Showing 123001 words to 126000 words out of 391264 words

Chapter 42 - Cigaban Kurkukun Kaddara Takun Karshe Complete Hausa Novel

11 Feb 2025

3612

a cikin su...." Yana a cikin wannan Halin Wayarsa ta sake Yin ringing, Ko kallonta baiyi ba a zaton shi mutuminne Ya ?ara Kiransa shiyasa bai kulata ba,



Jiki amace Ya zauna kan couch gaba Waya Ya rasa sukuninsa zuciyarsa sam bata masa dadi,



Wayarsa sai faman ringing take da zarar kiran Ya katse wani Yake shigowa,



Runtse idanunsa yayi bakomai Yake hangowa ba face fuskar Daddynsa data Uncles dinsa kai harma da Kakansa mutanan kirki masu Daraja a idon duniya, abune mawuyaci ya gasgata maganar mutumin in har ba gani yayi a zahirance ba, to wai wa akeso Ya zarga a cikin su? hakan ma bazai ta6a yiwuwa ba, wannan rashin imanin badai a family Winsa ba, sai dai wani baren dake a cikin su,



Knocking kofarsa akai, nan take alert ya shigo masa, kamar bazai tashi ba, a kasalance Ya mi?e Ya nufi wayar Ya danna unclock slowly ?ofar ta buWe, bai kai idonsa ga mai shigowa ba hankalinsa na akan missed calls din da akai masa daga delivery man na Companynsu, tunawa da sa?on Hateem yasa shi saurin dannawa mutumin kiran bayan yai picking suka gaisa ya sanar dashi sa?one Ya kawo masa tun Wazu Ya shigo jami'ae sun hana shi ?arasowa ciki,



"Okey, Gani nan zuwa" ya furta,



Sauke wayar yayi daga kunnansa

Juyawar da zaiyi ke da wuya karaf idanunsa suka sauka akan ?afafunta dake asanye cikin highhill, sam ya manta da izni daya bada na ashigo dakinsa,



Tun daga ?asa Ya fara kallonta har Ya sauke idanunsa kan fuskarta, ganin kallon da yake yi mata ne yasa tai saurin cewa "naga kana waya shiyasa ban yi magana ba" muryarta ba ?aramin sanyaya masa zuciya tayi ba sai yaji kamar yasha pain reliever ne,

Kallo Waya da unaisah tayi masa sai da ta fahimci wani abu na damunsa,



"Ina wuni,"



Lumshe idanunsa yai muryarsa da sanyi ya furta "lafiyalou,"



"Idan akwai wani aiki da zan maka ka faWa min"



"Okey" ya faWa tare da kallon bedroom dinsa "ki gyara min Wakin but karki takura kanki" amsa mashi tayi da toh, Fucewa yai daga Wakin Ya barta ita kadai wani irin dadi taji, sai da ta 6ata lokaci wurin sha?ar kamshin turarensa daya cika dakin kafin ta fara gyara mashi gadon shi,



A sitting room dinshi Yasa aka shigo mashi da Wan sakon, da sallama Ya shigo hannunsa ru?e da wata katuwar shopping bag mai Wauke da logo na Obie tech,



"Barka da warhaka Yalla6ai, fatan na same ka lafiya" yana daga zaune kan sectional sofa Ya amsa mashi da barka da zuwa,



"Yawwa Sir, ga sa?on" da hannu Ya nuna masa gaban sofa Win da Yake mutumin Ya ?arasa Ya sauke jakar kayan Kafin sukai sallama Ya juya ya fuce,



Ko minti biyar ba ayi ba wani senior agent Ya shigo sitting room Win hannunsa ru?e da mug din coffee, cikin girmamawa ya gaishe da shi kafin Ya Waura masa cup din kan table din gabansa,



Da hannu ya nuna masa shopping bag din "fito min da kayan dake a ciki"



"Okey sir" zu?unnawa yayi agaban Jakar Ya fara zaro Apple laptop sabuwa gal, tare da phone box na Iphone 15pro max, A hankali Ya Waura su kan rug din gaban sofa din kafin ya ?arasa curo sauran kayan, Apple ipad da headphone tare da watch box and eyeglass case" bayan ya kammala curo su, chief Ya Wan jinjina kansa kafin yace da shi ya maida su ciki ya amsa mashi da Okey Sir, mayar da su ciki yay sannan Ya mi?e Ya sarah mashi da hannu yay mashi alamar yaje ya juya ya fuce,



Har cikin ranshi Yaji dadin kyautar da Hateem yayi ma yaron kaya masu kyau da tsada, aransa ya ayyana zaiyi amfani da wannan damar wurin ganin Yaja shi a jiki,



Cup Win Ya dauka Ya fara kurbar coffee a halin Yanzu Baya bu?atar kowa a kusa da shi shiyasa Ya ke6e kansa don Ya samu damar Yin nazari,



A 6angaren Unaisah dake gyara masa bedroom dinsa, har ta gama da gadon ta dawo gaban dressing mirror Winsa tana jera masa perfumes Win yayi amfani dasu,



Tunkafin tagama take Jin kamar faWuwar gaba, kamar ance ta Wago ta kalli madubin kwatsam idanunta suka sauka akan shi, Rasss! taji gabanta ya faWi, a matu?ar firgice ta juyo tana kallon shi ya harWe hannayensa kan ?irjinsa fuskarsa kamar wanda aka aiko ma sa?on mutuwa, ko tayaya akai ya shigo Wakin bayan kofar tana da security? in badai Chief Win bai rufeta ba, anya kuwa shi ne? Ko dai iskokan dake ajikinsa ne? Taya akai ma Yasan tana a dakin Chief?,



Yawu ta haWiya da?yar zuciyarta na harbawa da matsanancin bugu ta furta"..My man"



Wani kallon tuhuma Ya wurga mata tare da ?ara haWe girarsa,



Muryarta da inda inda tace "um..ka gane, wai dama ina Wan gyara masa dakinsa ne kaga ya taimaki rayuwarmu shiyasa nake son kyautata mashi....." kamar mara gaskiya haka ta fara kora masa jawabin da bai tambayeta ba, har wani gumi ta fara haWawa akan fuskarta duk da sanyin A.c din dakin,



"You don't want peace" da kakkausar murya taji Ya faWa,



"Me kake nufi?"



"Abunda kunnanki Yajiye maki"



Yai maganar tare da takawa yaje gabanta ya dam?o hannunta ya jata da karfi ya nufi ?ofar, kokarin ?wacewa ta dinga yi tana fadin "dan Allah ka sake ni, ban kammala Yi masa gyaran ba, Daddyna ne yace na dinga kyautata masa...." ko ta kanta baibi ba har sai da Ya fito da ita daga Wakin ya nufi bedroom dinsu da ita, A kan gado Ya wurgar da ita ta mirgina tana faman maida numfashi,



"Kada ki kuskura ki ?ara zuwa Wakin shi idan ba haka ba Kinsan zan iya komai akanki, har Daddyn naki bazan ?yale sa ba saina ja masa kunne akanki in har yana son zaman lafiya dani" waro idanu waje tayi tare da Wagowa tana kallon shi, Ya haWe rai kai kace ba daga bakinsa maganar take fitowa ba,

Harara ya watsa mata kafin ya juya zai bar Wakin, durowa tayi daga kan gadon jiki na 6ari tayi saurin shan gaban shi Ya tsaya yana kallonta,



Wani irin kwarjini yayi mata a ido, cikin sanyin murya tace"tunda bakaso bazan ?ara ba, amma dan Allah kada ka ta6a min Daddyna wallahi ina son shi bana son wani abu ya same shi, kuma ay shi baisan ala?ar dake a tsakanina dakai ba shiyasa yace haka..." marairaice masa fuska tayi kamar zata sanya mashi kuka

wani irin kallo taga Yana bin ta da shi, tunawa da abunda Ya faru Wazu ne Yasa tayi saurin matsawa ta bashi hanya don Ya wuce,

Yana fita daga Wakin ta sauke ajiyar zuciya, tsoki ta dan ja abun na shi ya fara bata takaici, Wannan wani irin kishi ne? "Jarababbe kawai" ta faWa tare da samun wuri gefen gadonsu ta zauna tana faman haWe rai, ta ?udiri aniyar sai ta koma Wakin chief yi masa aiki ko ba yau ba sai dai Ya haWiyi zuciya ya mutu, saboda shi bazata ?i bin umarnin Daddynta ba duk da tana jin tsoron yace zaiyi mashi wani abu don ta fahimci ba kaine da shi na,



_______________Mahboob



Shigowa gidan yayi bayansa a goye da Baby Junaid, tunda yayi sallama idanunsa suka sauka akansu Zeenatu dake a falon har kusan firgita yayi da ganinta saboda kyanta da yaja hankalinsa, Aneelerh na ganinsa ta mi?e tana faWin "Oyoyo Baby junaid Wina, mahboob Ina ka kai min shi tun safe sai Yanzu fisabilillah, halan koma abinci baici ba" ta faWa tare da kar6ar Junaid ta rungume shi a jikinta, sam babu kuzari a jikinshi kamar bacci ma yakeyi ya farka

Muryarsa tamkar zai fashe da kuka Yace"Mommy, Yaya mahboob bai da tausayi sai da nace masa ni ya dawo dani gida amma ya?i ya dawo dani, kuma wallahi Allah bazan sake binsa unguwa ba" idanunsa aruntse yake masifa, gaba Waya mutanan falon Suka kwashe da dariya hada Benazir da bata jima da fitowa ba, Yaron ba ?aramin burgesu Yayi ba musamman Zeenatu, duk rashin sakewarta jiki na rawa ta mi?e ta nufi su Aneeleeh tace "Aunty ki bani shi in dauke shi"

Murmushi Benazir tayi "Allah yasa ya yarda rigima ne da shi" mi?a mata shi tayi, abun mamaki jikinshi har 6ari Yake wurin Mi?a ma Zeenatu hannu don ta Wauke shi Ummi na dariya tace "Wan ?wal uba yaga farar fata, da mu mukace masa yazo yadda ransa ya 6aci Win nan wlh ba zuwa zaiyi ba" dariya sukai baki Waya,

Rungumesa Zeenatu tayi har wani ?ara ?an?ameta yakeyi, komawa tayi kan sofa ta zauna hannunta akan sumar kan shi

daga bisani mahboob Ya gaishe da su Dr shureim fuskokinsu da fara'a suka amsa mashi, gabatar masu da shi Aneelerhtayi kamar yadda ta gabatar masu da Zahra a matsayin ya'yan uncle dinta,

Sunji dadin karramasu da akayi, ko da lokacin salla yayi Mahboob ne Ya raka Dr shureim masallaci sukayi sallah atare,



Har wuraren karfe shida na marece suna agidan, Dr shureim yaso su tafi Mami ce ta tsaida su saboda abie ya kira waya yace in sunzo su jira su dawo gidan don su gaisa, Bayan dawowar su Abie a falo suka zauna wata sabuwar firar suka soma yi cikin raha hada Uncle Wan Iya Ya dinga basu labaran ban dariya gaba Waya suka cika su da farin ciki, baiwar Allah Benazir daurewa kawai takeyi duk don kada su gane halin da take a ciki, Aneelerh ce da Mami kadai suka san meke damunta, da zarar sun haWa ido da Aneelerh take yi mata alamar tayi ha?uri, har bayan sallar magrib suna gidan

Lokacin da zasu tafi har bakin motarsu suka rako su baki Waya Kamar kar su rabu da juna, musamman benazir da Aneelerh, haka itama Zeenatu da Junaid yaron Ya kwanta mata aranta, har hotuna tayi masu da wayar Dr shureim, ko time Win da zai ci abinci ita ta bashi abaki, bayan sunyi sallama da junansu suka tafi, su mami basu daina kallon motarsu ba har suka fuce daga gate din gidan kafin suka koma ciki.





______________



Tun cikin mota Zeenatu ta lura da Yanayin Benazir ta haWe rai sosai fuskarta tayi jawur Ko magana bata son yi, Ita kaWai tasan raWadin da take ji ta ?osa su koma gida saboda taji zafin 6oye mata gaskiya da Mami tayi,

Motarsu na ?arasa shiga gida Kamar jira take Dr shureim Yayi parking azafafe ta hankaWe murfin motar ko yar purse dinta bata dauka ba ta nufi falo,



Hankali a tashe Dr shureim Ya fito Yabi bayanta, Itama Zeenatu ta fito hannunta Wauke da purse Win Benazir ta bi bayansu,



Da karfi take ambaton sunan Mami kamar ma?oshinta zai 6allo, ko sallama batayi ba,



Jiki na 6ari Hajiya layla da Hajiya Sarah suka fito daga dakunan su,



Tunkafin ma tayi magana Hajiya layla ta fahimci meke damunta abun da take gudune Ya faru, dama tun Wazu take zullumin dawowarsu har kiran Benazir Win tayi amma batay picking ba balle har ta samu damar Yin magana da Aneelerh don ta dakatar da ita akan kada ta faWa mata gaskiyar abun da Ya faru,



"Benazir ba saida nace maki idan kin isa gidan ki kira ni ba? Meyasa bakiyi hakan ba...." a rude Mami ta furta hakan, Cikin shesshekar kuka tace "Nagode ma Allah dana manta ban kira ba, abun da kike 6oye min shi aka faWa min! Mami meyasa zakiyi min ?arya akan 6atan mijina da ?ata?" rai a matukar 6ace tay maganar tana kallon cikin idonta,



"Wallahi baku kyauta min ba, kinsan kuwa yadda na ?wallafa raina akan son ganinsu? Mami why? Why kikai min haka..."



"Dan Allah Kiyi ha?uri Benazir, tayi hakan ne saboda guje ma bacin ranki.." Hajiya Sarah ce ta fara kokarin shawo kanta, Zeenatu dake kuka da gudu ta nufi Waki ta shige saboda bata son tashin hankali, Idanunta jawur ta kalli Hajiya Saratu "miye amfanin boyemin da tayi? Bayan dole wata rana zanji awani wuri! Da ace ta faWamin da yanzu komai ya wuce saboda ba yadda zanyi dole inyi ha?uri ....ni banji daWi ba Mami wlh baki kyauta min ba...."

Dr shureim Sam Ya kasa magana, tsananin tausayin benazir ne Ya cika sa, baisan Ya akai Aneelerh ta sanar da ita ba,



Kallonshi Benazir tay"Yaya Shureim why? Kaima hada kai aka haWa baki don 6oye mun gaskiya? Ban ta6a tunanin zakuyi min haka ba..."



"Zanyi maki bayani ki nutsu ki saurare ni...." bai ?are maganar ba da gudu Benazir ta bar falon ta shige Wakinta, tana shiga ta maido ?ofa ta datse tabar su atsaye suna kallon kallo,

"Shureim wai wanene Ya faWa mata? Kuma kana agidan baka dakatar da hakan ba?" cike da damuwa Mami ta faWa,



"Wallahi Mami bansan komai dangane da wanda Ya faWa mata ba nasan dai bai wuce Aneelerh, kawai yanzu tun da ta riga ta sani muje mu lallasheta har asamu ashawo kanta,



Babu irin bugun da basuyi ma kofar dakin Benazir ba amma ta?i buWe masu, tana jiyo sautin muryoyinsu daga waje sunata yi mata magiya akan ta buWe masu ?ofa,

Tana kuka tace masu dama sun daina wahala saboda bazata bude ba har sai lokacin da ranta yabar gangar jikinta" wannan maganar tay matu?ar Waga masu hankali, Mami tun tana lallashinta har takaiga hada mata da ashar amman tayi burus taki buWewa,



Wuraren ?arfe tara na dare su Alhaji ubaid suka dawo gidan, nan fa suka tarar da abunda ke faruwa kowa Yayi tsaye kofar Wakin Benazir in ka cire Alhaji musa wanda tun shigowarsu daya gama sauraran abunda ke faruwa yace su kyaleta in ta gaji zata buWe kofar, Yana faWan hakan Ya ?ara gaba abunsa, Babu wanda Yaji dadin maganarsa Hatta Alhaji ubaid yaji zafin Yadda Ya nuna halin ko'in kula akan halin da Benazir Win ke ciki, Har wurin ?arfe 12 na dare ana abu Waya don dole suka hakura kowa Ya koma Wakinshi ransu a jagule ahakan ma babu wanda Ya Iya runtsawa a cikin su..



Dr Shureim Yana Cikin Yin zarya a Wakinsa kwatsam Ya tuna da sha?ar da ake ma Benazir idan dare Yayi Tabbas Yana ji aranshi za'a Iya kaimata hari duba da halin da take a ciki ba lallai ta iya ta6uka wani abu ba gashi ta datse kofa, Fitowa yai da sauri har Yana tuntu6e garin sauri Ya nufi kofar Wakin Yay knocking shiru batai magana ba, Cikin sanyin murya yace "Pls idan kina saurarena ki tashi ki kunna karatun alkur'ani kada ki kwana ahaka, Yakamata kiyi hada nafila..." shiru bata tanka masa ba, jikinsa yai mugun sanyi baisan awani hali take a ciki ba, karshe zama yayi a ?ofar Wakin don baya jin zai iya tafiya yabarta ya ?wammace ya kwana anan.



____________________________



Sai dare Zahra ta kunna wayarta da Mahboob Ya kawo mata daga wurin gyara, Cike da zumuWi ta shiga gallery dinta anan taga hotunan da suka Wauka tare da Unaisah, da sauri ta fito daga Wakinta ta nufi bedroom Win Aneelerh, tana shiga ta sameta a zaune kan prayer mat hannunta ru?e da cazbaha tana ja yayin da acan ?asan zuciyarta take tunanin ko ya su Benazir suka isa gida taji shiru bata kirata ba, har kira tay amma ba'ay picking ba,



Jin sallamar Zahra yasa ta Wago kai ta kalle ta,



"Zahrah me kikeyi har yanzu baki kwanta ba"?



"Taya zan Iya runtsawa bayan ban nuna maki hotunan dinner ba, sai Yanzu na samu damar kunna wayar ma" ta faWa tare da mi?a mata, Kar6a Aneelerh tayi kafin ta soma bin hotunan da kallo,



Zahra na atsaye tana kallonta, kwatsam taga Aneelerh ta zabura ta mi?e tsaye hannunta na kerma tuni cazbahar ta jima da barin yatsan ta,



A ruWe ta furta"Zahra wacece wannan Yarinyar da kukai hoto da ita??"



Murmushi Zahra tayi "itace yarinyar da nake baki labari mun haWu a wurin dinner Win, amma ya akai naga kamar hankalinki Ya tashi da ganinta?" Ta faWa tana kallon fuskarta,



"Zahra taya hankalina bazai tashi ba, ke baki ga fuskarta da kyau ba? wannan yarinyar kamanninta sun 6aci dana Angel Winmu...!" Saida Aneelerh tay wannan maganar Zahra tafara tariyo fuskar Yarinyar, haba shiyasa take tayi mata kallon sani,



"Zahra bata fada maki sunanta ba"?



"Tace min sunanta UNAISAH"!

Sponsored Post
Tags
Kurkukun Kaddara
YOU MIGHT LIKE
POST A COMMENT
Idan kuna da tambaya akan abinda Baku game ba ko kuma kuma Neman littafin da babu a nan kawai ku ajiye tambayarku a ta comment ko wani shawara da Zaku bamu.


Previous Post
Next Post
GET IN TOUCH
Facebook
twitter
YouTube
Instagram
Whatsapp
SUBSCRIBE US

OPINION
FACEBOOK

COMMENTS
CATEGORIES
Africa
(1)
Al'adu
(1)
Alkamawa
(3)
Article
(3)
Blogger Tips
(1)
Economy
(5)
Education
(2)
Entertainment Gist
(1)
Gyaran-Jiki
(5)
Health
(13)
Jikar Iya
(11)
Kimiya
(1)
Kiwon Lafiya
(54)
Kukan Zuci
(5)
Kwalliya
(4)
Labaru
(23)
Lifestyle
(1)
Ma'aurata
(1)
News
(300)
Nigeria
(5)
Noma
(1)
Opinion
(3)
Picture
(3)
Politics
(15)
Profile
(2)
Q&A
(1)
Ramadan
(9)
Ramadan Tafsair
(1)
Siyasa
(1)
Sports
(72)
Tarihi
(5)
Technology
(1)
Tips
(3)
Video
(3)
YouTube
(5)
Zain Abeed
(1)
Zamantakewa
(1)
Novels Elite
Get the Most Exciting News and Read Your Favorite Hausa Novels. Let us be your source for exciting news reports worldwide, as well as access to a wide variety of blogs and blogging tools. We also offer novels in different languages including Hausa so you can easily read what interests you! Plus with our Google Adsense partner program, monetize when readers engage with your content.

Novels Elite
SUBSCRIBE
Posts
Comments
Links
Post a Job

LATEST POSTS

ADVERT
Novels Elite
Copyright ? 2024 Novels Elite | All Rights Reserved
DMCA.com Protection Status
Disclaimer |
Privacy Policy |
Terms and Conditions
Our website uses cookies to improve your experience. Learn more

Accept !
[14/10, 6:05 PM]  Amin@ M Yusuf Yol@: Home
Kurkukun Kaddara
Kurkukun Kaddara Takun Karshe Page 26 Complete
by
Novels Elite Admin
July 07, 2024
Sponsored Link

Novels Elite English
Rass Taji gabanta Ya faWi La66anta na kerma tace"Zahra itama ainihin sunanta Unaisah, Angel da muke kiranta nickname ne da daddynta Ya sanya mata, Wiyar wacece ne a family din su"?



Hankalin zahra ba karamin tashi yayi ba, ganin yadda aneelerh ta ruWe ita kanta aruWen take





"Na manta ban faWa maki labarin Yaran ba, Kamar Yadda naji daga bakin chief owais, kamar ba su da alaka da su, hasalima a daji suka tsinto su..." tiryan tiryan Zahra ta kwashe duk abunda Ya faru a wurin dinner din dangane da su Unaisah ta sanar da aneelerh



Kusan zaucewa tayi hannunta dafe da kai, ganin tana tangyal tangyal kamar zata faWi Yasa Zahra Yin saurin ru?o Aneeelerh ta taimaka mata ta zauna gefen gado



"Wallahi itace, Angel ce, Har abada bazan ta6a mantawa da fuskarta ba, ko shakku banayi wannan Yarinyar ANGEL ce tun da har kika ce tsintar su akai....



Gaba Waya rudanine akan fuskokin su,

"Hakan na nufin Junaid Shi Ya fara gane itace?

"Bangane me kike nufi ba yaga hoton ne"!

Jinjina mata kai tay lokacin dana buWe hoton don in nuna masa da karfi ya kwace wayar daga hannuna Yana fadin Angel Angel..."



"Zai iya yiwuwa saboda Yawan nuna masa


Related Ebooks

Leave a Review

You cannot submit review untill you Register or login