Showing 273001 words to 276000 words out of 286946 words

Chapter 92 - Fulani Book 1 Hausa Novel Complete

20 Dec 2024

959

wanka da na daki da na jiki duka 4amare nasu na musamman ne, amma ga tsuhuwar da ke son komawa yarinya itama zata iya zuwa ahadata kai abundai sai wanda ya gani, dan haka karkubari abaku labari, domin neman karin bayani zaku iua nemana ta wannan number  09029891757 ko 08169311410, muna aikawa ko'ina a fadin kasar nan har waje kasar nan muna aika kaya.
Address: Nasarawa Samaru Area gurin masallacin mai sola Gusau Zamfara state Nigeria.
66

*Khadeeja Candy*

*Littafin nan na kudi ne biya ki karanta cikin aminci. Pay 300 to 2451879008 Hadiza Abubakar Zenith bank, then send the evidence via 08036126660*


Bayan kowa ya fice masu nasiha sun yi daga bangaren Amarya kuma Nana da wata cousin dinta sukai kasancewar Fadime bata da kawaye a gurin.
Shattima ya kai hannunsa ya daga mayafin amayarsa dake ta kuka, domin ta gane da gaske rabuwa za tai da kowa ta koma sabuwar rayuwa, hakan yasa duk wata murna da farinciki da take na aure sai ya kau. Ido ya kura mata yana ta kallon kyakkyawar fuskarsa da ta sha makeup hawaye sai sauko mata yake. A yau ta fi masa kyau fiye da kullum domin har wani annuri da haiba take tsabar kyau da tai.

“Subhanallahi ahsanal halikin”

Ya furta yana kallon yadda Allah ya jera mata kyau gwanin kyau da burgewa, kuka take amman dan karamin bakinta motsi yake kana gani kasan magana take da kanta can cikin rai. Matsawa ya kara yi daf da ita ta yaye mayafin gaba daya ya rumgumeta.

“Na san zaki ji babu dadi, amman ba a kuka a irin wannan ranar ta farinciki ranar da mutane da dama suke ta fatan gani ba su samu haka ba, ranar yau rana ce mai muhimmanci a rayuwarmu”

Lamooo tai kamar wata mage tana saurarensa, fanfan kirjinsa ya wadatar da kukanta a take ta ji kukan ya yanke mata, sai dai bata jin wani abu mai kama da farinciki a yanzu kuma bata tare da kishiyarsa. Hannunsa ya kai ya kama hannunsa da ya sha jan lalle ya rike yan siraran yatsunta yake kallo yana wasa da su a hankali, dayan hannunsa kuma na shafa bayanta.

“Yau kin zama yar gata, matsayinki ya karu, za a fara rubanya miki ladarki daga yau, kina so ai ko?”

Ta daga masa kai a hankali.

“To ki gode Allah”

“Alhamdulillah”

Ta furta a shagwabe.

“Iyeee ashe kin iya? Fada min ina kika tsaya a karatunki?”

“Na sauke ai”

“Really?”

“Yes”

“Bayan nan fa”

“Shikenan”

“Ba ki yi wasu littafan ba?”

“Ban yi ba”

“Amman ai a makaranta an koya miki yadda ake wankan haila ko?”

Ta dan yi shiru kamar ba zata ce komai ba.

“Eh Inna ce ta koya min”

“Janaba fa?”

“Minene kuma Janaba?”

Ya wara ido tare da saka hannunsa ya dago kanta ta fuskance shi.

“Da gaske ba ki sani ba?”

“Wallahi ban sani ba, abinci ne?”

Murmushi yai mai kyau murmushin da ya bayyana hakoransa, sai ya kai bakinsa saitin nata, a tunanin wani abun zai fada mata sai ta ji bakinsa cikin nata ya kama lips dinta ta tsosa tana ta kokarin kwace kanta ta kasa, har sai da ya daga fuskarsa daga nata, sai ta sa hannu ta goge bakin ta fara tara yawu tana jin wani kyankyami a zuciyarta. Ba dan tana kunyarsa a yau ba da sai ta fada masa bata son kazanta, amman ta masa uzuri saboda ita amarya ce a yau, kuma ance tai biyaya an fada mata kar ta daukaka halshenta sama da na shi, kuma idan yana mata fada tai shiru ta saurara sai ya gama sannan ta fada masa manufarta cikin kyakkyawan lafazi. Kokarin mikewa tai tsaye.

“Zan shiga ban daki”

Yana jin haka sai ya rigata mikewa tsaye ta saka hannayensa ya dauke ta cak sama, abun da da marar jiki sai gai sama sosai kamar ya dauko filo, dariya tai ta saka hannayenta ta zagaye wuyansa.

“Ashe zaka iya daukata”

Murmushi yai ya nufi upstairs da ita, ya tura kofar dakin ya shiga har cikin bandaki ya sauketa.

“Fitsari zaki yi?”

“Aa bakina zan wanke”

Sarai ya gane saboda ya yi kissing dinta ne zata wanke bakinta.

“Ashe ina da aiki”

Ya furta yana murmushi.

“Aa baka da aiki ai ni zan wanke da kaina”

Kamin yace komai ta kunna fanfon ta fara kurba ruwan tana kuskurewa, sai da tai hakan sau kusan bakwai yana tsaye yana kallonta sannan ta juyo.

“Ya wanku?”

Ya tambaya yana matsawa kusa da ita, sai ta daga masa kai.

“Eh”

“Mu gani”

Ta wangale masa bakin sai ya kai hancinsa kamar zai shinshina sai ya sake kama lips dinta ya fara tsotsa ya saka hannunsa ya rike kwankwasonta ta yadda ba zata iya matsawa ba, abun ka da an dade ba a hadu ba sai ya samu damar shanye 15% na kishirwar kiss din a tsaye cikin bandaki, tun tana iya tsaye ta kafafuwanta har ta kai ta ta fara yin kasa sai saka hannayensa ya dauke ta yai sama da ita, duk yadda zata yi ta ya saki bakinta ta yi yaki saki domin daukar da yai mata sai ta bashi damar matse hannayenta inda karfinta a nan yake, sai ya zura mata halshensa sannan ta sama damar cije sa ba shiri ya zare bakinsa yana runtse ido.

“Wai Wai Wai Wai haba Baby”

Ya rufa tana sauke ta, sai ta tuna ance karka kuskura ta bata masa rai kuma idan ta bata masa rai ta duka ta bashi hakuri tace ya yafe mata. Saurin dukawa tai kasa.

“Dan Allah kai hakuri ka yafe min”

Kallonta yai da murmushi, sai ya ji ta kara burgeshi, hannunsa ya mika mata sai ta rika ta mike tsaye tana tara yawu a bakin..

“Miyasa kika cigeni?”

“Bana son kazamta ne shiyasa kai kuma...”

Ta yi shiru bata karasa ba sai tai kasa da kanta, hannunsa ya saka ya dago kanta.

“Ba kazanta bace hakan yana nufi soyayya ne da rashin kyamar juna, idan na sha yawunki na yarda da tsaftarki kuma ina kaunarki ne matuka, idan kin sha nawa hakan na nufin kin yarda da ni kuma kina kaunata, dan haka ki daina kyama”

Ta daga kai tana kallonsa fuska a yamutse, sai wani abu take ta ji tsabar kayan matan yar gidan mai fata da aka dura mata.

“Yanzu zubar da yawun”

Ta zubar da sauri daman abun da take nema kenan, tana juyowa sai ya kai bakinsa saitin nata.

“Kama ki yi kissing”

Ba dan ance kar ta masa musu ba, da babu yadda za ayi ya ce tai wannan kazantar ta yarda tai. Ta kama kadan ta dan yi kissing tana runtse ido kamar mai shan magani, sai tai saurin cirewa ta kalleshi.

“Zan iya yin amai gobe?”

“Yeah Allah ya kai mu, oya cigaba”

Ba dan ranta ya so ba ta kusan kwashe rabin awa tana kissing dinsa sun tana kin hade yawun har ta fara hadewa tana jin kamar zata yi amai.

“Good”

Ya juyar da ita ta yadda ita da shi za su fuskanci madubin da yake bandakin.

“Kalli kyakkyawar fuskanci da dan karamin bakin nan”

Ta kalli kanta sai ya saka hannu ya cire sarkar wuyanta yai kissing din bayan wuyanta, sai kuma gefen wuyanta na dama zuwa hagu. Ita kuma tai shiruuuuuu tana ta kallonshi ta madubi da tunani kala kala a ranta, ba yau ya fara kissing dinta ba Wasim ma ta taba kissing goshinta hannunta, amman ban da wuyanta amman shi har da wuyanta yake kissing kuma ya saka ta sha yawunsa, tsoro ya fara kamata Allah dai yasa na jininta ya shanye ba ta cikin yawun, kuma wannan abun da yake mata abu kamar dan iska sai wani jarrrrr take ji. Hannunsa ya saka yana zirya da yatsansa a wuyanta yana kallonta ta cikin madubin.

“Yanzu alwala za ki yi sai mu yi sallah”

“Ina da alwala, sai da na yi alwala sannan akai min kwaliya”

“Okay ni bari na yi alwala”

Ya fada sannan ya sake kissing din wuyanta, wannan karon juyowa tai tana kallon fuskarsa, sai ya doko mata da fuskar hakan yasa tai saurin rufe idonta kamar ta san idon zai sumbanta, sai ya dora bakinsa kan fatar idonta ya sumbance both eyes dinta da suke rufe sannan ya saka bakinsa a hancinta ya tsotse hancinta tasss, sannan ya sumbance shi ya dauke bakinsa.

“Jirana zaki yi?”

‘Kazami babban kazami hancin da ake cire majina ake kwakwata antoni shi yake tsotsawa, ina masa kallon mai tsafta ashe babban kazami ne’

Ta fada a ranta sannan ta bude idon ta kalleshi.

“Zan zauna a falo”

“Okay”

Ya furta idonsa kamar wanda ke jin bachi, sai ya murza yatsun hannunta sannan ya sake ta ta fice. Tana fitowa taja masa kofar bandakin ta rufe, arba da tai da furnitures din dakin sai yasa ta manta da komai, ta shafa fuskarsa tana zaro ido.

“Yanzu nan dakina ne?aahahahaaaaaa”

Ta furta kadan kadan ta zauna bakin gadon tana ta mamaki yadda aka cika dakin da katon farin gado dan turkish da wardrobe kamar wata yar govno, hawa tai saman gado ta kwanta ta sauko ta nufi wardrobe ta shafa, tana jin motsinta sai tai saurin ta dawo bakin gado ta zauna ta kama jikinta ta marairace fuska kamar da gaske babu ruwanta. Bude kofar bandakin yai ya fito rike da babbar rigarsa ya dorata saman gadon sannan ya nufi wardrobe ya bude ya dauko mata hijab. Sai ta karba ta saka gaba ya tsaya ta tsaya daga bayansa kadan kamar yadda ya nuna mata sannan suka soma gabatar da sallah akan katon center carpet din da yake dakin, bayansu sallama yai musu addu'a sannan ya juyo ya kama kanta ta rike ya karanta mata addu'ar da annabi ya koyar da mu.

“Alhamdulillah wannan Allah da mu ka yi godiya ce ga Allah akan irin ni'imar da yai mana, ya hada mu ta sigar da ba mu yi zato ba, kuma ya daidaita mu ya shirya tsakaninku har muka kawo yau da aka daura aurenmu”

Ta gyada masa kai alamar gamsuwa.

“Na yi mana addu'a kuma ina fatar ke ma kin yi mana”

“Eh na yi”

Yayi murmushi.

“Me kika ce?”

“Na ce Allah ya tsare mu daga dukan shari kuma ya ba mu yan biyu, kuma ya mana albarka”

“Yan biyu kike so kenan?”

Ta yi kasa da kai tana jin kunya, to mi ya rage tun da ta yi aure a yanzu ai ba ta da burin da ya wuce haihuwa, ita ma ta zama uwa kamar kowa.

“Samun yan biyu ba sauki fa”

Ya fada yana kallon fuskarta.

“Ni dai ina so haka nan suna burgeni”

“Yanzu fada min yadda ake wankan haila”

Sai ta ji wata kunya ta rufe ta, wai ta fada masa ai da kunya kam ta ina zata fara.

“Fada min mana”

“Gaskiya ni dai ina jin kunya”

Ya kai hannunsa ya kama hannunta.

“Fatee na”

Ta kalleshi.

“Babu kunya tsakanin mata da miji, kuma babu boyewa juna sirri, sannan babu yi ma juna karya, ni mijinki ne sirrinki komai nawa a yanzu na ki ne, haka ke ma sirrina ce, ko da wasa karki kuskura ki fadawa wani cewar mijinki yayi miki kaza ko taba miki kaza ko yace miki kaza kinji ko?”

“To fada min”

Ta fada masa kamar yadda take kuma kamar yadda Inna ta koya mata, ta fada daidai sai dai abun da bata sani ba shi ne yadda ake wankan haila haka ake wankan janaba.

“To ai yadda ake wankan haila haka ake na janaba”

“To minene ita?”

A takaice yai mata bayani duk da ya san ba lallai ta fahimta da kyau, har sai ya nuna mata, ita kam gaba daya ta gama tsinkewa da shi ganin yadda ya zage dantse ya fada mata abubuwa babu ko kunya, tashi yai ya nufi gurin da aka aje musu ledodi, ya dauko ya kawo gabanta ya aje tana jin kamshin kaza ta fara hade yawu, sauka yai kasa ya shiga kitchen ya dauko plate da cup ya dawo dakin, da kansa ya zuba komai ya matsa kusa da amaryarsa ya kwanto da ita jikinsa ya dauki cinyar kazar ya kai mata a baki, kin bude bakin tai haka nan kawai ta samu kanta da jin kunya. Be ce mata komai ba ya kai naman bakinsa ya tauna ya saka hannunsa ya dago kanta ya hade bakinsa da nata ya tura mata naman, tana son namam kaza over amman sai ta samu kanta da kyamar ci wannan.

“Tauna ki hade”

Bata iya masa musu ba, ta tauna naman ta hade, aiko yana kai mata yankan a karo na biyu sai ta bude baki ta ci, haka yai feeding dinta ya bata madarar ta sha ta koshi, sannan ya tashi ya dauko mata mayan bachi.

“To ka tafi waje sai na canja”

“Aa ba inda zan je bari dai na kashe miki wuta”

“To zaka rufe idonka?”

“Eh”

Ya fada yana cire rigar shaddar dake jikinsa, tana ganin kirjinsa da farar fatarsa sai ta yi saurin rufe ido.

“Innalillahi”

Kamar wanda bata taba ganin namiji ba riga ba haka tai, duk ganin da tai ma Wasim a can baya ba riga ta manta da shi sai a yau, murmushi yai ya saka rigar bachinsa sannan ya canja wandon shaddar ma zuwa na bachi, ya nufi gurin da wutar dakin take ya kashe wutar dakin, jin motsinta a bayansa yasa ta bude ido.

“Ka ce zaka rufe idonka”

“Rufe idona yake”

Shiru tai tana jin yadda yake kokarin cire mata zip.

“Kai ni dai ka daina bana so, bana so Wallahi ko na fasa auren”

Murmushi yai duk da ya san bata ganinsa ya janye hannunsa ya nufi gadon ya zauna, sai da ta saka hannun tawulga ta ji ba ya gurin sannan ta cire rigar ta lalaba ta dauko ta bachi ta saka ta cire zanen lace dinta dauko wandon ta saka.

“Na saka ka kunna wutar”

Ya tashi ya isa ya kunna wutar ya tsaya yana kallon yadda ta janyo bargo tana kokarin shinfidawa kasa.

“Me zaki yi?”

“Zan kwanta a kasa”

“Ni kuma fa?”

“Ka kwanta a saman gadon”

“Saboda gani dan iska ko? A kawo min Amarya kamar ke kuma na kwana a saman gado ke a kasa”

“To bari na hau gadon sai ka kwanta a kasa”

Yayi murmushi ya kashe wutar ya nufo inda take tsaye ya saka hannayensa yana shafata.

“Ba wani abu zan miki ba, zaki kwanta ne kawai ni ma na kwanta”

“Rantse”

Kamar saukar aradu haka ya ji rantsuwar da ta bashi, sai yaji wata sabuwar kasala ta sako shi gaba.

“Idan baka rantse ba ba zan yarda ba”

Ta ture masa hannu.

“Wallahi amman a yau”

Ya rantse mata ne saboda bashi da niyar taba a yau, domin ya san halinta kuma ya san akwai gajiya a tare da ita kamar shi din dai. Daukarta yai ya kwantar saman gadon ya kwanta bayanta yana dan shafata a hankali.

“Baby ba a fada miki ki yi min biyayya ba? Ba a fada miki ki yi duk abun da nace ba?”

“An fada min”

“To ki daina min musu, okay”

“Tau”

A hankali yakr shafata, can kuma ya tashi zaune yai mata addu'ar bachi ya tofa mata yai ma kansa, sannan ya sake komawa ya kwanta. Ya kai bakinsa saitin kunnenta a fara karanta mata Bakaqa murya can kasa, yana shafa ta har bachi yai gaba da ita.

Be taba ta har safe, sai da rabin bachin nata a jikinsa tai yi, sai asuba ya tashe tai alwala shi kuma ya shiga yai wanka sannan yai alwala ya fito su kai sallah a tare, bayan sun gama suka sake komawa bachi, misalin 9am aka kawo musu abinci kala kala daga masarauta cikin manyan kuloli na alfarma, da kamsa yai feeding din matarsa sannan ya shiga da ita bandaki sai aka fara drama ita ala dole ba zai taba ta.

‘Da can kai kake min wankan ne, sai wani maida ni kake jaririya kana ce min baby’

Ta fada a ranta tana dan turo baki, sai yai murmushi ya kai bakinsa ya sumbanci bakinta.

“Sarauniyar shagwaba, idan ba ki sonba zan cilasta ki ba, amman ni za ki min”

Ta bude baki

“Babba da kai?”

“Very soon zaki bukaci haka”

Ya fada sannan ya sa kai ya fice ya barta a bathroom din, she a tsaye tana kallon bathroom din tana duba gashin kanta da lallenta kamin ta cire tufafin jikinta tai wanka.
Gidan ya wuni da mutane kala daga bangaren Ammy da kuma Mai Martaba, sai kuma su Inna da suka zo mata sallama, a nan ta fara sabon kuka tana jin kamar ta fasa auren, har tana cewa Inna wai akwai dakuna a gidan idan zata zauna, Farinciki ganin inda Fadime take zaune ya manta Inna wani zancen kewarta ta shafe komai a ranta tana ta hamdalla ga Allah.
Ba ta wani dade a gidan ba ta tafi tare da direban da ya kawo ta, yan'uwanta da yan'uwan su Bappa da suka zo bikin kan a gidan suka wuni sai dare sannan sukai mata sallama. Ana sallah magariba Hajiya Mairo ta zo gidan ta kawo mata ragowar maganin matanta kuma ta fada mata yadda zata yi amfani da shi, Fadime bata ji kewar ta gaske ta kama ta ba sai da kowa ya watse aka barta a katon gidan ita kadai sannan ta fara kuka tana kewar su Inna da za su koma gobe.
Ana sallah isha'i Shattima ya shigo gidan, mai gadinsa ne ya shigo masa da ledodin dake hannunsa, ya aje a falo ya fice da sauri, Shattima ya dauki ledodin ya wuce sama, ya tura kofar dakin ya shiga, sai ya same ta kwance saman gadon tana kuka a hankali, aje lododin yai ya karasa inda take kwance ya sa hannunsa ya dago ta.

“Babyna ya akai?”

“Su Inna ne za su tafi gida gobe”

Rumgumeta yai a kirjinsa yana kissing din kanta.

“Haba Baby ba gani nan ba? Kuma idan an kwana biyun ai zamu je mu gaishesu, kuma za a kawo miki Hadimai a gida masu ta ya ki zama fa”

Ta dago kanta ta kalleta.

“Da gaske?”

Ya sumbanci bakinta ya shafa fuskarka.

“Yes Baby”

Sai ta maida kanta a kirjinsa tai lamo, yana shafa bayanta gemunsa a saman kanta.

“Kin yi sallah?”

“Eh na yi sallah”

“To taso muje ki ci abinci”

“Ammy ta aiko mana da rana da dare ma”

“Iyeee yar gatan Ammy, kuma ga kaza can na siyo miki muje ki ci”

Kamar jiya a yau ma shi ya ciyar da ita, banbanci jiya da yau, Jiya ya kyaleta yau kuma ba zai iya daga mata kafa. Azatonta irin bachin jiya da akai lami lafiya ba komai, har da

Leave a Review

You cannot submit review untill you Register or login