Showing 204001 words to 207000 words out of 218703 words
Abodi cida kaza ci da jan nama kwanon ƙasaitacciyar mace butar sirri, furar mata, gumbar madara Gumbar kolli mai ƙyallin al'khairi gumbar uku al'khairi, gumbar da ba'a baiwa mai kishiya, gumbar riɗi, garin maɗi garin melɗamhi garin ilanwaddihi garin mallaka, tsumin riɗi tsumin tsirtai tsumin kinfi budurwa, tsumin riɗi, tsumin ta baje Sabaya, haɗin sabon budurci 40k matsin maliƙi mai masifar matse mace matsin daɗi har maɗiga, mai ɗan kare kyau. Kullacar sirri al'ajabu shu'umar Humra, da duk sauran kayan ƙamshi. Haɗin amarya budurwa ko bazawara haɗin mai jego ko uwar gida, akwaisu Available set ɗinmu hawa hawane akwai manya akwai ƙananan, ƙanan daga 40k ne 35k 30k 25k 20k 15k 10k 5k shine ƙarami haɗina na karshe sai kuma haɗin kwanon ƙasaitacciyar shi 7k ne shine ƙarshen haɗina kenan... Manyan set ɗin kuma daga 50k 60k 70k 80k 90k 100k ke zaki faɗi haɗin nawa kikeso anyi miki kana kimin bayanin yadda kikeso da matsalarki ni kuwa nasan abinda zan haɗa miki, ina araha kam amman ina hana bashi*
By
*GARKUWAR MARUBUTA*
*Masu son Maganin infection da maganin mata, ku marmatso wannan account no in ne naku ta ciki zaku turo kuɗin ku 0005388578 Jaiz bank AISHA ALIYU GARKUWA, Sai ki turo shaidar biyanki ta WHATSAPP NUMBER'N na 08069423567. akwai sabbin kaya masu zafi suna nan bisa hanya, ki turo kuɗinki a saki cikin lissafi. Kayanen mata masu zafi sadidan daga Chadi akwaisu Garukan daka, gumbunan, Tsumummuka, cida Ciccibi Abodi cida kaza ci da jan nama kwanon ƙasaitacciyar mace biyar sirri, furar mata, gumbar madara Gumbar kolli mai ƙyallin al'khairi gumbar uku al'khairi, gumbar da ba'a baiwa mai kishiya, gumbar riɗi, garin maɗi garin melɗamhi garin ilanwaddihi garin mallaka, tsumin riɗi tsumin tsirtai tsumin kinfi budurwa, tsumin riɗi, tsumin ta baje Sabaya, matsin maliƙi mai masifar matse mace matsin daɗi har maɗiga, mai ɗan kare kyau. Kullacar sirri al'ajabu shu'umar Humra, da duk sauran kan ƙamshi. Haɗin amarya budurwa ko bazawara haɗin mai jego ko uwar gida, akwaisu Available set ɗinmu hawa hawane akwai manya akwai ƙananan, ƙanan daga 40k ne 35k 30k 25k 20k 15k 10k shine ƙarami haɗina na karshe sai kuma haɗin kwanon ƙasaitacciyar mace shi 7k ne shine ƙarshen haɗina kenan... Manyan set ɗin kuma daga 50k 60k 70k 80k 90k 100k ke zaki faɗi haɗin nawa kikeso anyi miki kana kimin bayanin yadda kikeso da matsalarki ni kuwa nasan abinda zan haɗa miki, ina araha kam amman ina hana bashi*
Haka dai yinin ranan Didi suka yini da ita kana suka kwana Asma'u kuwa sai da Dr Jameel ya gama duty inda suka tafi tare da barin Dr Esha.
Washe gari da sassafe Asma'u ta zo hannunta riƙe da wani madaidaicin Basket Dake ɗauke da Warmer masu kyau bisa ga duk kan alama abinci ne tayi kana kafadarta maƙake da waya ta ƙara sa shiga ɗakin alamar waya take yi sai kuma tace.
“Eh Ummi gata nan ma yanzu na shigo”.
Ta ƙare maganar tare da miƙa wa Khausar wayar kana ta ajiye Basket ɗin hannunta tana mai gaida Moddibo dake magana da Dr Jameel.
Khausar kuwa cikin sanyi tace.
“Ummi”
Cike da kulawa Ummi tace.
“Khausar lafiya dai kike jin jikin ki ba abinda yake Miki ciwo?”.
Kai ta gyaɗa kamar tana gabanta tare da cewa.
“Ummi ba abinda. Yake min ciwo fa”.
Cikin jin sanyi da tausayinta Ummi tace.
“Toh Allah ya rabaku lafiya ”.
Tana ɗan lumshe Idanunta ta gyara zamanta tare da cewa.
“Ameen ya Allah Ummu kuyi min addu'a”.
“In sha Allahu muna miki kuma zamu ci gaba daya miki yanzu ma mukayi waya da Momynki tace min yanzun jirginsu zai tashi”.
Juyawa Khausar tayi ta kalli agogon wayanta tare da cewa.
“Yanzu ma ai sun tashi tun da gashi har tara da rabi kuma tara dai-dai ma jirginsu ya tashi”.
Cikin sauƙe numfashi Ummi tace.
“Toh Allah ya kawo su lafiya”.
Ameen ta amsa suna cikin waya da Ummi taga kiran Hajja Nana ya shigo ta wayarta cikin sauri ta miƙa wa Asma'u wayarta kana tayi picking nata takai kunnenta atake muryan Hajja Nana ya ratsa kunnenta tana cewa.
“Khausar”.
Ahankali Khausar tace.
“Na'am”.
Cike da so irin na Kaka da Jika Hajja Nana tace.
“Ya jikin naki?”.
Tana ɗan lumshe Idanunta ta gyara zamanta tare da cewa.
“Da sauƙi”.
Cikin sauke ajiyar zuciya Hajja Nana tace.
“Jiya mukayi waya da Momy take cewa baki jin daɗiba ma tana kan hanya zata zo”.
Kai ta gyaɗa tana kallon Asma'u dake cire warmers cikin Basket tace.
“Eh lafiya lau ba abinda ke damuna Hajja Nana amma wai ance Theater za'a min”.
Cikin son kwantar mata da hankali kana da son sama mata nutsuwa tace.
“A'a kada ki damu ki kwantar da hankalinki ai Theater ba abinda yake yi nima in Sha Allahu da izinin Ubangiji zanyi ƙoƙari in zo”.
Murmushin tayi cikin jin daɗi ta gyara zamanta tare da cewa.
“Allah ya kawo min ke lafiya Allah yasa ki same ni araye”.
Cikin rashin walwala Hajja Nana tace.
“Wani irin magana ne wannan in Sha Allahu ma araye zan sameki kar ki karya min zuciya”.
Murmushi tayi tare da faɗin.
“Toh Allah ya kawo ki lafiya”.
Ameen ya Allah ta amsa kana sukayi sallama.
Kallonta ta mayar kan Moddibo dake riƙe da hannunta cikin rauni yace.
“Kina so ki karya min zuciya ko Minha? wani irin kalma ne kike faɗa haka”.
Ɗaya hannunta ta ɗaura akan nasa tare da cewa.
“Bakomai Yah Mu'allim”.
Dr Jameel kuwa kallon Asma'u dake tsaye gefensa yayi wacce tunda ta cire Warmers cikin Basket bata zauna ba yace.
“Toh ki zauna mana”.
Ahankali tace .
“Toh bari in sa mata abinci”.
Idanunsa ya zare tare da cewa.
“Dear wa yace Miki idan za'a yiwa mutum Theater yana cin abinci ai baza taci abinci ba sai bayan an fito da ita”.
Kallonsa Khausar yau cikin langwaɓar da kai tace.
“Kuma wallahi yunwa nake ji Dr”.
Idanunsa akan Asma'u yace.
“Ki ƙara haƙuri in Sha Allahu ana fito dake ba daɗewa zaki samu ki ɗanci wani abu”.
Rau-rau tayi da Idanunta tare da faɗin.
“Toh shikenan”.
Bayan zuwan Asma'u ba daɗewa Niyna da Innayi suka iso wanda hakan yasa Didi ta samu ta koma gida tayi wanka ta sake shiryawa.
12:30pm dai-dai suka fito da niyyar komawa Asibitin wanda kuma yayi dai-dai da Jirginsu Ummu ya kusa sauƙa hakan yasa tace da Ibraahim dake driving ya wuce da ita Airport kana sai motar Hadimai dake biye dasu wanda sun kai huɗu motar Ajere-Ajere suke tafiya motar Hadimai ɗaya agaba saina su Didi sai kuma sauran ukun abaya ƙarfe 1:05pm dai-dai suka shiga cikin airport Akuma dai-dai lokacin jirginsu Momy yayi Landing.
Bayan Fasinjoji sun fiffito Momy ta fito hannunta riƙe da Raudhat yayinda wani yaro daga cikin ma'aikatan wurin ke gabanta da troling su.
A hankali take tafiya tana ɗan jujjuya ido alamar tana neman ta inda zataga fuskantar da ta sani, sai kuma tayi saurin juyawa jin Raudhat na cewa.
“Oyoyo Didi Yah Ibraahim Oyoyo”.
Murmushi Momy tayi kana tace.
“A'a gasu can ma”.
Ibraahim kuwa sunkuyawa yayi tare da buɗewa Raudhat hannu da gudu tajeta ta rungumesa tare da cewa.
“Ina Addah Khausy?”.
Yana ɗan Sharking ɗin hannunsa acikin nata yace.
“Addah Khausy na asibiti”.
Cike da zumuɗin son ganinta tace.
“Toh mu tafi inganta ina son ganinta ”.
Miƙewa yayi tana riƙe hannunta yace.
“Toh shikenan ”.
Cikin sassarfa Didi ta rungume Momy tare da cewa.
“Momyn Khausar Barka da zuwa”.
Fuska ɗauke da Murmushi Momy tace.
“Barka dai ya mai jikin?”.
Suna tafiya Didi tace.
“A'a Alhamdulillah mai jiki tana can anata hira da ita amma yanzu nan da minti arba'in za'a shiga da ita sai muyi ƙoƙari mu tafi asibiti kafin a shiga da ita”.
Momy ta gyaɗa kai tare da cewa.
“Toh shikenan”.
Daga nan suka shiga motoci Madadin su wuce gida kai tsaye asibiti aka wuce dasu.
Dai-dai lokacin kuma Lalla Khadijah da Rahma ne da Asma'u ke tare da Khausar, cikin kulawa Lalla Khadijah ke kallon Khausar ɗin jin yadda tayi mgnar a yunwace.
“Ayyah Rahma kije ki tambayi Dr Jameel, zan iya shan tea ne”.
Cikin kula Rahama tace.
“Ai ɗazuma naje Lalla Khausar cewa yayi ki ɗan ƙara haƙuri”.
Gyara zama Lalla Khadijah tayi tare da cewa.
“Kiyi haƙuri ko Khausar ba komai zuwa yamma dai zaki samu kici wani abu”.
Ɗan kwaɓe fuska tayi tare da kallon Asma'u dake cewa.
“Toh ni bari inje in kira Dr suzo su shiga suyi mata mana ta samu taci abinci”.
Ta ƙare maganar tana fita.
Su Momy kuwa da Didi tafe suke suna hirarsu, duk da dai duk karfin hali suke.
Raudat kuwa sai surutu take zubawa Ibraahim.
Acan asibitin kuwa lokacin da Asma'u take ta kira Dr zuwa lokacin 1:30pm yayi, haka yasa suka fara shirya komai, nan da nan suka gama shirya komai da komai na asibiti kasancewar ƙarfe 2:00 dai-dai za'a shiga da ita ahankali Dr Eshaa ta shiga ɗakin hannunta riƙe da wani riga da hula irin wanda ake sawa idan za'a shiga da mutum ɗakin C's miƙa mata rigar tayi tare da cewa.
“Gashi zakisa wannan ɗin”.
Kai Khausar ta gyaɗa tare da karɓa kana ta juya ta kalli Moddibo cike da tarin ƙaunarta da kuma tausayinta Moddibo yace.
“Insa Miki ne?”.
Langwaɓar da kanta tayi tana rau-rau da Idanunta tace.
“Nikam tsoro nake ji zuciyata bugawa take Yah Mu'allim”.
Kamota yayi kana ya ruggumota jikinsa cikin wata amintacciyar murya mai cike da jin ƙai da tausayi yace.
“Bakomai Minha, ba abinda zai sameki sai alkhairi kinji ko Minha”.
Ya ƙarashe Maganar cikin sanyi haka nan yake jin jikinsa ya mutu kana zuciyarsa na tsinkewa ya rasa mai yake masa daɗi a duniya.
Ganin haka yasa Dr Jameel da Dr Eshaa juyawa suka fita Ahankali Asma'u ta yunƙura da niyyar fita da sauri Khausar ta riƙo tsintsiyar hannunta tare da cewa.
“Asmeey ina zaki je?,Ki tsaya mana”.
Cikin rauni da karyewar zuciya Asma'u ta kalleta kana tace.
“Khausar abinda kike faɗa yana tayar min da hankali ance Miki bakomai a Theater Nan Amma sai wasu maganganu kike masu tarwatsa lissafi da hargitsa mana nitsuwa”.
Araunane ta sunkuyar da kanta tare da cewa.
“Toh ya za muyi da abinda Ubangiji ya tsara mana Asma'u”.
Cikin ƙarfafa mata gwiwa tace.
“In sha Allahu Alkhairi Ubangiji ya rubuta mana”.
Kallonsu tayi sai kuma tace.
“Hmmm Allah yasa”.
Asanyaye Asma'u tace.
“Ameen”.
Shiru ɗakin yayi na wasu mintuna katse shirun Khausar tayi ta hanyar cewa.
“Gashi kuma har yanzu Momyna bata zoba”.
Kallon time Asma'u tayi tare da faɗin.
“Ai zata zo kafin a shiga dake in Sha Allahu yanzu naji Didi na waya da Innayi tana cewa sun taho asibiti”.
Sake jingina bayanta da jikin Moddibo tayi kana tace.
“Allah ya kawo su lafiya ta ganni inganta koda ma na karshene waya sani!?”.
Cikin sauri Moddibo ya sake janyota jikinsa ya rungumeta haka nan yaji wani irin rauni tausayi jin ƙai baisan lokacin da shesh-sheƙan kuka ke taso masa daga ƙasa ba yace.
“Minha meyesa?”.
Kai ta girgiza tare da cewa.
“Bakomai fa Yah Mu'allim”.
Haka yaita rarrashinta tare da kwantar mata da hankali yace.
“Bakomai Minha babu abinda zai sameki sai alkhairi lafiya za'a shiga dake afito dake lafiya”.
Ɗan Murmushi tayi tare da cewa.
“Ameen Yah Mu'allim in Sha Allahu ya Mu'allim na daina damuwa amma ina neman yafiyarka iya tsawon rayuwar da mukayi tare tun daga makaranta har zuwa dana kasance ƙarƙashin Inuwar Aurenka idan akwai abinda nayi maka ka yafe min kayi min aikin gafara”.
Cikin sauri ya sake ƙanƙameta ajikinsa kana yace.
“Babu abinda kika yimin Minha.
Ni kuma me zakiyi kin aduniya Ni babu abinda kika yimin kuma koma akwai na yafe miki duniya da kiyama”.
Kanta ta sake mannawa da ƙirjinsa tare da cewa.
“Nagode Yah Mu'allim”.
Ahankali Dr Eshaa ta sake turo ƙofar ta shigo tare da kallon Moddibo tace.
“Asa mata rigar yanzu fa sauran minti goma a shiga da ita kunga har 1:50 yayi”.
Kai ya gyaɗa kana ya cire mata rigar jikinta ya zira mata na asibitin sai kuma ya tsugunna ya zare mata skintied dake jikinta ya cire ya ɗaura akan gadon da take kwance ya riƙo hannunta yayin da ƙafanta ke sanye cikin wani takalmin roba mai taushi Ahankali ya kama gashin kanta ya nannaɗe kana ya tura acikin hular rigar sai kuma ya sakar mata da lallausan murmushi yace.
“Kin kuwa ga yanda kika yi kyau cikin kayan nan kuwa?”.
Murmushi tayi tare da cewa.
“Hmmm”.
Matsowa jikinta yayi tare da tallafo kanta ya manna da ƙirjinsa kana ya mata kiss agoshi yace.
“Kinyi kyau sosai tare dani za'a shiga ayi Theater dake kinji Minha”.
Kai ta gyaɗa tare da faɗin.
“Toh Yah Mu'allim”.
Yana ɗan janta jiki yace.
“Ana Miki Theater za'a cire mana ɗan mu kina gani muna hira”.
Saurin kallonsa tayi sai kuma ta zaro idanunta tace.
“Yah Mu'allim wani irin Theater ne ina kallo”.
Yana matsa hannunta acikin nasa yace.
“Kawai za'a Miki alluran kashe zafi ne sai ayi Theater kina ji kina gani muna kuma hirarmu Yah Mu'allim ɗinki a kusa dake”.
Cikin sauri ta girgiza masa kai idanunta na tara hawaye tace.
“Um-um nikam bana son wannan Yah Mu'allim a cire min hankalina kawai ayi min Theater”.
Ganin alamar hankalinta ya fara tashi ya sassauta murya tare da cewa.
“Haka kike so?”.
Kai ta gyaɗa dai-dai lokacin Dr Jameel ya karaso yace.
“Bakyaso amiki kina kallo?Idan kina so na sai a jawo Mirror a sama Anuna Miki kina kallo”.
Da sauri ta runtse idanunta tare da manna kanta a dantsen hannun Moddibo tace.
“Nikam ina tsoro nice zan tsaya har acire ɗa ajikina?,Nikam bana so wallahi Dr Jameel kawai dai ayi min alluran da zai cire min hankalina gwara ayi min shi ina bacci in na farfaɗo in ganni da yaro na”.
Moddibo na shafa bayanta ya kalli Dr Jameel tare da cewa.
“Ayi mata yanda take so”
Kai Dr Jameel ya Jinjina kana yace.
“Toh shikenan ba matsala haka za'a yi mata”
Fita sukayi dai-dai lokacin kuma su Momy suka shigo cikin sassarfa taje ta rungume Momy.
Momy kuwa cikin sauri ta lumshe Idanunta jin hawaye na tsats-tsafowa cikin sanyi da rauni tace.
“Ubangiji Allah ya rabaku lafiya Khausar Allah yasa ayi aikin nan cikin lafiya akan alkhairi Allah ya fitar dake lafiya ".
Araunane ta kalli Momy tare da faɗin.
“Ameen ya Allah Momy Allah ya amsa kiyita min Addu'a Momyna kiya femin idan akwai abinda na taɓa yi Miki na cutar wa ko ɓacin rai”.
Da ɗan sauri Momy ta mari kumatunta kadan kana tace.
“Me kikayi min?,Ni babu abinda kika yimin Mamana Ubangiji Allah ya fito miki dashi da sauƙi”.
“Ameen ya Allah” ta faɗa tare da sakin Momy jin muryan Raudhat wacce suka shigo da Ibraahim da sauri ta risina ta rungumo Raudat cike da farin cikin ganinta Raudat tace.
“Oyoyo Addah Khausy ”.
Rungumeta Khausar tayi tana Murmushi cike da farin ciki Raudat ta cigaba da cewa.
“Addah Khausy wannan kayan fa”.
Kallon jinkinta tayi sai kuma tace.
“Raudat Theater za'a yimin”.
Cikin rashin fahimta Raudat tace.
“Addah Khausy menene kuma Thearter?”
Ɗan murmushi tayi tare da cewa.
“Abinda aka yiwa Momy lokacin haihuwar ku keda Ramadan”.
Jim tayi sai kuma tace.
“Toh Addah Khausy Allah ya kawo miki sauƙi da lafiya”
Cikin sanyi da rauni tace.
“Ameen ya hayyu ya ƙayyum”.
Moddibo kuwa Ahankali ya kamo hannunta ya tsayar da ita sai kuma ya juyo da ita gaban Momy yace.
“Momy ayi mana addu'a Allah ya fito damu lafiya ”.
Ahankali Momy tace.
“Ameen ya Allah Moddibo”.
Ahankali Khausar ta sake janye hannunta ta rungume Momy sai kuma ta rungume Didi Dr Eshaa ce ta ƙaraso tare da cewa.
“Lokaci yayi fa kizo mu tafi Khausar”.
Cikin sanyi ta kamo hannun Asma'u.
Ita kuwa Asma'u tuni take zubda hawaye hakanne yasa ta kauda kanta gefe tare da ruggumeta.
Ganin hakane yasa Modibbo ya kamo hannun Khausar ɗin suka juya suka nufi cikin ɗakin.
Anutse Khausar ta juya ta fara tafiya Ahankali tana waiwayen su cikin ƙarfin hali Momy tace.
“Mene kike tafiya haka kamar Kazar da ƙwai ya fashewa aciki, kiyi maza kishiga ayi Miki minti nawa kin fito hankalin ki kwance Mamana kike tafiya kina sanɗa”.
Juyawa tayi ta kalli Momy cikin sanyi da langwaɓar da kai tace.
“Momy ba sanɗa nake bafa yunwa nake ji shiyasa bani da ƙarfi”.
Jin haka yasa Moddibo ya sauƙe ajiyar zuciya tare da cewa.
“Shikenan toh tunda yunwa kike ji”.
Ya ida maganar tare da tsugunnawa ya ɗauke ta cak kamar Baby ya rungumeta.
Raudat dake kallonsu ne ta sanya dariya kana ta buga tsalle tare da faɗin.
”Iyeeee Addah Khausy kin lale kinji daɗin ki Yah Moddibo ya ɗaga ki”.
Ibraahim dake bayanta ya matsa kusa da ita tare da ɗagata sama kana yace.
“Toh kema kiji daɗi an ɗaga ki”.
Cike da farin ciki ta riƙa ƙyalƙyala dariya tana cewa.
“Addah khausy Bye bye sai kin fito”.
Juyawa Khausar tayi ta kalleta kana tace.
“Toh Raudy na”.
Su Momy kuwa shiru kawai sukayi tare da rakasu da ido.
Suna shiga ɗakin direct kan gado Moddibo ya kwantar da ita Dr Jameel kuwa gefen kanta ya tsaya yana Murmushi yace.
“Mrs Mouley Ya kike?”.
Idanunta akan Moddibo tace.
“Lafiya”.
Yana kallon Norse biyu dake tsaye gefe hannunsa riƙe da wani ɗan tiren silver yace.
“Ina yake Miki ciwo?”.
Baki ta Cunno gaba still idanunta na kan Moddibo tace.
“Nifa babu inda yake min ciwo”.
Murmushi yayi tare da faɗin.
”Masha Allah”.
Sai kuma ya matsa kusa da Dr Eshaa ya miƙa mata alluran yace.
“Gashi kiyi mata”.
Karɓa Dr Eshaa tayi kana tayi mata.
Dr Jameel kam sake matsawa kusa da ita yayi tare da cewa.
“Mrs Mouley me kike ji yanzu?”.
Cikin wani irin yanayi data fara tsintar kanta ta lumshe Idanunta tare da cewa.
“Wani irin bacci mai daɗi nake ji Yah Mu'allim ”.
Ta ƙare maganar tana sauƙe sassayan numfashi.
“Masha Allah”.
Cewar Moddibo yana matsa hannunta cikin nasa.
Dr Jameel kam Murmushi yayi kana yace.
“Asha bacci lafiya”.
Ahankali tace.
“Toh”.
Sai kuma ta sake lumshe Idanunta tare da buɗe su ta kalli Moddibo sai kuma ta juya ta kalli Dr Jameel Ahankali ta sake kallon Dr Eshaa.
Cikin wani irin murya na magagin bacci tace.
“Dr Eshaa”.
Cike da kulawa tace.
“Na'am Mrs Mouley”.
Cikin yanayin baccin dake fusgar idanunta tace.
“Bacci nake ji”.
Murmushi tayi tare da cewa.
“Toh gaki ga Mijinki akusa dake kiyi bacci”.
Ɗan jujjuya idanunta tayi tare da faɗin.
“Ta ina yake?”.
Da hannu ta nuna mata gefenta kana tace.
“Ba gashinan kusa dake ba”.
Ƙyafƙyafta idanunta dake cike da bacci tayi tace.
“Ina yake ban ganshi ba bacci nake ji”.
Dai-dai lokacin kuma alluran ya gama fara aiki ajikinta ta narke idanunta suka tafi luuuuu.
Moddibo kuwa Ahankali ya ɗan sun kuyo kanta tare da faɗin.
“Minha! Minha!! Minha!!!”.
Yi tayi kamar zata buɗe idanunta kuma ta kasa kasancewar alluran ya gama game jikinta ya saki sai kuma ta buɗe idanunta cikin magagin bacci tace.
“Yah Mu'allimmmmm”.
Shikenan kuma sai bacci.
Sake sunkuya kanta yayi tare da cewa.
“Minha”.
Dr Jameel dake kallonsa yace.
“Kai ka daina ma kiranta allura ya fara aiki ajikinta bari muzo mu fara aikin mu”.
Momy kuwa toilet dake cikin ɗakin da aka kwantar da Khausar ta shiga tayi alwala kana tayi sallar Azahar kasancewar su Didi already sun