Showing 141001 words to 144000 words out of 218703 words

Chapter 48 - Sakayyah 2 Hausa Novel Complete

ta yana jan pant ɗinta yanayin ƙasa dashi.
Jin yadda ta riƙe mishi hannun ne yasashi ɗan jujjuya kanshi murya a tausashe yace.
“Ki bari in cire shi, hayakin zaifi shiga jikinki da kyau yayi miki aiki“.
Ya ƙare maganar da yin ƙasa da shi baki ɗaya.
Sai kuma yasa sawun shi duka biyu tsakanin nata sawun.
Wanda haka yasa dole ta zare ƙafarta ɗaya, sai kuma ta saki ƙara da ƙarfi jin ya ware sawun nashi da yasa dole ta zauna kan cibiyoyinsa, manna kanta tayi da ƙirjinsa tare da rufe udanunta hawaye na kwaranyo mata sabida zogin da takeji.
Shi kuwa Modibbo cikin sanyi ya ɗan sunkuyo tare da gyara zaman kaskon sautin jikinta sai kuma ya tattare rigar nata ya buɗashi ya bazashi bisa guiwowinshi ya zamana ta zama ba komai a jikinta ta ƙasan, sai kuma ya ƙara ɗanƙo turaren wutan ya saka a ciki.
Ai ko kai tsaye kan jikinta hayakin ke tashi, a take ta fara sakin numfashi da ajiyan zuciya sabida wani irin daɗin da taji a jikinta sai kuma ta lumshe idanunta sabida jin yadda jikinta ke mata wani irin daddaɗan ƙaiƙayi alamun ciwon na workewa ne, bisa ƙarfin magungunan dake cikin turaren wutan.
Numfashi mai sanyi ta fesar tare da ɗan buɗe idanunta.
Idonta ta ɗan zubawa lips inshi da yake ɗan motsawa alamun mgn yake sonyi, kuma mishkilanci ya hanashi, fahimtar hakane yasa ta ɗan tura baki tayi tare da hararanshi ta ƙasan ido.
Da sauri ta kalleshi jin yasa hannunsa duka biyu bisa ƙugunta ya riƙe da kyau kana murya can ƙasan maƙoshinsa yace.
“Anya kuwa kina son ki rabauta, ki samu jannatul firdausi”. Cikin kwaɓe fuska sabida yanayin yunwa wahala da bacci tace.
“Ina so mana”.
Kamar cikin raɗa yace.
“Kin san dai sai na ɗaga ƙafa zaki shiga ko?”.
Ya ƙare maganar cikin wata iriyar murya mai nuni da shima zazzaɓin ne a jikinsa kana ya tsareta da matattun idanunsa, ita kuwa Khausar cikin sanyi tace.
“Eh nasi”.
Kanshi ya ɗan manna da ƙirjinta a saman lips inshi yake
“Toh bakya son shiga kenan?”.
Ya ƙare maganar yana shafa sajenshi kan haɓarta.
Cikin sanyi tace.
“Toh bazaka ɗaga min in shigaba kenan?”.
“Eh in baki bar tura min baki da jujjuya fitinannun idanun nan naki ba kam bazan ɗafaba”.
Da sauri tace.
“Kayi haƙuri bazan ƙaraba”.
Kanshi ya ɗan jujjuya tare da cewa.
“Naƙi”.
Cikin zubda hawaye murya na rawa da alamun tsoro tace.
“Ai dama na sani baka sona ka tsanane kai zakama fi son in shiga wuta”.
Murmushi mai cike da jin daɗi yayi kana a hankali yace.
“Sorry yi shiru in dai kina min duk abinda nakeso, to zan ɗaga miki, ki shiga ba ke ba wuta jinki ko Minha”.
Ya ƙare maganar tare da manna fuskarshi da tata, a hankali ya ɗan zaro harshensa cikin sanyi ya fara lasar hawayenta tare da shaƙan ƙamshin jikinta.
Allah ya sani so yake suyi bacci, amman ya lura tana cikin galabaita, ga jikinta zafi kana ko muryarta bata fita, gashi tun ɗazu take ƙorafin yunwa, kuma ga umarnin Didi.
A hankali ya ɗago kanshi ya kalleta jin tana cewa.
“Yunwa nakeji, kamar zan faɗifa kaina ciwo bayana ciwo, ƙuguna ciwo, idona ciwo”.
cikin wata amintacceyar murya yace.
“sorry Minha vidaa Bazaki faɗiba bari in kaiki kici abinci mu tafi asbiti”.
Sai ya ɗan tsaida ita tare da sa mata pant ɗin kana ta gyara mata rigartan.
Sai kuma ya sunkuyo.
Cak ya ɗagata tare da mannata da ƙirjinsa, sassayan numfashi ya fesar tare da fitowa da ita ya nufi Side ɗinsu Ummin.

Dai-dai lokacin ɗin da suka iso ƙofar falon dasu Ummin suke tace.
“Ka sauƙeni a nan zan ƙarasa da kaina”.
“Naƙi". Yace yana mai kutsawa cikin falon.
Da sauri ya sunkuyar da kansa dan kusan duk su Ummi suna falon cikin wani irin fitinennen kunya ya direta bisa 3 sitter kai a sunkuye yayi musu gaisuwar ƴan kasuwa tare da juyawa ya fita.

Yana fita yaci karo da Didi da Lalla Hafsat da Jakadiya, a hankali ya raɓa jikin gini tare da sosa ƙeyarsa.
Cikin kauda kai Didi tace.
“Kaje ƙasa Khadija ta baka abinci”.
Cikin sanyi yace.
“Toh”. Sai kuma ya nufi ƙasan.

Ita kuwa Khausar yana fita ta kife kanta bisa cinyar Ummi da tazo ta zauna kusa da ita, cikin rawan jiki da muryar data disasha yasa bata fita sosai tace.
“Ummi yunwa nakeji, kaina ciwo zazzaɓi nakeji”.
Sai kuma ta saki sabon kuka.
Dai lokacin kuma Didi suka shigo.
Da sauri ta matso gabansu shafa kanta tayi cike da kulawa so da tausaya take mata sannu tare da tambayar Ummi me ke damunta.
Kai ta jinjina jin abinda Ummin ta gaya mata, kana cikin kulawa tace.
“Hafsat sauƙa kije ki cewa Ibraahim yaje ya ɗauko Dr Jameel”.
Da sauri tace to kana ta juya ta fita.

Ita kuwa Ummi a hankali tacewa Khausar.
“Tashi kici abincin to”.
Cikin rawan jiki ta tashi zaune da taimakon Aunty Rukayya dake jera mata sannu.
A hankali suka kalli gefen da Hajia Bunayyah take sabida jin wani dogon tsakin da taja tare da juyawa ta bar falon.

Cikin zubda hawaye Khausar ta kalli Asma'u dake ta sakin murmushin tare da sune kanta.
Sai kuma ta kalli Dija ta kuna kalli Aseeya.
Cikin muryar kukan tace.
“Ummi ki ganifa dariya su Asma'u kemin”.
Da sauri Asma'u da Dija suka nufi cikin ɗaki sabida daƙuwar da Ummi tayi musu, Asiya ma bayansu tabi.
Hajja Nana kuwa cikin dariyar mugunta a fili tace.
“Yar nema ba cewa kikayi Ni Modibbo nake so”.
Cikin Shesh-sheƙan kuka murya na rawa tace.
“Wallahi na fasa, ni dai Wlh ku maidani wurin Mommy na ta kare mgnar da iyakar gskyar zuciyarta”.
Dariya ce ta kubcewa Aunty Hajara da Rukayya Hajja Nana da Innayi kuwa tafa hannu sukayi.
Ummi kuwa da sauri ta jawota jikinta.
Didi kuwa tea mai zafi ta fara haɗa mata.

A can ƙasa kuwa kwance kan 3sitter Lalla Hafsat ta samu Moddibo jikinsa cike da zazzafan kasala gaba ɗaya yayi so weak baki ɗaya bashi da kuzari saboda yayi abinda bai taɓa yi ba a tsawon rayuwarsa duk jikinsa amace yake ga wani fitinennen zazzaɓi da yakeji yana ratsa ƙasusuwan jikinsa, yayinda cinyoyinsa kuwa gaba ɗaya jinsu yake kamar ba nasaba, a hankali ya kishingiɗa da jikin Kujera yayin da ya manna kansa da jikin Kujeran yasa hannunsa duka biyu ya riƙe sabida zazzafan zazzaɓi yake ji wanda yasa har jikinsa ke rawa ga kuma ciwon kai wanda alamun kukanda yayi tayine da rashin bacci suka haifar masa da ciwon kan.
Cikin kula ta isa wajen tare da ɗaura hannunta na dama kan goshinsa jin hannunta agoshinsa ne yasa ya buɗe Idanunsa dake lumshe ya kalleta.
Cike da kulawa tace.
“Jikin ka zafi,Zazzaɓi kake jine?”.
Kai ya gyaɗa tare da maida idanunsa ya lumshe.
Cikin kulawa ta kalli fuskarsa tare da cewa.
“Subhanallah Sannu”.
Sai kuma ta juya ta kalli Ibraahim da yanzu yake shigowa tare da cewa.
“Yawwa Ibraahim dama yanzu Didi tace in faɗa maka kaje ka kira Dr Jameel yazo ya duba Khausar bata jin daɗi.
Shima Aleeyu gashi yanzu naji duk jikinsa da zafi ga yanda ya zama wani so week haka nan!”.
Jin abinda ta faɗa yasa Moddibo buɗe Idanunsa ahankali tare da faɗin.
“Dr Jameel kuma?.”
Kai ta gyaɗa mishi alamun eh.
Cikin ɗan rawan sanyin zazzaɓin yace.
“Ba Dr macene? Bana so Dr Jameel ya dubata, a nemi mace”.

Kai Ibraahim ya gyaɗa kana yace.
“Toh Shikenan bari naje na taho da Dr Jameel,Da Dr Isha in yaso Dr Jameel sai ya duba ka ita kuma sai mace ta duba ta”.
Kai Moddibo ya gyaɗa kana Ibraahim ya juya ya tafi...

Acan ɓangaren su Didi kuwa sauri Didi ta Sanya hannunta ta karɓi plate ɗin da Khausar ta ke miƙawa Hajja Nana mata alamar ta ƙoshi ita kuwa Hajja Nana harara ta watsa Khausar tare da cewa, nicema zan karɓi ragowar yunwarki ai shi daya jinyataki sai shi zaiyi jinyarki, Ni ko sannuma zaki samu a wuri nane,.

Murmushi Ummi da Didi sukayi, cikin kulawa Didi tace.
“Ki hutama Hajia ni zanyi jinyar ɗiyata”.
Murmushi suka kumayi baki ɗaya.

Ita kuwa Khausar a hankali ta koma baya tare da jingina kanta da jikin Kujeran ta lumshe manyan idanunta da suke ɗan kumbure kana sunyi ja saboda yawan kuka da rashin bacci.
Sai kuma ta fesar da sassayan numfashi sabida cikinta yayi mata tib saboda yanda abincin ya mata daɗi taci sosai musamman ma naman ya dahu yayi lugun gashi yayi yaji yadda take so.
Anutse Didi ta sake miƙa mata kofin tea mai kauri tare da cewa.
“Karɓi ki shanye”.
Sunkuyar da kanta tayi kana tace.
“Cikina ya cika”.
Ummi dake gefenta tace.
“Karɓi ki shanye ki kafa kai kawai ki shanye”.
Cikin lumshe idanu ta karɓa tare da kafa bakinta ta shanye tass.
A take zufa ya shiga tsats-tsafo mata tako ina.
Cike da kulawa Ummu ta kalleta tare da faɗin.
“Sannu”.
Kai ta gyaɗa tare da lumshesu so take ta gyara zamanta amman tsoron yadda zata motsa take, sabida har yanzu tanaji zogi.
Gajiya da zaman ne yasa ta ɗan kishingiɗa.
Ummi na gyara zamanta tace.
“Kwanciya kike sonyi?”.
Langwaɓar da kai Khausar tayi kamar za tayi kuka ta gyaɗa mata kai tare da faɗin.
“Eh jikina ba ƙarfi,Ummi baki daya jikina amace”.
Numfashi Ummi ta fesar ganin yanda take ciccije baki alamar tana jin ciwo ajikinta tace.
“Toh ki kwanta”.
Kai ta gyaɗa tare da kwanciya.

Zama Didi ta gyara tare da kallon Hajja Nana dake cewa Innayi.
“Dan Allah nikam Innare yau dai kam ki faɗa mana meye ne sirrin Al'amarin tafiyar ku gari ya garire kuka je kuka zauna har wancan ƙasar”.
Kallon Didi Innayi tayi alamar kin amince in basu labari.
Kai Didi ta Jinjina tare da faɗin.
“Ki faɗa musu”.

Zama Innayi ta gyara tare da juyawa ta fuskancesu baki ɗaya kana ta fara basu labari kamar haka...
Masarautar Mouley ta kasance Masarautace mai girma da ƙarfin iko kana da matsayi a yankin Africa baki ɗaya, sannan su su Abualeey sarki Youseep kenan su goma ne acikin Mahaifin su suna da ƴan Uba su kuma su huɗu ne kaɗai acikin Mahaifiyarsu maza biyu mata biyu Sarki Youseep Muhammad Mouleey sai Haroon Muhammad Mouley, sai Salma Mouley da kuma yar autarsu mahaifiyar Dr Jameel.
Sannan Mahaifiyarsu ta kasance itace Uwar gida mahaifinsu tun yana da rai yayii Murabus aka ɗauki mulki aka bawa Sarki Youseef kasancewar shine babba sai suka fara fuskantar ƙalubale ƴan Uba sukayi ca akansu bayan yayi Aure dai duk abin bai bayyana sosai ba, saida suka fara haihuwa, aihuwarsu ta forko aka samu, Lalla Khadijah lafiya lau aka raineta har aka yayeta. Kana aka haifi Lalla Hafsat lafiya lau itama aka yayeta, amma tunda aka fara haifan ƴaƴa maza sai ya zama duk Namijin da aka haifa baya wuce kwana arba'in a duniya tun yana kwana talatin zuwa arba'in ɗin ake sace yaro, baya wuce kwana uku sai a tsinci gawar yaro a tsakiyar fada, an kashe shi.
Masarautar Mouley gaba ɗaya ta shiga ruɗanin wannan al'amari, sai da Gimbiya Didi ta haifi ƴaƴa maza uku duk ana kashe su kafin ta haifi Moddibo da aka haifi Moddibo kuma dai-dai lokacin Mahaifin Moddibo ya kamu da ciwo ya zama kamar irin Kiɗimamme haka ya rasa gane Ainihin abinda ke damunsa har aka ɗauki Sarauta aka maida ita hannun Ƙaninsa.
Ƙanin shine ayanzu yake kwance kusan shekaru ashirin da biyar bashi da lafiya.
Sanin danayi ana haifar yara basa wuce kwana arba'in ake ɗauke su yasa nayi niyya taimakon uwar ɗakina da uban ɗakina da kowa yasan yanayin jikinsa akwai alamun sa hannun magauta.
Kasan cewa nice Jakadiyar Didi yawan zama da ita da yaranta da take musu fulatanci yasa na iya yaren sosai tunda alokacin ma munyi kusan shekaru goma sha uku tare, dan a lokacin shekarun Lalla Khadijah 12 cib Hasfat 10. Haka yasa nayi niyyar ɗaukesa naje wani waje nayi rayuwa dashi ya zama zakaran gwajin dafi kafin na dawo dashi shiyasa na rubuta wasiƙa sannan na ɗauki sandarsa wanda tsarin Masarautarne duk Amaryar da aka aura ranar da akayi First night ɗin ta idan aka sameta cikakkiyar budurwa za'a bata wannan sandar Amma sandar za'a ajiyeta aɗakin Tarihi na Masarautar inda ake ajiye ƙyallayen budurcin matan masarautar da sarautar ke hannunsu, sai randa ta haifi ɗa Namiji ya kai shekara ɗaya aduniya za'a ɗauko shi akawo mata shi matsayin sandan godon sarautar, dan haka ne na ɗauki sandar sannan na shiga ainihin ma adanar masarautasu kasancewata amintacciyar Jakadiya yasa nasan duk shiga da fitan Masarautar shiyasa na shiga na ɗibi Silalllan Gwal ɗinna kafin na rubuta wasiƙa da yi musu cikekken bayanin ba sace ɗansu akayiba ni na ɗauleshi na tafi dashi kuma in dai yana raye ina raye wata rana zan dawo dashi.
Na basu cikekken tabbacin Cewa zan dawo musu da ɗansu in Sha Allah su kwantar da hankalin su nayi musu alkawarin zan kula dashi sannan zan bashi tarbiyya za kuma yi mishi duk abinda uwa da uwa zasuyiwa ɗan su bazaiyi kukan rashinsu a kusaba susa aransu zan dawo musu da ɗan su lokacin da yafi ƙarfin magautan su a kuma lokacin da sukafi buƙatar sa kusa dasu...

Nan'nauyan ajiyar zuciya Innayi ta sauƙe sai kuma ta juya ta kalli Hajja Nana dake cewa.
“Sai kuma ki rasa inda zaki je sai garin mu”.
Murmushi Innayi tayi kana tace.
“Eh saboda lokacin da aka kawo Didi ƴar Nigeria ce jahar Adamawa sheik Jabeer ya kasance Aminine ga Sarki Mohammed Aliyu Mouley shiyasa suka haɗa Auren ƴaƴan su.
Shiyasa dana tashi na tafi Nigeria naje na zauna ta yankin dake magwabtaka da yankinsu kuma shiyasa nake hana Modibbo zuwa Adamawa, sai a sace yaje sau ɗaya nanma da naji nai ta kuka haka yasa yayi min alƙawarin bazai sake zuwaba Marocco ma nice ke hanashi zuwa da tuni yazo, niko nasan duk wanda yasan iyayensa to dole in ya ganshi gane ɗansune”.
Murmushi kawai Didi keyi tana sake jin ƙaunar Innayi aranta ta yanda ta riƙe mata amanar ɗanta ta kuma bashi tarbiyya.
Innayi kuwa idanunta akan Hajja Nana ta cigaba da cewa.
“Daga nan kuma ban san meya faruba a masarautar Mouley bayan tafiyata ba”.
Numfashi suka sauƙe kowa yana sake jinjina girman ikon Allah aransa da yanda al'amarin ya kasance kana suka haɗa baki wajen cewa.
“Ikon Allah rabo nefa.
Rabon Aurensa da Khausar ne ya jasu”.
Amintaccen murmushi Didi ta Saki kana tace.
“Aikam Al'amarin Ubangji ya wuce wasa sai godiya”.
Sai kuma ta ɗan kalli Innayi tare da cewa.
“Bayan tafiyarku da wata biyu Sarki Muhammad Mouley ya rasu, kana a ranar Unclee Haroon ya cika shekaru biyu a karagar mulki ƙanin Abualeey kenan. kasancewar jinyar Abualeey gaba gaba kawai takeyi, to shekarunsa huɗu a kan mulki yayi haɗari shida Baban Jameel da kuma Mamin Jameel ɗin.
A lokacin Yusuf ɗinshi ƙaramine, haka yasa dole aka bawa Unclee Yazidu. Shekaransa ɗaya rak bisa mulki, a lokacin kuwa wannan dokin Rinƙas yana tsaka da ƙuruciya, abin mamaki dokin nanne ya kasheshi har lahira a tsakiyar fada, bayan rasuwarsa aka ɗaura ƙaninsa Zarid, shima shekararsa ɗaya dokin ya kasheshi irin kisar da yayiwa ɗan uwansa zuwa lokacin kuma Allah ya bawa Abualeey sauƙi duk larurar dake tare dashi haka yasa akace shi zava maidawa mulki, shi kuwa yace shi baya buƙatar mulki a lokacin jinyar ɗan uwansa shine a gabanshi mu kuma Alhamdulillah an haifi Ibraahim an raine shi lfy haka yasa,
Yace a bawa ƙanin Zarid Isman abin mamaki ba yadda ba'ayu da isman ya karɓi mulkin nanba fir yace shi baya so, da aka matsa mishi sai cewa yayi kawai shifa bazaiyi mulkinba tunda sauran yayunsa duk wanda aka bawa mutuwa yakeyi, kawai sai ya rinƙa faɗin duk abinda sukayiwa Abualeey yace sune suka so haukatashi kuma sune suke kashe mun yarana uku duka, kuma sunema suka kashe mahaifinsu daga nan ya zama mahaici yanzu haka shi yana raye ko yaushe yana tsakiyar fada ranar da Aliyu yazo ma Allah ne ya tsaresa dan Aliyu da dokin ya kashisu dan shi ya kashe mahaifiyarsu ma Lalla Adir tohfa haukacewarsa da sirrinsu da yake ta tonawa ne yasa muka gane cewa Rinƙas yanayi mana faɗa da magautanmu ne, duk da ƙanensu mata da suka haɗa uban su dai kamar ba a'lamun cutarwa haka yasa aka matsawa Abualeey akan ya amshi mulki.
bisa dole dai, ba don yasoba aka sake daurashi kan mulkin Alhamdulillah yanzu dai masarautar Mouley babu wasu bayyanannun magauta sai dai ɗan abinda ba'a rasaba wanda tsoron yasa suka bari daga forko dai tsoron Allah bai sa sun tubaba, sai tsoron rinƙas da yasa suka rusuna amman zuwa yanzu sun gane cewa Allah shine abin tsoro zuƙata sun tsarkaka ko nida abokan zamana bamu da wata matsala asalima Gimbiya Sahra ita ke shirya komai na Khausar saidai ita batama taɓa haihuwaba sai ta ukun mu kuma ƴaƴanta duk matane, ta hudun kuma ƴaƴanta yarane amman ita duk mazane mu dai Alhamdulillah”...
Sai kuma duk suka sauƙe nannauyan numfarfashi Khausar kuwa ido cike da alamun bacci da ciwon ta lumshesu

Dai dai lokacin kuma Dr Eshaa da Lalla Hafsat suka shigo wacce bisa duk kan alamu tayi mata bayani.
Shogowan sune yasa suka rufe maganar tare da yi mata sannu da zuwa amsawa tayi tare da gaishe su cike da ladabi.
Cikin kulawa ta zauna kusa da Khausar tare da ɗan shafa gefen fuskarta.
“Sannu Allah ya sauƙa”.
Amin Ummi da Didi suka amsa.
Hajia Bunayyah kuwa baki ta taɓe a ranta tace.
“Allah shi ƙara”.
Ita kuwa Dr Isha cikin kulawa ta muƙawa Didi
Magunguna tare da faɗin.
“Lalla Hafsat tamin bayani, a bata magungunan tasha yanxu In Sha Allah duk wani zugi ko zazzaɓi da ciwon kai zata daina jinshi”
Amsa Didi tayi tare da fara ɓalla kana tace.
“Ai yanzuma kuwa zan bata”.
Gyaɗa kai Dr Isha tayi tare da sallamansu ta fita.
Didi kuwa maganin ta bawa Khausar tasha kana ta miƙe tabi bayan Dr Isha da bata tsaya duba ko Khausar ta samu rauni ba, dan tasan ko ta samu rauni tsumin tsarin masarautar da turaren wutan zasu haɗeta...

Acan Falon Didi kuwa Dr Jameel ne ya bawa Moddibo magunguna kana ya koma gefe yana amsa kiran da aka masa daga asibitinsu.
Ahankali Moddibo ya miƙe ya nufi ƙofar da sai kashi Side ɗin su, dai-dai lokacin kuma Didi ke dawowa daga Side ɗin su Khausar.
Kallonsa tayi tare da cewa.
“Ina zaka je?”.
Cikin yanayin zazzaɓin da yake ji ya fesar da numfashi kana ya motsa laɓɓansa tare da cewa.
“Zanje In kwanta ne”.
Tsayuwarta ta gyara kana tace.
“A'a muje dai kaje kaci abinci tukunna”.
Ba musu ya gyaɗa kai kana ya nufi dining tana biye dashi zama yayi tare da ɗan rumtse idanunsa.
Gefensa ta zauna kana tayi serving ɗin sa,
Sai kuma ta kalli Dr Jameel tare da cewa yazo suci abinci.
A hankali Modibbo ya kalleshi jin yana

Leave a Review

You cannot submit review untill you Register or login