Showing 30001 words to 33000 words out of 391264 words

Chapter 11 - Cigaban Kurkukun Kaddara Takun Karshe Complete Hausa Novel

11 Feb 2025

2554

cika hall din.



Mc din Yaci gaba da yi ma su kirari Waya bayan Waya



"Ina kike 'yar sarki jikar sarki, basarakiya 'yar mun gada, uwar gida sarautar mata, sarauniya Waya tak dake mulkar zuciyar hateem, Damisa ki sabo, Sheikha Mujeedat Al Maktoum, Dubai da kewayenta ikonku ne. Damisa kike, kin ki kallo biyu. An gaishe ki uwar Nazli da Yazrin, ku ne yau ku ne gobe, har kullum ku ne. Sukari kuke ba ku yi farin banza ba.....' yayin da yake yi masu kirarin murmushine dauke akan fuskar Mujeedat, duk da kasancewar bata jin hausa prime minister hateem ne ke fassara mata abunda mc din Yake fadi hakan ba karamin dadi yayi mata ba

Bayan ya gama koWa Su gimbiya mujeedat Ya koma kan sauran Iyayen family din yaci gaba da cewa.



_Ina ka ke, Sanata Lateef, fari mai farar aniyya, ina ka gane mini His excellency Abdul Razak, farin wata mai haske duniya. Ban manta da kai ba, His excellency Deen, na Hateem. Ku garafa ga manya nan, Soja birgimar hankaka, Sir Mubarak, Soja marmari daga nesa. Soja na gwamna ga rawa ga yaki_



gaba Waya filin taron Ya karaWe da sowarsu, Sir mubarak dai murmushine dauke akan fuskarshi bashi ba hatta mom turai taji dadin yabon da akayiwa mijinta.



_ina kake Sharafuddeen, Namijin duniya, An buga dakai an barka, Namijin uban maza, kaga adalin shugaba, nigeria taku ce ciki da wajen ta, Ban manta da ke ba, auta shalele, Hajiya Saratu. Auta ba kya laifi ko kin kashe dan masu gida. Bushiya kike kowa ya kwana da ke ya kwana salati._



?asa ?asa da murya hajiya saratu tace"lallaima dattijon nan! ya raina min wayau, wato ya rasa dame zai koWa ni sai da bushiya"? Ta6e baki tayi babu yabo babu fallasa taja guntun tsoki, Ita da ba'ay mata gwanin ta.



Cikin mutunta juna suke ?ara gaisawa da junansu ga sautin kiWa na tashi, sun Wan jima atsaitsaye suna ta fira cikin raha kafin daga bisani kowa ya samu wuri tare da Iyalansa, gaba Waya suka natsu suna sauraron mc



Addu'ar buWe taro ya fara karantowa



Innalhamda lillahee, nahmaduhu wa nasta'eenuhu wa nastaghfiruhu, wa na'oodhu billaahi min shuroori anfusinaa wa min sayyiaati a'maalinaa. Mainyah dihillaahu falaa mudillilahu, wa mainyudlil falaa haadiya lah.



"Alhumdulillah. Indeed, all praise is due to Allah. We praise Him and seek His Help and forgiveness. We seek refuge in Allah from our souls' evils and our wrong doings. He whom Allah guides, no one can misguide; and he whom He misguides, no one can guide."



Wa ashhadu anlaa ilaaha illalaahu, wahdahu laashareeka lahu, wa ash hadu anna muhammadan 'abduhu wa rasooluh.



"I bear witness that there is no god except Allah- alone without any partners. And I bear witness that Muhammad is His 'abd (servant) and Messenger."



Allahumma salli 'alaa muhammadinwa 'alaa aali muhammadinwa 'alaa aali muhammadin kamaa sallayta 'alaa aali ibraaheema innaka hameedumajeed. Allahumma baarik 'alaa muhammadin wa 'alaa aali muhammadin kamaa baarakta 'alaa aali ibraaheema wa 'alaa aali ibraheema innaka hameedum majeed.



Bayan ya kamalla ya soma gabatarwa cikin harshen turanci



"We are gathered here today to hold a farewell party for Prime Minister Hateem Obinna, who is a wise and compassionate leader, and a beloved member of the Nigerian community. Though he is the Prime Minister of Canada, he has graced us with his presence and leadership here in Nigeria.



Despite his many responsibilities as the leader of Canada, Prime Minister Hateem has shown great dedication and compassion to our community.

Prime Minister Hateem, you have demonstrated the qualities of a great leader, and your kindness and wisdom have touched the lives of many.



Though we will miss your presence in Nigeria, we know that your work will continue to make a positive impact on our world.



Please accept our gratitude and well-wishes as you return to Canada. May Allah bless you and your family, and may you continue to be a beacon of compassion and strength to all those around you.



Ya Wan dakata da yin bayanin yana bin kowan nan su da kallo Waya bayan Waya, ga dukkan alamu kalaman shi sun tsuma zuciyoyinsu duba da yanayin da suka shiga, jikinsu duk yayi sanyi wani irin kewar prime minister da family dinsa suke ji,



Cigaba da magana mc din yayi



_Dear Prime Minister Hateem, We love you, and our love for you extends deep into our hearts. It is with heavy hearts that we say goodbye to you, but we must do so, as it is necessary for you to return to your home, May Allah guide you wit your family and protect you on your journey, and may you return in good health to your loved ones_Best gifts for your loved ones



Jikin su gaba Waya yayi sanyi, musamman prime minister, Idanun shi har sun ciko da ruwan hawaye juriya ce ta hana shi fitar da su, bakomai yake tunawa ba face yaron daya kwallafa rai akanshi, mai girma sharafuddeen dake a gafenshi Ya lura da halin da Wan uwan nasa yake a ciki, ru?o hannun shi yayi acikin nasa ya ru?e gam Yana lallashin shi haWi da bashi baki.



Daga bisani mc din ya gayyaci prime minister daya taso yayi jawabi, jiki ba kwari Ya mi?e Ya hau kan step, cikin sanyin murya yayi magana mai ratsa zuciya, bayan ya gama aka kira gimbiya mujeedat itama tayi nata, Harta su Senate lateef saida suka hau kan step suka bayyana yanayin da suke a ciki na kewar rabuwa da Wan uwansu, baba obie ma yayi nashi speech din wanda Ya ta6a zukatansu sosai.



Daga bisani komai Ya lafa, Sautin kiraWa ya cigaba da wanzuwa a cikin hall din, Yayin da servers da ke jigilar raba abinci da kayan sha suka soma gudanar da aikin su.



"Har Yanzu banga mutuniyarki ba, ko ina ta shiga? Watakil taji tsoron hada kanta da mu ne" Her excellency muhibbat ce tayi maganar tana karkaWa kafarta, Hannunta ru?e da glass na lemu tana sha.



"Hauka takeyi da zata kawo kanta cikin mu? Ay rijiya ba wurin gaWar makaho bane, ina nan ina jira inga ta inda zata 6ulo kinsan ba zuciya kare lashe ni nasan zatazo ne" acewar Hajiya saratu, ta fada tana faman tura dambun nama abakinta atsayice take taunsar shi.



Ta6e baki Hajiya Laurat tayi tana fadin"ga Wayar munafukar can, da yake yau tana a tare da me bata kari ko kallo bamu ishe ta ba, ?ar kan uba, dalla jibi yadda ta ?ankame hannun shi kamar uban wani ya ce zai kwace mata shi" gaba Waya suka sanya dariya suna satar kallon 6angaren da su Hajiya turai suke, baiwar Allah sam hankalinta ba akansu yake ba, batasan ma sunayi ba.

"Taci albarkacin Yaya mubarak, da wallahi yau saina sa ta raina kanta Allah," Acewar Hajiya saratu



Mom madina dake sauraron su bata tanka masu ba, sai dai duk wanda yayi magana ta dube shi.



"Mubar wannan maganar, shin ko kun lura prime minister baya fara'a? Ko dai baya farin ciki da dinner din nan ne wai"? Hajiya muhibbat ce ta fada tana faman yamutsa fuska

Hajiya saratu tace"kinsan yayan nawa bai cika son surutu ba, duk da kasancewarshi Wan siyasa abu kaWan ke takura shi, may be baya jin dadin jikin shi ne"

"Anya kuwa? Ni dai nafi tunanin wani abu ke damun shi," acewar Hajiya laurat

,

Hajiya jamila tace"may be yana kewar family dinsa ne, dole yaji ba dadi in fa suka tafi babu wanda yasan ranar dawowarsu, zamuyi missing din su sosai"



Hajiya laurat jefi jefi take wurga idonta ta saci kallon Chief Owais wanda tun shigowarshi hall din yake a hamkimce kan kujera, tare da su Zaki da Justice Nadeem, hankalin shi na akan wayar hannun sa.



Hajiya muhibbat ta lura da ita, hakan yasa tayi mata gyaran murya tare da cewa"Lafiya kuwa naga kin kurawa Wan naki ido,"

Ta6e baki ta Wanyi kafin tace"kawai ina mamakin halayansa ne, ni tun da nataso arayuwana ban ta6a ganin baudaddan mutun irin shi ba, mai wuyar sha'ani, kwata kwata owais baya kula ni a matsayina na matar daddyn sa, bansan meyasa ba, babu abun da ke shiga tsanina dashi in ba gaisuwa ba"



Kwa6e fuska Muhibbat tayi"kin ban dariya, ay duk rashin sakarwa mutane fuska da baiyi, bai kai wannan yayan naki ba uban ?an ji dakai, tun lokacin da yake akan mulkinsa har ya sauka ban ta6a ganin hoton shi da fara'a ba...."



Hajiya Jamila tace"abun da zance kenan, wlh kamar kin shiga zuciyata, Allah najima ina mamakin Alhaji musa gashi dai namiji har namiji sai dai babu annuri a fuska, Har tambayar kaina na ke yi ko yaya matarshi take iya sarrafa shi? Don kuwa wannan mutumin zaiyi wuyar sha'ani"



Hajiya saratu tace"ni kuma wallahi burgeni yakeyi, don bancika son namiji mara kamun kai ba, mai Wan banzan surutu amma shi daga ganin shi namijin duniya ne, ni har kun tuna min da matar shi muna mutunci da ita sosai lokacin baya"



Murmushin gefen fuska hajiya laurat tayi yayin da take sauraron su

Babu alamun zata tanka masu, ay tun da suka soma zancen yayanta taja baki tayi shiru.



Suna cikin yin fira wayar hajiya saratu tayi ringing daga cikin yar purse dinta, curo wayar tay ta duba me kiran.



Mi?ewa tayi har suna haWa baki wurin tambayarta ina zuwa.



"Surukata ce ta ?araso, tun Wazu nake jiran ta, Yanzu haka jami'e ne suka hana ta shigowa ciki, Bari naje na taho da ita"



Da tsantsar mamaki suka kalli juna, bata bi takansu ba, tayi saurin nufar hanyar fita daga hall din..........



Mi?ewa pravin yayi daga mazauninsa Ya nufi area din da bakowa, Ya curo phone dinsa ya danna ma hajjaty kira har sai da ya kusa tsinkewa kafin tayi picking

"Me ya tsayar dake ne har yanzu baki shigo ba, gaba Waya kinsa bana jin dadin dinner din"

On the other hand muryar hajjaty tamkar zata fashe da kuka tace"waren Wan kunnan da zan sanya ne bangani ba, shi na tsaya nema"

Muryarshi da faWa yace"saboda ibada ne sanya Wan kunnan ko?

"A'a"

"Idan kika ?ara mintuna baki zo ba, kada kiyi tsammanin zan shigo da ke, kuma wlh Allah yasa inga kin ca6a wannan adon a jikin ki, Ni da ke ne...." ya faWa tare da katse kiran ya koma mazaunin sa.



Ganin yadda ta ?an?ame mashi hannu ne yasa shi furta"matsoraci" sunnar dakai ?asa hajiya turai tayi fuskarta dauke da murmushi

Muryar shi tamkar zaiyi mata raWa yace"Ki tashi kije wurin ?an uwanki mata ku yi fira" girgiza mashi kai tayi alamar a'a, Waure mata fuska yayi"umarni nake bani" hankalinta ba karamin tashi yayi ba, muryarta na rawa ta furta"dan Allah kabarni anan bana sai naje wurin su," harara ya Wan watsa mata"kada ki bari na maimaita maki"



jinjina mashi kai tayi alamar toh, ba don taso ba, ta mi?e jikinta na kerma ta juya tana kallon 6angaren da su Hajiya laurat suke, sai fira sukeyi suna shan dariya, tunawa tayi da maganar da ta gaya mata jiya, ji tayi bazata iya zuwa wurinsu.



Mi?ewa Sir mubarak yayi a tsanake Ya nufi inda su Prime minister Hateem suke a zaune, ganin ?an uwan shi maza sunyi mashi rumfa alamar wani abu na faruwa.



yana isa ya shiga cikin su Yana tambayar lafiya, Daddy sharafudden dake a ru?e da hannun prime minister ne yace"baya jin dadin jikin shi, amma da sau?i, nasan bai wuci damuwar tafiyar da zaiyi bane," gimbiya mujeedat dake a gefen shi gaba Waya ta rasa sukuninta sai faman bin fuskarshi take yi da kallo

Cikin kulawa senate lateef yace"dan Allah ka daure ka saki jikin ka, Idan baba ya fuskanci hankalin da kake a ciki bazai ji dadi ba, bama shi kadai ba, kalli kaga yarda mutanan ka suke raha cikin dangi" ya faWa yana nuna mashi chief of staff din shi tare da national security advisor na canada sunyi shiga ta hausawa teburin da suke a zaune anan baba obie da abokinsa jan wuya suke, Sai fira sukeyi musamman da aka haWo masu da High-end whiskey sun sha sunyi tatul in ka cire baba obie shi kadai ne baya shan giya a cikin su.



Lumshe idanu prime minister yayi a hankali batare daya buWe su ba, shi kanshi baiso yanayin damuwar da yake a ciki ya bayyana ba, ko dan saboda al'ummar da suka taru domin shi.



"Idan akwai abun da kake bu?ata ka faWa mana muyi maka shi," acewar his excellency deen ya fada cikin nuna damuwarshi.



Da?yar ya bude idanunshi wadanda suka kaWa jawur da su

Muryar shi ?asa ?asa ya furta"lafiyata lou, dan Allah ku kwantar da hankalin ku, kada halin da nake a ciki Ya dame ku"



"Taya zamu iya kwantar da hankalin mu bayan kana a cikin damuwa? pls kayi kokari ka danne zuciyarka ko mun samu a kammala taron nan lafiya, duba fa ka gani gaba Waya mun taru ne saboda kai" fuskar Abdul razak A yamutse yayi maganar.



Sai lokacin Hajiya malikat dake a hakimce gefen su tayi ma Gimbiya mujeedat raWa a kunnanta"ki ja shi ku ke6e ki ji meke damun shi, saboda ke kadaice zaki iya shawo kan shi"



Gimbiya mujeedat taji dadin shawarar malikat.



Duban ?an uwan nashi tayi"idan ba damuwa inason zanyi magana da shi"

Ta faWa tare da mi?ewa ta ru?o hannun Prime minister, da sauri jami'an sirrin dake a cikin filin suna shawagi suka take masu baya don basu tsaro, wata corridor suka nufa an ?awata ko'ina na wurin abakin ?ofar shiga Waya daga cikin resting rooms din dakin taron jami'an suka dakata abakin kofar su kuma suka shiga daga ciki.



Duk abun da ke faruwa akan idon chief Owais, ya riga dayasan meke damun uncle din nashi, shi kanshi zuciyarshi ta karaya,

"Babban mutum me kake tunanine"? Muryar Justice ce ta katse mashi zancen zucin nashi

"Tun da muka zauna na lura baka fara'a meke damun ka ne"?

Yamutsa fuska chief owais yayi"bakomai"

"Ko ruwa baka sha ba, Kuma nasan kana Jin yunwa"

Ya fada tare da janyo glass mai Wauke da juice Ya tura mashi agabanshi, Ya haWo mashi da suya,



Ba dan yana jin yunwa ba, ya Wauki glass din ya kur6i lemun wani irin sanyi ne ya ratsa zuciyar shi



"Zaki gafa mutuniyar ka," Wagowa zaki yayi tare da kallon direction din da justice ya ke nuna mashi, hajiya laurat ya hango.



"ita kaWai ce makullin da zata buWe maka kofar haWuwa da pretty Win ka" murmushin gefen fuska ya saki.



"Kana ganin zatayi mana hanya? Ni fa ban ta6a kula ta ba, ko magana bata haWani da ita"



Cike da kwarin gwiwa Captain Yaseer dake a gefen shi yace"ay dolen ta ne tayi mana abun da muke so,"

"Kwara dai mubi ta lalama, don wlh matarcan da kake gani ba karamar kwaruwa bace, ?anwar fa Alhaji musa wadata, hmmm baka san shi bane, wlh mutumin nan ba karamin jan wuya bane" acewar justice



Ta6e baki Yaseer yayi"ni ina ruwana da wani alhaji musa, ina magana akan kanwarsa ne,"

"Da yaushe ne zaku yi magana da ita? In ba damuwa ku bani dama ni na tunkareta bayan an gama dinner din" acewar ziyad

"Ni nasan ta yarda zanyi mata magana"

Captain yace"ay dama kai zaka fi iyawa da ita, don wlh ta ce zatayi min ji dakai, tsaf zan dauke ?ar mutane da mari abainar jama'a" gaba Waya suka sanya dariya banda chief wanda hankalin shi ba akansu yake ba

"Wlh da kuwa ka kare rayuwarka a gidan kurkukun ?addara, don kuwa ta6a matar can ba abune mai sau?i ba, kai ko shi daddy sharafuddeen ba iyawa zaiyi da itaba, saboda mugun jin kaine dasu ga tarin dukiya da Allah yayi masu" justice ne ya faWa



Ta6e baki yaseer yayi ba tare daya ?ara furta kalma ba



Idan muka koma 6angaren Hajiya turai, dake atsaye kamar wadda tarasa galihu fargaba Ya hana ta tunkari su Hajiya laurat, baiwar Allah tayi tsaye ita kadai, Sai faman yan waige waige take yi tana neman jazz tasan shi kadai ne zai share mata hawayen ta



Kamar daga sama taji anyi hugging Winta ta baya, lokaci Waya ta sauke ajiyar zuciya jin sautin dariyar Hajjaty da sauri ta juyo suka fuskanci juna, tun shigowarta Alhazawan nan Na canada suke bin ta da kallo, musamman abokin baba obie dama yajima da dakon soyayyarta a zuciyarsa.



Ita kaWai ce a filin taron ta sanya Sari na indiyawa, launin red colour, masu ?yal?yali, fuskarnan tasha over make up, ga wasu highhills ?an uban su dake a kafarta, hannunta Waya ru?e da ?ar purse dinta

Wani irin farin cikine ya lullu6e mom turai har batasan sa'adda ta kara huggin dinta ba, muryarta tamkar zata fashe da kuka tace"I'm glad to see you hajjaty, kinga yadda ki ka yi kyau?" ta faWa tare da dago da kanta tana kallon ta

Su hajiya muhibbat dake kallonsu ransu ya 6aci sai faman buga tsoki suke yi, sunji haushin zuwan hajjaty Wakin taron saboda yadda taja hankulan dattawan dake awurin, har takaiga sun rasa sukunin su

Ru?o hannun juna sukayi sai faman sakin mirmushi takeyi kamar wadda akayiwa Albishir da gidan Aljanna

"Me kike yi atsaye ke kadai? Sannan naga idanuwan ki sun ciko da kwalla fada min meya faru" cikin kulawa hajjaty keyi mata magana

Cikin sanyin murya tace"bakomai, kawai banjin dadin zama nikadai," nan take hajjaty ta fahimci abunda ke damunta

Bin Wakin taron tayi da kallo karaf idanunta suka sauka kansu Her excellency muhibbat

Wani irin mugun kallon harara suke jifarsu dashi.

Ko ta kansu hajjaty bata bi ba, ta ru?o hannun Mom turai suka samu wuri kan


Related Ebooks

Leave a Review

You cannot submit review untill you Register or login