Showing 12001 words to 15000 words out of 218703 words

Chapter 5 - Sakayyah 2 Hausa Novel Complete

BIYA KI KARANTA CIKIN AMINCI BABU HAƘƘIN WANI A GANKI LITTAFIN SAKAYYAH 1K NE KACAL DUK DA YAWANSA DA DAƊINSA DUBU ƊAYA NEFA KACAL, ki biya dubunki ɗaya ki karanta maimkyau ba sallake-sallake babu kin samu wasu PAGE ɗin baki samu wasuba ki karanta abinki one by one tura kuɗin samun damar karantawa ta asusuna na GTBank. 0661110170 GTBank AISHA ALIYU GARKUWA sai ki turo min shaidar biyanki ta WHATSAPP 09097853276 sai in tura miki karanta lfy lafiya. Mu guji yaƙin wani duk ƙanƙantarsa domin na watan nan dai na Allah ya isane atoh*

Towel din na sincewa ya zame yayi ƙasa, manyan caɓɓullenta masu haske da sheƙi suka bayyana a fili, yayinda ita kuwa ta zame tayi ƙasan cikin jin zafi da raɗaɗi ta guiwowinta da suka bugu tayis ɗin ta runtse Idanunta cike da raki tace.
“Washhh! Allah Mommy na”.

A can cikin daki kuma
Kallon Asma'u Mommy dake ninke kaya tayi kana tace.
“Asma'u ki kai masa abin taɓa wa yanzu zan fito”.
Kai Asma'u ta gyaɗa tare da cewa.
“Toh Mommy”.
Kana ta fita.
Moddibo kuwa baki daya abinda ya faru akan Idanunsa ya faru cikin wani irin yanayi ya ware manyan idanunsa dake ɗauke da launin Ja akan tantsama-tantsaman caɓbulenta da suke tsaye cirko cirko dasu masu masifar haske da sheƙi kana kansu sunyi ja sai sheƙi da ɗaukar ido suke haka zalika har ramin cibiyar ta yana ɗan iya hangowa.
Atake yaji zuciyarsa da A ɗinsa sunyi wani irin harbawa da masifaffen ƙarfi tamkar zasu fito waje ya taka rawa.
Cikin wani irin sauri ya matse ƙafafunsa da masifan ƙarfi kana ya shiga ƙoƙarin rintse idanunsa da don janyesu daga kan abinda ke ƙoƙarin tafiya da nutsuwarsa da kuma numfashinsa amma baki ɗaya ya kasa janye Idanunsa dake kan manyan caɓɓullen ta dake neman zautar dashi bare yayi nasarar kawar da kansa.

Akuma dai-dai lokacin idanun Asma'u data fito yanzu suka sauƙa akan Khausar dake kwance ƙasa cikin sauri ta nufi kanta tana faɗin.
“Innalillahi wa'inna ilahi rajiu'n sannu Khausar”.
Khausar kuwa jin Muryar Asma'u yasa tayi saurin ɗago kanta Atake Idanunsu suka sarƙafe dana Moddibo daya wani irin zuba mata mayatattun idanunsa da suka sake canza launi ko ƙyiftawa ba yayi sai lips dinsa da suka fara rawa kar-kar.
Cikin wani irin yanayi na tsananin kunya da zafi Khausar tayi saurin janye Idanunta daga nasa ta mayar ganinta dai-dai inda ya tsiwara Ido cike da masifaffen kunya ta rintse Idanunta ganin yadda ya tsare.
Ƙirjinta Ido musamman saman Nipples ɗinta da sukayi ja suna tsaye cir dasu tamkar zasu tsole masa ido.
Asma'u kuwa na ƙarasawo tayi saurin sanya hannunta tare da ɗagota kana tace.
“Subhanallah Khausar sannu”.
Cikin wani irin karfi mai haɗe da kunya Khausar ta janyo towel ɗin sama tare da miƙewa da gudu ta koma Bedroom ɗinta yayin da zuciyarta ya cigaba da bugawa da masifaffen ƙarfi kana gaba ɗaya ilahirin jikinta na rawa babu kalmar da take maimaitawa face Innalillahi wa'inna ilahi rajiu'n, jingina bayanta da jikin wodurob tayi cikin tsanananin kunya da takaici gami da tsoro still jikinta na cigaba da rawa.
Asma'u kuwa bayan Khausar tabi ganin yanda ta jingina da jikin wodurob baƙi ɗaya ilahirin jikinta na rawa yasa cikin sanyin murya Asma'u tace.
“Sannu Khausar”.
Kallonta kawai Khausar keyi.
Asma'u kuwa murmushi ne ya subce mata ganin yanda gaba ɗaya ilahirin jikinta ke rawa, sai kuma ta tuna yanda. Moddibo ya zubawa Khausar ido yana kallon Breast ɗinta tamkar wani zautacce sai kuma ta tuna yanda jikin Khausar ke rawa yana wani irin tsuma bisalamu gani take kamar mafarkine haka ne yasa Asma'u sakin.
Dariya tare ƙyalƙyalewa har tana dafe gefen cikinta, kana ta cigaba da ƙyalƙyala dariya tana nuna Khausar da hannu.

Khausar kuwa Ido ta zubawa Asma'u madadin haushin dariyar da Asma'u ke mata da ji ciwon guiwowinta keyi ta sinci kanta da zubawa Asma'u ido kana aranta tace Allah sarki Asma'u rabon da inga dariyar ki haka tun kan a sace Yah Jameel sai yau, hakan yasa ta gyara tsayuwarta tare da sake ɗaure towel ɗinta da kyau Asma'u kuwa dariya ta cigaba dayi harda hawaye da zaran ta tuna yanda Moddibo ya kafe kirjin Khausar ɗin da ido da kuma yanda Khausar ta zare ido sai ta sake ƙyalƙyalewa da dariya.
Cikin sanyin murya me ɗauke da tsoro da kuma kunya tace.
“Kin gama dariyar!?”.
Kallon ta Asma'u tayi still tana riƙe da cikinta kana da murmushi afuskarta tace.
“Ikon Allah lallai Yah Moddibo Yayi farin gani”.
Harara Khausar ta watsa mata tare da tura bakinta kana tace.
“Ɗan Iska kawai harda wani tsayawa ya tsura min ido sai kace maye, wato ya samu gani na bati ko? toni dai Yaseen ban yafe ba ato”.
Dariya Asma'u ta kuma ƙyalƙyalawa dashi ganin yanda Khausar tayi kicin-kicin da fuska kana har zuwa lokacin jikinta bai daina rawa ba.
Ahankali Khausar ta zauna gefen gado tare da kallon Asma'u da har zuwa lokacin fuskarta ɗauke da murmushi tace.
“Tukunna ma wai meye kawoshi gidan mu har cikin falon Mommy na!?”.
Zama Asma'u tayi agefenta tare da cewa.
“Wajenki yazo”.
Wani kallo Khausar ta mata tare da ɗage girarta na dama tace.
“Wajena kuma lallai ya kama tashar da ba Passenger. Dan wallahi babu inda zan fita ya samu damar ƙare min kallo dan yanzu ko ariga ya gani nasan zai iya siffanta kamannin su”.
Wani sabon dariya Asma'u ta fashe dashi tare da faɗin.
“Um-um Fattanah banda dai sharri kallon second nawa ya musu da har zaki ce zai iya siffanta wa a'a kin manta drawing zaiyi kamar ba shiba”.
Duka Khausar ta kai mata cikin Sauri Asma'u ta kauce tare da cewa.
“Ke kuwa abin kallo ya samu ai dole abawa Ido hakkinsa”.

Anutse Mommy ta fito daga Bedroom tare da kallon Moddibo da har zuwa lokacin Idanunsa ke kan inda Khausar ta faɗi cike da kulawa tace.
“Maraba Moddibo”.
Jin muryan Mommy ya ratsa dodon kunnensa yasa yayi saurin lumshe idanunsa da sai yanzu ya samu dawowa nitsuwarsa matse jikinsa yayu tare da jan ajiyar zuciya kana ahankali ya fesar da wani numfashi mai Masifarr nauyi mai ɗauke da wani irin yanayin na tsananin matsuwa.
Kana cikin sanyi ya sake sunkuyar da kansa ƙasa yayin da ya sake matse muhallinsa da yaji yana neman fallasashi cikin sanyun murya yace.
“Ina yini Mommy ya gida fatan mun same ku lafiya? Ya hakurin rashin Ramadan”.
Kai Mommy ta gyaɗa tare da cewa.
“Lafiya lau Alhamdulillah haƙuri ya zama dole”.

“Allah ya jinƙasa da rahama”.

“Amin ya Allah, ai Lamiɗo ya gayamin kunzo ta'aziyar ne kuka samu labarin Jameel shiyasa baku isoba”.
Cikin nitsuwa yace.
“Eh”.
Sassayan numfashi Mommy ta fesar kana tace.
“Ya karin haƙurinmu.da wajensu Ummi?”.
Kansa a ƙasa yace.
“Alhammadullih. Ummi na lafiya tace ma agaisheki".
Mommy kuwa kallon falon tayi tare da Kallonsa kana tace.
“A'a Ina su Asma'u kuwa?”.
Cikin sauri Raudat dake tsaye bayan Kushin tace.
“Mommy Adda Asma'u tana ɗaki Addah Khausi kuma tana ta dariya”.
Jin haka yasa Mommy ta ɗaga sautin Muryanta tare da cewa.
“Asma'u”.
Cikin sauri Asma'u ta fito tare da cewa.
“Na'am Mommy”.
Ahankali Mommy ta kalleta tare da cewa.
“Asma'u kinzo kin bar baƙo shi kaɗai ko ruwa baki kawo masa ba?”.
Cikin sauri ta nufi hanyar kichen tare da cewa.
“Toh Mommy bari na kawo masa”.
Ta faɗa tare da shiga kichen ta buɗe fridge kana ta ɗauki Plate tasa masa ruwa da exotic ta fito ta ajiye masa agabansa kallonta Mommy tayi tare da cewa.
“Ina khausar kuma?”.
Satan kallon idon Moddibo Asma'u tayi sai taga hankalinsa na kan inda Khausar ta faɗi har yanzu bai cire idoba, cikin ƙasa da murya tace.
“Mommy khausar fa tace baza ta fito ba!”.
Kallon mamaki Mommy tayi mata kana tace.
“Ha'a baza taxo ta Gaishe da Malamin su ba kuma?”.

Kai Asma'u ta gyaɗa tare Da yin ƙasa da kanta tace.
“Eh Mommy faɗuwa tayi kuma taji ciwo a Ƙafarta”.
Kai Mommy ta gyaɗa tare da faɗin.
“Toh bari Inje in ganta”
Anutse Mommy ta nufi ɗakin bakinta ɗauke da sallama ta shiga a inda Asma'u ta barta azaune anan Mommy ta shigo ta sameta bata ko motsa ba.
Ahankali Mommy ta zuba mata ido ganin yanda ta lumshe Idanunta tare da rungume hannunta aƙirji har zuwa lokacin towel ne ajikinta kana zuciyarta na cigaba da bugawa da masifar ƙarfi cikin sanyi murya Mommy tace.
“Khausar baza ki fito ki Gaishe da Malamin kuba”.
Langwaɓar da kai Khausar tayi tare da Shagwaɓe murya kana tace.
“Mommy faɗuwa fa nayi kuma naji ciwo aƙafa na bazan iya fita ba”.
Girgiza kai Mommy tayi tare da ɓata fuska kana tace.
“A'a sai kin fita ya za ayi Malamin ki yazo kuma kice baza ki fita ki Gaishe sa ba kema kinsan bai dace ba! Kuma ma ta'aziyyar Ramadan yazo mana fa”. Ta faɗi hakan dan ita a tunaninta gaisuwar Ramadan ɗin yazo musu.
Saurin Kallonta khausar tayi tare da yin Rau-rau da ido Muryanta na rawa tace.
“Don Allah don darajar Manzon Allah (S.A.W) Mommy ki bari ba sai nafi ta ba. Ni dai gaskiya bana son fita Mommy kawai ki barni ai mun gaisama fa”.

Cikin tsira mata ido Mommy ta jingina bayanta da jikin ƙofar kana babu walwala afuskarta tace.
“Kin tabbata?”.
Kai ta gyaɗawa Mommy ba tare da tace Uffanba saima ƙasa da tayi da kanta tana wasa da yatsun hannunta tare da mgnar zuci.
Aiko mungaisa tunda har abuna ya gani.
Dai-dai lokacin Asma'u ta shigo kallon Mommy tayi kana ta kalli Khausar dake wasa da yatsun hannunta tace.
“Mommy faɗuwa tayi agaban sa kuma har towel ɗinta ya since”.
Cikin sauri Mommy ta kalli Khausar tare da cewa.
“Subhanallahi to keme Khausar bakya girma ya za ayi kiyita guje-guje daga ke sai towel wannan abun kunyar har ina ace ke dai har abada bazaki nitsuba mitsee Allah ya kawo miki nitsuwa”.
Marairaice fuska Khausar tayi tare da tura ƙaramin bakinta kana tace.
“Mommy Raudat fa nabi zan kama shegiyar yarinyar nan taja na fadi agaban wani kato ai yau saina mata dukan tsiya”.

Girgiza kai Mommy tayi tare da gyara tsayuwar ta kana tace.
“A'a babu ruwan Raudat ai da kin bari sai abita ahankali a lallaɓa ta amma yanzu kin jawa kanki kunyar babu gaira babu dalili saboda shirmen ki na banza da wofi sakariyar banza ke har abada bazaki dena rawar kaiba”.
Fuska Khausar ta ƙwaɓe tare da tura madedecin bakinta gaba still Hannunta na ƙirjinta arungume gani take da zaran ta cire hannunta Moddibo zai sake ganinsu.
Mommy kuwa kofa ta nunawa Khausar babu walwala atare da ita tace.
“Ki tashi kije ku gaisa ai baza ma zakiyi ba da zaran kun gaisa zaki dawo”.
Ware ido Khausar tayi tare da Rau-rau da ido Atake hawaye suka fara zubowa daga Idanunta Shar-shar-shar cikin muryan kuka tace.
“Allah Mommy ni dai bazan jeba ya ganni ahaka wallahi kunyar ganinsa nakeyi, kuma shima nasan yanzu kunyar gani na yake dan Allah ki barni”.
Ajiyar zuciya Mommy ta sauƙe tare da cewa.
“Toh shikenan”.
Sai kuma ta maida kallonta kan Asma'u dake murmushi ƙasa-ƙasa tace.
“Asma'u amma lafiya dai ko?”.
Kai Asma'u ta gyaɗa tare da ƙaƙalo murmushi tace.
“Eh lafiya Mommy ba komai bakomai dama munje unguwa ne shine muka biyo ta nan ɗin”.
Ta faɗa dan tasan da zaran ta sanarwa Mommy dalilin zuwansu zata faɗawa Ummi Ummi kuwa zata hanasu bin cike akai.

Asma'u kuwa kallon Khausar dake ta faman damƙe towel tayi cikin sigar zolaya tayi ƙasa da murya yanda Mommy dake fita daga ɗakin baza ta jiba tace.
“Toh Madam Fattanah ai sai atashi asa kaya kada ahukunta towel da baiji ba bai gani ba”.
Harara Khausar ta watsa mata tare da tura bakinta kana tace.
“Ai wallahi ya kalli Wuta bal-bal dan ba yafewa zanyi ba kawai ya cuceni ya riga mijina kallon abu mai daraja da farashi”.
Ware ido Asma'u tayi tare da ƙyalƙyalewa da dariya kana cikin ƙasa da murya tace.
“Wallahi Khausar kinfi ƙarfina”.
Saurin juyowa Mommy dake bakin kofar tayi tana kallon Asma'u domin ita ma rabon da taga dariyar ta tun kafin ɓatan M Jameel Ajiyar zuciya ta sauƙe tare da cewa.
“Asma'u kin bar Moddibo shi kaɗai afalo kuma kinga Khausar ba fita zata yiba taho mu fita”.

Ahankali Asma'u ta tsaida dariyar ta tare da gyaɗa kanta cikin Muryan ta dake ɗauke dariya tace.
“Toh Mommy”.
Sannan ta juya ta fiye bayan ta ɗagawa Khausar hannun.
Ahankali Asma'u ta fita fallon tare da kallon Moddibo daya tsirawa waje ɗaya ido still ƙafafunsa amatsa yayin da Lips ɗinsa suka motsawa ahankali.
Cikin sanyin murya Asma'u ta tsaya daga gefensa kana tace.
“Yah Moddibo Khausar fa tace baza ta fito ba”.
Ajiyar zuciya ya sauƙe cikin muryarsa da yasake sanyi fiye da da yace.
“Toh shikenan bari mu tafi”.
Ya ida maganar tare da miƙewa.
Dai-dai lokacin Mommy ta ƙaraso wanjesu cikin sauri yayi ƙasa da kansa kana yace.
“Toh Mommy bari mu tafi”.
Cike da kulawa Mommy tace.
“Toh mungode Moddibo Allah yasaka da alkhairi ka gaida Mutanen gida”.
Kai ya gyaɗa tare da cewa.
“Zasuji”.
sannan suka fice.

Acan gidan Hajiya Lami kuwa zaune suke tare da Samira afalon ƙaramin tsaki Hajiya Lami taja tare da kallon Samira kana tace.
“Boka Kar'uzu yace tun ranan can zai zo gashi har yanzu bai zoba yau kwana uku kenan”.
Kai Samira dake sanye cikin riga da skirt na Atamfa ɗinki ya zauna ɗass ajikinta saman Breast ɗinta sun fito ta waje ta gyaɗa tare da zare ido cike da damuwa tace.
“Toh Mommy Meyesa Kar dai ya fasa bazai yi mana aikin bane?”.
Girgiza kai Hajiya Lami tayi kana tace.
“Kada ki damu gobe da wuri zan koma wajensa”.
Cikin sauri Samira ta gyaɗa Kai tare da faɗin.
“Aikuwa dai Mommy gwara ki koma ayi magana domin Moddibo shine rayuwata bazan taɓa rayuwar farin ciki ba idan har baya tare dani”.

Kafin Mommy tace wani abu suka jiyo sautin wata mahaukaciyar dariya mai kama da gurnani da kuma kukan baƙar jaka.
Cikin sauri da alamun razani suka juya tare da kallon bakin ƙofa wani gauron numfashi Hajiya Lami ta sauƙe tare da washe baki cike da farin ciki tace.
“Maraba da zuwa Boka Kar'uzu Uban bokaye La'anannen Uban La'anannu Mugu uban mugaye tsinanne Uban tsinannun yanzu muke maganar ka”.
Boka Kar'uzu kuwa cike da jin daɗin kirarin da ta masa ya sake kecewa da wata mahaukaciyar dariya me gigita lissafi kana cikin muryarsa mara daɗin Amo yace.
“Nayi tafiya ne Aljani ɗan Jaƙunana mai ƙaho da jela ya nemi ganina abirnin Sin naje nayi kwana uku yanzun dawowa na nace barin nazo in fasa ƙuruciya”.
Cike da farin ciki Hajiya Lami tace.
“Toh sannu Boka”.
Cikin razananniyar muryarsa mai sa ɗimuwa yace.
“Ina ne masauƙi na bana son ɓata lokaci”.
Cikin sauri Hajiya Lami ta mike tare da ratsa gefensa ta wuce sannan ya biyo bayanta kai tsaye BQ su tanufa dashi har bakin ƙofar ta ƙarasa tare da cewa.
“Ga nan masauƙin ka sannan yanzu zan turo Samira ta kawo maka abinci.
Kai ya gyaɗa kana cikin tsawa yace.
“Maza ki juya ki koma da baya har ki isa ɗakin ki”.
Da sauri ta juya ta fara tafiya shi kuma ya buɗe ƙofar ɗakin ya shiga.

Ido ya tsirawa dakin babban falo dake ɗauke da kujeru bakwai masu kyau kana ga Canies Capet a ƙasa ga TV plasma dake manne da bango ga kuma Cottons masu kyau jinjina kai yayi tare da nufar Bedroom din nan ma Komai akimtse ga Lafiyayyan Italian bed da sha shimfiɗa na alfarma Atake ya kece da wata mahaukaciyar dariya tare da bubaga ƙafarsa a ƙasa acikin ransa yace yau Nine Boka Kar'uzu acikin wannan ƙayataccen masauƙi na alfarma tare da Santaleliyar budurwa tunda yake bai taɓa samun Santaleliyar budurwa da zaisa fasa ɗanye budurcinta kamar wannan ba, gata ɗanya sharaf ta nuna da kyau tuna hakan yasa ya sake kecewa da wata dariya

Hajiya Lami na shigo falonta ta sauƙe ajiyar zuciya mai nauyi kana cike da farin ciki ta kalli Samira data zabga Uban tagumi da hannu bibbiyu tace.
“Yawwa Samira ɗauki abincin dake Warmers ɗin can ki kai masa”.
Cikin yanayin rashin gamsuwa da damuwa Samira ta ɗago kanta tare da kallon Hajiya Lami tace.
“Mommy ki kallin jikinsa kuwa tamkar mahaukaci har wani bashi-bashi da warin kwata yake sai wani shegen turare mai masifar hawa kai dake tashi ajikinsa sannan kinga kansa kuwa!?”.
Sake baki Hajiya Lami tayi tana kallonta kafin tace.
“In dai har kina son burinki ya cika to ki rufawa kanki asiri ina ruwanki da shigarsa ta mahaukata ke dai burinki ya cika”.
Numfashi Samira ta fesar tare da cewa.
“Amma Mommy tsoro nake ji kinsan ban taɓa yi ba kuma naji wata ƙawarmu da tayi Aure tace da zafi”.
Girgiza kai Hajiya Lami tayi tare da sassauta murya tace.
“Ƙarya ta miki ba wani zafi sannan kuna yi da safe zai baki magani ba wani zafi da zakiji saima daɗi in ba sa'a ba ko an gama na maganin ma kice ya ƙara miki”.
Ta ida maganar tana ƴar dariya irin talalatattun iyaye marasa kan gado.

Girgiza Kai Samira tayi cikin tsinkewar zuciya da fargaba tace.
“Ni dai wallahi Momcy ina tsoro gaskiya zuciyata tsinkewa take”.
Harara Hajiya Lami ta watsa mata sai kuma tayi saurin sassauta Muryanta tace.
“Kenan bakya son Moddibo sannan bakyason burinki ya cika tunda har kike wannan ɗari-ɗarin”.

Cikin sauri Samira ta kalleta kana tace.
“A'a Mommy Ina son shi mana, sannan ina son in auresa kinsan bani da burin daya wuce in Mallakesa amatsayin mijina”.
Gyara tsayuwa Hajiya Lami tayi kana tace.
“Toh da dai yafi miki ki cire duk wani tsoro da fargaba”.
Cikin sanyin ta gyaɗa kai.
Juyawa Hajiya Lami tayi jin wayarta na ruri tana ɗagowa taga Hajiya Bunayya murmushi tayi tare da Picking ta kai kunnenta.

Batare da Hajiya Bunayya tayi sallama ba tace.
“Hajiya Lami wai har yanzu Boka Kar'uzu bai zoba!?”.
Dariya Hajiya Lami tayi kana tace.
“Yazo amma bai daɗe ba kinga yanzu na nake ƙoƙarin tura ƴar taki ma amma ta tsaya nuƙu-nuƙu wai tsoro takeji”.
Fuska Hajiya Bunayya ta ɓata tare da cewa.
“Maza bata wayar kaji min shashashar yarinya”.
Miƙawa Samira wayar Hajiya Lami tayi kana tace.
“Toh gata”.
Cikin sassauta murya da lallashi Hajiya Bunayya tace.
“Samira ƴar Albarka kada ki damu kije ba zaki ji zafi ba, kuma yana gamawa zai baki magani ki rinƙa tsarki da shi zaki ji lafiya lau baki da wata matsala”.

Cikin rawan murya da tarin damuwa Samira tayi rau-rau da ido kana ta kalli Hajiya Lami dake sakar mata murmushi ta haɗiye wani abu da kyar kana tace.
“Ummah to Budurcina fa idan nayi Aure Moddibo ya sameni ba amatsayin cikakkiyar budurwa ba fa?”.
Cikin sauri Hajiya Bunayya ta katseta da cewa.
“Kaji shashasha Sokuwa yaushe zai gane ai Boka zai baki maganin da zai haɗe Budurcinki ki dawo har kinfi da ma”.

Samira kuwa cikin tsinkewar zuciya da tsoron abinda zai faru tace.
“Toh shikenan Ummah amma wallahi tsoro nakeji kada yamin da zafi”.
Sake sassauta murya Hajiya Bunayya tayi

Leave a Review

You cannot submit review untill you Register or login