Showing 108001 words to 111000 words out of 391264 words

Chapter 37 - Cigaban Kurkukun Kaddara Takun Karshe Complete Hausa Novel

11 Feb 2025

2605

rigarta akwai taurari uku masu kyalli daga gani tana ruke da babban mu?ami na gidan kurkukun ?addara.



A hankali ta zura kafarta sautin takun tafiyarta kamar na dawakai babu sassauci, daga bayanta akwai wasu gabza gabzan Giants dake take mata baya su biyu, Waya daga cikin su yana a ru?e da madaidaiciyar tukunyar ?asa an rufe samanta da jan ?yalle, yayin da Wayan kuma Yake ruke da faranti mai Wauke da ganye sai ?ananun kofuna da alama ruwa ne a cikin su.





A tsakar Dakin Ta dakata da yin tafiyar, wani kaskantaccen kallo ta soma jefa masu Waya bayan Waya kafin ta ba giants din umarnin su fara gudanar da abun da Ya kawo su.




Mai Wauke da tukunyar ne Ya sauke ta ?asa yasa hannu ya buWe jan ?yallen da suka rufe ta da shi, cikin takun majiya ?arfi Ya nufi gadajen ?an matan, Waya bayan Waya ya ke dam?ar su da karfi sannan ya cusa yatsun hannunsa tsakankanin cinyoyinsu, wata auduga ce naWe cikin panties din su yake za?ulowa jawur da ita, wani sabon salo suka 6ullo da shi idan yaran suka fara yin jinin al'ada sai su sanya masu audugar da suka tsaface ta a cikin panties dinsu, ita amfanin ta jinin al'adar da suke zubdawa ta ke tsanewa ta ru?e sa a jikinta ko Wiga baya yi, suna yin hakan ne saboda a bu?ace suke da jinin na su wani mugun sihirine suke yi da shi.





Tuni sautin koke koken su Ya cika dakin, Jikinsu sai kerma Yake yi saboda tashin hankali, duk audugar da ya curo a gabansu cikin tukunyar ya ke zuba su,, bayan Ya gama dattijuwar tai gyaran murya, da sauri Wayan giant Win me ruke da faranti Yabi su Waya bayan Waya ya mika masu kofunan, wani ruwan sihirine a ciki mai kamar jini, ga ?arni warinsa babu dadin sha?a, bayin Allah kamar za su zauce a haka suke shan ruwan wasu har sun fara yunkurin amai amma saboda fargaban kada su zubda a azabtar da su yasa suka daure suna sha.





Wani irin Waci ne Ya ratsa ma?ogwaronsu tuni idanunsu sun kaWa jawur tamkar garwashin wuta.



"Zaku Iya ba su ganyen" dattijuwar ce ta furta maganar, watsa masu ganyen su ka yi a ?asa, bayin Allah jiki ba kwari suka sauko kasa kamar dabbobi haka suka kama cin ganyen da aka watso masu ?asa.



Shu'umin murmushi dattijuwar ta saki ta cikin mask dinta, Har zata Juya kwatsam idanunta suka sauka akan Gado mai Wauke da number 100, A hanzarce Ta wurga tsoffin idanunta kan Yaran dake cin ganyen rigunansu tabi da kallo masu dauke da numbers from 80 suka fara har izuwa 99 amma babu 100 nan take ta fahimci bata acikin su lokaci Waya yanayin fuskarta ya canza zuwa 6acin rai.



Da kakkausar Murya mai amo Ta furta sunanta



"GABRIELA"! ta faWa tana zare idanu cikin 6acin rai



"Kada ki kuskura ki bari na sake maimaita kiran sunanki! Ki fito tun kafin ranki Ya 6aci"! Shiru babu alamun wadda aka kira da sunan Gabriela zata fito daga ma6uyarta, ran dattijuwar ya 6aci matuka ta fusata sai faman zazzare idanu takeyi tana bin ko'ina na dakin da kallo, Har yau tana mai mamakin karfin halin Yarinyar da rashin tsoranta, ga kafiyar tsiya abun a jinin ta ya ke..



Kallon sauran yaran tayi"Ina Yar uwarku gabriela take" da tsawa ta furta maganar, muryoyinsu na kerma suka amsa da cewa ba su san inda take ba..



?aga murya ta kuma Yi a karo na biyu ta furta"nasan kina saurarona! Idan har baki fito ba, zakija ma sauran ?an uwanki! Ina mai baki umarnin ki gurfanar da kanki agabana tunkafin In za?ulo ki da hannu na" ta fada tana huci kamar zakanya, sarai tasan inda ta 6oya amma saboda karfin izza tafi son ta kawo kanta agabanta.. "



Kallon giant din da ke a gefenta tay, kamar jira yake ta bashi Umarni, azafafe Ya Nufi gadon mai number Wari, Ya zura hannu Ya dam?o ?afarta Kamar yar dambe haka tadinga bubbuge shi da kafafunta hada karfin halin naushin sa da hannunta, wurgo da ita yai waje ta gangaro kan floor, yar guntuwar rigarta tuni ta tattare ta haura kan waist dinta da sauri ta sanya hannu ta kamo rigar ta lullu6e mazaunanta, gaba daya nannaWadWiyar sumar kanta ta rufe fuskarta.





Yun?urawa tayi da karfi ta mi?e tare da dun?ule yatsun hannayen ta alamar zatai faWa sai faman haki take yi tana huci, daga ganin idanunta babu tsoro a cikin su, duk irin azabtarwar da ake yi masu baisa zuciyarta ta raunana ba, duk cikin yaran babu mai irin karfin halin ta.





wani irin gumi ke tsastsafowa ta hancin ta da gefen kanta, Yarinyar ba karamin kyau ne da ita ba, ga dirin jiki tana shape irin na ?arfafan mata, gaba Waya jikinta tabon raunuka ne, gefen goshin ta hada Winkin ciwo da aka ta6a yi mata agidan kurkukun sakamakon wani mugun rauni da ta ta6a ji akwanakin baya.



Shu'umar dariya Dattijuwar ta saki tana tafa hannayenta kafin ta jinjina mata da babban yatsa ta ce"sannu da kokari Gabriella, da ace bakiyi min hakan ba da ban shaida ke jinin jatuminki bace, karfin halin ki yana burgeni ina son inga mace haka..." ta fada tana cigaba da sakin dariya mai sautin gaske.



Gabriela dake kallonta tsantsar tsanarta take ji, ta tsani matar fiye da yadda ta tsani kowa a duniyar nan...

Cike da karfin hali Ta furta"muguwa azzaluma.."





kafin ta ?are maganar dattijuwar ta daka mata tsawa mai razanarwa, a firgice sauran yan uwanta suka koma kan gadonsu jiki na kerma.



Ita kuwa wadda akai ma tsawar babu alamun firgita atare da ita kamar ana tunzurata taci gaba da fadin"kin manta abunda na ta6a fada maki? Ni bana jin tsoronku har bada azabtarwar ku ba zata ta6a sanyani yi maku biyayya ba saboda ku din dabbobine dakikai kuma jahilai sai kun yi mummunan ?arshe a wulakance zaku mutu...' ta faWa tana cije la66anta da gumi ya ji?a su.



Idanu a matu?ar zazzare dattijuwar ke kallonta da wani irin fusata ta kalli Waya daga cikin giant din dake take mata baya da ido tayi masa magana, cikin takun majiya karfi Ya nufi gabriella gadan gadan, lokaci Waya ta soma ja da baya hankalinta a matu?ar tashe batasan me zai aikata mata ba, babban abun da take jima tsoro kada ta rasa ranta ba tare da ta cika burinta na ganin ta haWu da Wan uwanta gabriel, ba ta son ta mutu batare data gana da shi ba, daba don shi ba da tuni ta jima da kashe kanta.





Watsa wa tayi da gudu ta nufi kofar shiga toilet dinsu ta buWe kofar ta shige taja ta rufe, tana faman jan numfashi kamar daga sama taji dirar mutun a toilet din kamar aljani haka Ya faWo mata tuni la66anta sun fara kakarwa muryarta na rawa ta soma faWin karka kuskura ka ta6ani!! kada ka matso kusa da ni, ka ?yaleni, Idan ka cutar dani dan uwana bazai kyale ka ba sai ya kashe ka..."



sambatu tadinga yi cikin rawar murya mai haWe da tsantsar tashin hankali da fargaba sam ta manta cewa giant basa ji basa gani, kallonsa take kamar dodo gaba Waya inuwarsa ta lullu6eta.



?an uwanta dake zazzaune kan gadajensu tuni zafafan hawaye sun wanke fuskokin su lokacin da suka fara jin sautin kururuwar gabriela ta cika dakinsu da wani irin azababben sautin kuka mai ?araji tamkar ana zare ranta nan take suka fahimci abun da giant din yake yi mata, ha?i?a zuciyar su ta yi matu?ar karaya.





Tsawa dattijuwar ta kwatsa masu babu digon imani aranta



"kar in kuskura in ?ara jin sautin koke koken ku, ko da tari ne bana son ji idan ba haka ba, zansa ay maku abun da akai mata" jin wannan maganar yasa sukai shiru, kukan nasu ya koma na zuci.



Tsawon mintuna goma cuf, Kafin giant din Ya fito daga makewayin sanye cikin kakinsa kamar bai aikata wani abu ba..



Wata irin mahaukaciyar dariya tsohuwar tayi idonta akan giant din ta jinjina masa da yatsan ta.



Kafin ta juya cikin takun izza ta nufi kofar makewayin nasu ta buWe kofar tasakai ta shiga.



A kwance ta hango ta kamar matacciya babu sutura a jikinta sai faman sakin nishin azaba ta ke yi numfashinta na fita da hucin zafi, ga wani jini dake gangarowa ta tsakankanin cinyoyin ta, baiwar Allah ko ina na jikinta Ya raunata kwata kwata bata acikin hayyacin ta, ita kaWai tasan tartsatsin azabar da ta sha, cikin fitar hayyaci take ambaton sunan Wan uwanta gabriel, yayin da hawaye ke tsastsafowa kan kincinta masu Wumin gaske, idanunta sun juye jawur kamar garwashin wuta, takasa tsaida gangar jikinta sai birgima takeyi saboda zogin azabar da gabanta yakeyi mata.



Zu?unnawa dattijuwar tayi saitin inda take, muryarta da gadara tace"bakin ki ne Yaja maki! Nayi mamaki da har kika Iya rayuwa, ay nayi zaton zanzo na same ki awargaje babu rai, amma saboda taurin kai har yanzu numfashin ki bai daina fita ba...." ta ?are maganar tare da tofa mata yawu mai yau?i kan fuskarta har cikin idanunta Ya shiga.



"FaWa da aljani ba riba, wannan somun ta6i ne, nan gaba idan kika kuskura kika sake yunkurin yi min rashin Wa'a farfesun namanki zansa ayi min shashasha kawai' ta faWa tare da kai hannu ta dam?i sarkar cross din wuyan gabriellah taja ta da karfi ta sha?e mata wuya, birgima tadingayi cikin fitar hayyaci ta soma kokarin ceton kanta sai dai ta gaza, dattijuwar bata kyale ta ba har saida taga ta daina motsi jikinta Ya saki tukunna ta ?arasa balle sarkar ta jefar da ita gefe Waya, fatar wuyanta tayi jawur saboda shakar da tai mata.....



Mikewa dattijuwar tayi fuskarta babu fara'a ta sanya ?afa ta naushi cikin gabriela tsabar rashin imani duk da ta sumar da ita hakan bai mata ba...



Fucewa tayi daga toilet din, ta ba giant umarnin ya dauko gabriellah, yan uwanta na kallo ya fito da ita zindir babu kaya ya ratayata kan kafadarsa suka fice daga dakin, kamar jira suke su tafi gaba daya suka rushe da kuka mai cin rai, ha?i?a sunji zafin abunda Ya faru da gabriela saboda suna sonta, tana taimakon rayuwarsu wurin kwantar masu da hankali idan damuwa ta addabe su sai gashi yau sun gaza taimakonta sunaji suna gani anci zarafinta an wulakanta rayuwarta.



Allah kadai Yasan Ina zasu kaita? Zata rayu ko ta mutu?



________________________Gabriel=ؔ?



A firgice Ya farka daga bacci, hannunsa dafe da saitin zuciyarsa dake harbawa da karfi da karfi, fuskarsa ta ji?e sharkaf da gumi.



La66ansa na kerma ya soma ambaton inna lillahi wa inna ilaihirraji'un.



zuciyarsa ce batay masa dadi, kuma yana ji aransa wani mugun abunne ya faru da yar uwarsa dake acan gidan kurkukun ?addara, saukowa yai dag????? ? ? ? ? ? ? ? ? ? ? ? ? ? ? ? ? ? ? ? ? ? ? ? ? ? ? ? ? ? ? ? ? ? ? ? ? ? ? ? ? ? ? ? ? ? ? ? ? ? ? ? ? ? ? ? ? ? ? ? ? ? ? ? ? ? ? ? ? ? ? ? ? ? ? ? ? ? ? ? ? ? ? ? ? ? ? ? ? ? ? ? ? ? ? ? ? ? ? ? ? ? ? ? ? ? ? ? ? ? ? ? ? ? ? ? ? ? ? ? ? ? ? ? ? ? 
a kan gadon su, yakai hannu ya kunna switch din dakin haske ya gauraya ko'ina, idanunsa sun cika da kwalla, gaba daya ya rasa meke masa daWi.





A hankali yake yin tafiya kamar wanda aka zarewa laka sam babu karsashi a jikinsa, toilet ya shiga bayan ya fito ya nufi closet dinsu ya canza kayan jikinsa da jallabiya, kafin ya tsaya kan darduma ya fara jera nafilfili saboda yai mata addu'a.



Bayan ya kammala jiki asanyaye ya Waga hannayensa sama ya fara addu'o'i hawaye na wanke fuskarsa



Shesshekar kukansa ce ta farkar da naufal, tunkafin ya bude idanunsa kunnansa suka soma jiyo muryar sajeed Yana fadin"Ya Allah kada ka bari acutar min da ita, Ya Allah ka kare min ita daga sharrin duk wani abun cutarwa...



Da wata irin kasala naufal ya sauko daga kan gadon yaje gefen prayer mat din Ya zu?unna Yana dubansa.



"Sajeed meke damunka ne naga kana kuka"?



Idanunsa jawur ya kalle sa"Naufal bana jin dadin zuciyata, ina ji araina wani abu Yana faru da gabriela, kwata kwata banyi bacci mai dadi ba"



Dafa kafadarsa naufal yai cikin kulawa da nuna tausayawa yace"meyasa baka ta da ni munyi sallar atare ba"?



"Bana so na takura maka" girgiza kai naufal yayi"babu takura, nima yar uwata ce sajeed, zan iya hana idona bacci don muyi mata addu'a"



Kallonsa kawai yai ba tare daya ce masa wani abu ba.



"bro ba ka tunanin Danish zai Iya taimaka mana? Da alamun ruWu sajeed ya furta"bangane me kake nufi ba"



Naufal yace"ina nufin me zai hana mu nemi taimakonsa akan ya Wauko mana yar uwarmu, tun da yana da ?arfin da zai iya yin hakan"



"tayaya zai iya zuwa gidan kurkukun ?addara Ya taimake ta? ni bazan Iya tunkararsa da maganar nan ba, saboda bana so ya sake shan wahala, Za su Iya cutar da shi idan Yaje......." Ya faWa Yana faman matse kwalla, kafin wani Ya kuma furta kalma sautin motsin buWe kofar dakin su Yaja hankulansu ga duban door room din, kusan a tare suka zabura suka mike tsaye suna kallon shi babu wanda Yayi zaton shi ne, saboda bai ta6a shigowa bedroom din su ba, watakil Yana Wan zagaye gidanne Ya jiyo sautin muryoyin su shiyasa ya shigo dakin na su



Har suna baki wurin gaishe da shi cikin girmamawa.



Bai amsa masu gaisuwar ta su ba, gaba daya hankalinsa na akan fuskar sajeed, farar jallabiya ce a jikinsa ta kamasa.



"Meke faru ne"? Ya jefa masu tambayar, da sauri naufal Ya nuna sajeed da yatsa"shi ne ke kuka"



takawa yayi a hankali Ya karasa gaban sajeed yakai hannu ya dafa kafadarsa



"I'm sorry nayi maku la6e, ba hali na ba ne, na fito ina zagaye gidanne sai najiyo voices Winku kuna magana, bakomaine Yaja hankalina ba, face sautin kukan ka, fadamin meke damun ka" da wata irin sanyayyar murya mai haWe da kasalar bacci ya furta maganar



Sajeed bai 6oye masa komai ba, dangane da Sister dinsa, ba zato ba tsammani yaji chief Yai huggin dinsa da hannu biyu kamar kaninsa, tuni yaji wani irin sanyi ya ratsa zuciyarsa kamar an yaye mashi damuwar shi, a hankali chief ya daura hannu daya kan bayan sajeed Yana Wan bubbuga masa bayan cikin sigar lallashi muryarsa kasa kasa kamar tameyin raWa ya furta"ka cigaba da yi mata addu'a, Allah Yana atare da su, kuma Yana sane da duk wani hali da suke a ciki, in sha Allah komai yazo karshe, In har sister dinka nada tsawaicin kwana zata rayu ne kamar yadda kuma kuka rayu bayan wahalar da kuka fuskanta....." daWaWan kalamai chief ya cigaba da furta masa, ko a mafarki ba su ta6a tunanin chief zai shigo bedroom dinsu balle har ya rungumi Waya daga cikin su, sun kara ganin darajarsa da kimarsa a idanun su, sunyi mamakin hakan sosai, mutumin ya ?ara siye zuciyoyin su.

Sai da ya tabbatar Ya kwantar masa da hankali kafin ya raba jikin su daga na juna.



Fuskarsa da damuwa ya furta"time din sallar asuba yayi, ina jiranku a falo ku shirya mu tafi masallaci, ku sanar da sauran yan uwanku maza" amsa masa sukai da toh, gently ya juya har Ya kusa fita daga dakin muryar sajeed ta ratsa kunnansa.



"Nagode chief, kamar yadda ka faranta min rai, kaima Allah Ya faranta maka naka"



Ba tare daya juyo ya kallesa ba Ya furta"Ameen, but ku kira ni da sunana Owais, zanfi jin daWi"



Murmushi suka saki atare suka hada baki wurin furta"Yaya Owais" jinjina kansa yai kafin Yasakai Ya fuce daga dakin, wayyo Allah dadi kamar jira suke Ya fita, da sauri Sajeed Ya ruko gaban rigarsa ya soma shinshina kamshin turaren chief.



"Naufal shinshina kaji" shinshinawa naufal yayi sai dadi suke ji

"Wallahi baka ji dadi ba daya rungune ni, sai naji kamar an wanke min damuwana, mutumin Yana da mutunci sosai komai nasa yana burgeni....." santin chief suka cigaba dayi.



Kafin daga bisani naufal yace"yana fa jiranmu zamu tafi masallaci, mu yi sauri mu shirya"



=ؘ?UNAISAH ANGEL=؋?



kiran sallar asubahin farko, wayarta ta fara ringing kamar zata fasa kunnuwan su, cikin duhu ta farka tare da laluba hannu ta dam?o wayar dake ajiye kan nightstand ta Wago da ita ba tare da ta duba sunan mai kiranta ba tai picking



"Unaisah! Ina kika shiga inata jaraba kiran layinki bana samu" wata irin zabura tayi aWan ruWe saboda bata gane wacece ba.



"Nasan baki gane mai magana ba, Aunty pretty ce"



Ajiyar zuciya ta sauke muryarta da kasalar bacci ta ce "Yanzu na gane, Ina kwana kin tashi lafiya"



"Ki yi hakuri na katse maki baccin ki, na damu da son jin awani hali kike a ciki kwana biyu ba ki neme ni ba"



Muryarta adidashe Tace"ba komai, nima kina araina"



"Ban yarda ba, meyasa baki kara kirana ba? Ni ay fushi ma nake dake, kin manta dani" muryar benazir da alamun 6aci rai tay maganar.



"Ba haka bane wallahi ban manta dake ba, nayi rashin lafiya ne amma yanzu naji sau?i, wayar ma bata a hannu na sai jiya na kar6e ta"



Tana jiyo sautin muryar aunty pretty tana zabga salati gaba daya ta ruWe jin bata da lafiya



"Inna lillahi! Yanzu ya jikin naki? da sauki?



Murmushi unaisah tayi jin yadda ta ruWe"ay na fada maki da sau?i yanzu"



Tana jiyo sautin ajiyar zuciyar ta

"Har naji sanyi araina, Allah ya ?ara maki lafiya, wallahi baki ji yadda naji ba saboda na damu dake, dan Allah Idan nan abuja kuke da zama, ki bani dama inzo gidan ku, dama yau nakeson fita anguwa"



waro idanu unaisah tayi da sauri tace"a'a ni ban ma ta6a zuwa abuja ba, a kano mu ke"



"Allah sarki, kinyi min nisa, in sha Allah wata rana zan kawo maku ziyara"



"Nagode da kulawarki a gare ni" sun jima suna waya kafin daga bisani su ka yi sallama, ta ajiye wayar tana faman sauke ajiyar zuciya, ita kanta tana son haWuwa da matar sai dai tasan ba abune mai yiwuwa ba, na farko batasan wacece ita ba? Idan har dagaske number da take amfani da ita ta sajeed ce me zai biyo baya?



da wannan tunanin ta sauko daga kan gadon ta kunna hasken dakin nasu



a hankali ta sauke idonta kan Deeja dake bacci tana jan minshari kwatsam taga ta fara mirginawa zata faWo ?asa daga kan gado, cikin zafin nama ta yi hanzarin tallabota a hankali ta wurga ta kan mattress din



Murmushi ta dan saki kafin ta juya ta shiga toilet, har yau tana mamakin jinin daya dauke mata tun bayan da ta sha bakar wahala bai dawo ba, har cikin ranta bata ji dadi ba, saboda taji ance alamun girma ne ga mace, kuma idan tanayi boobies Win ta zasu kara cukowa sannan hips dinta zai ?ara faWaWa komai


Related Ebooks

Leave a Review

You cannot submit review untill you Register or login