo mata wani magani tasha tarin zai bari”.
Ya ƙare maganar tare da kiran Line-line dake cikin wayar ya kira Pharmacy ya faɗa musu su kawo maganin jim kaɗan Norse ta kawo maganin karɓa yayi ya bata tasha cikin ikon Allah atake tarin ya bari.
Sai alokacin ta samu nutsuwa numfashi ta fesar kana ta maida kallonta kan Abualeey tare da cewa.
“Abu ina yini”.
Cike da kulawa yace.
“Lafiya lau ya jiki?”.
Ahankali tace.
“Da sauƙi ”.
Kai ya gyaɗa tare da faɗin.
“Masha Allah Allah ya raya abinda aka samu”.
Karɓan Jaririn yayi tare dasa mishi albarka kana ya miƙawa Waziri da Galadima dai-dai lokacin kuma kira ya shigo wayar Khausar Momy anutse ta duba ganin sunan Hajja Nana yasa ta ɗauka muryanta cike da