Showing 114001 words to 117000 words out of 391264 words

Chapter 39 - Cigaban Kurkukun Kaddara Takun Karshe Complete Hausa Novel

11 Feb 2025

2614

firgigit ta ware idanunta masu Wauke da bacci ta sauke su kan ceilling da alama batasan daga ina ake kiran ta ba sai faman ?yafta ?yafta idanu ta ke Yi, fuskarta ta ca6e da jan bakin ta



"gani anan tsaye ina kallon ki" wurga ido tai kan Unaisah da ke yi mata magana, tana a tsaye ta ru?e qugu da hannu Waya, wata hadaddiyar riga doguwa ta sanya a jikin ta black colour tabi shape dinta ba karamin kyau tayi mata ba, hada light make up akan face dinta, tayi rolling veil ga wani daddaWan fragrance dake tashi



Zumbur khadeeja ta mi?e zaune fuskar a jagule take kallon ta



"Sorry na katse maki baccin ki, safiya tayi tun Wazu, ga shi ko sallar asuba bakiyi ba, yakamata kije kiyi sannan ki yi wanka ko kin ji dadin jikin ki"



Yamutsa fuska Khadeeja tay"to ke din wacece ne? Kin cika ni da surutu Ina yaya salsabeel da su rubina"?



Murmushi unaisah tayi"Yar uwarki ce unaisah baki gane ni ba"? Harara ta jefa mata"ni bansan ki ba Allah, ki fadamin ina yan uwana suke"?



Zuba mata ido unaisah tayi da alama zatai kafiya, don ma tasan halin kayan ta.



"Yan uwanki suna nan a cikin gidan nan, amma waye ya kawoki Wakin mu jiya"?



Sosa ?eya tayi kafin tace"harisuna, shine Ya rakoni in kwanta"



"Okey yanzu ki tashi ki shiga ga toilet can" ta fada tare da Wan juyawa ta nuna mata kofar da hannu, saukowa tayi daga kan gadon tana mi?a tare da hamma ta nufi toilet ta shige, unaisah nata bin ta da kallo har ta shige.



"kin canzamin kamar ba deejana ba, naso ace kina acikin hayyacinki komai Ya faru nasan zakiyi farin cikin saurayin rayuwar da muka samu, Allah Ya baki lafiya my sister"



Bakomai take tunawa ba, face ranar da giant ya tafi da khadeeja da kuma lokacin da aka dawo masu da ita taje gaban gadon ta tana shesshe?ar kuka ta tada ta daga bacci taja ta suka shiga toilet har take fada mata abun da akayi mata bayan an Wauke ta



Tuni taji jikinta yayi sanyi lakwas rayuwa kenan, babu wanda yayi tsammanin zasu kai wannan lokacin araye sai gashi Allah ya raya abun shi, dama ance wuya bata kisa sai in kwana sun kare.



FaWowa Dakin Haris Yayi, fuskarsa dauke da tsantsar farin ciki sai faman sakin murmushi Yake yi, ba don komai ba sai don zumudin ganin deejansa jiya da ita Ya kwana Aransa yanzu haka yazo ne don Ya ?ara ganinta ya kuma tabbatarwa kansa ba mafarki bane abun da Ya faru Jiya.



Unaisah Na ganinsa Tace"ba sallama? Me ma Ya kawoka dakinmu da sassafe"?



Shafa sumar kansa yai"ina deejana"? AWan ruWe tay pretending"deeja kuma? Kayi mafarki da ita ne"!



Hankali atashe Yace"bangane me kike nufi ba, wani irin mafarki bayan jiya sun zo gidan nan har mu ka yi shagali, da kaina ma na rakota dakin ku da tace min tana jin bacci.



Fuska adaure tace"haris? Ko dai ka fara samun ta6in hankali ne? Meya kawo maganar deeja? Bayan ta riga da ta rasu tun a prison"? Yanayin yadda tayi magamar ba karamin kayar masa da gaba tayi ba jikin shi yai sanyi gwiwarsa ta sage



"Kina nufin mafarki nayi jiya" Waga masa gira tay"zai iya yiwuwa" shiru yayi zuciyarsa ajagule yake kallon unaisah gaba daya so take ta rikita lissafin ?walwarsa ..



"Lafiya ka tsaya kana kallona? Meke damunka ne"? ?walla ce ta ciko idanunsa muryarsa na rawa ya furta"deeja na ta mutu? mafarki nayi jiya sunzo? har ta buWe baki zata bashi amsa Kwatsam Deeja Ta banko kofar toilet din kamar an wurgo ta da karfi ta furta"Laahh! Haris kaine? Yana jin muryarta a ruWe Yakai dubansa gareta lokaci Waya ya sauke nauyayyar ajiyar zuciya, da gudu Deeja Ta nufe sa ta ?an?ame shi tana fadin"wallahi jiya har mafarkinka nayi harisuna"



"Deejana Kin tashi lafiya"?



Tana faman Washe Baki tace"lafiyalou wlh, nima muryarka najiyo ina ga daga Cikin toilet, Har na fara alwala na katse ta"



Unaisah dake kallonsu tana dariya gaba daya mamakin ?aunarsu ya gama cikata, wani abu daya Waure mata kai yadda deeja Ta yarda dashi bayan jiya sukai ta fama da ita akan ta tuna shi amma ta?iya sai gashi da yake kaunar tasu a jini take har sun sha?u jiya izuwa yau



"Sister kada ki sake yi min irin wannan wasan, zuciyata zata Iya bugawa Allah" Yai maganar idonsa akan Unasah



"Naji romeo, bazan ?araba, Yanzu sai kabarta ta koma ta karasa alwalar ko fa salla batai ba" Harara deeja ta watsa mata"waike ina ruwanki dani in ma banyi sallar ba, ay ni ba kullum nakeyi ba sai na ga dama, Ko su hawwa basu min dole balle ma ke da bansan wacece ba' muryarta da shagwa6a take magana hakan bakaramin dariya ya basu ba



Lalla6ata haris yayi"rabu da ita, kishi takeyi da take don taga kinfi ta kyau, " washe baki tayi jin Yana yabonta



"Yanzu ki koma ki karasa alwalar in kin gama ki yi wanka sai ki fito muje muyi breakfast" amsa mashi tayi da toh da gudu ta juya tana fadin Kada ka tafi harisuna ka jira ni in fito Yana murmushi ya amsa mata da toh har ta shige bai daina kallon ta ba



Da zolaya unaisah tace"Hankali Ya kwanta Haris, deeja Ta dawo, No more heartbreak " dariyar farin Ciki Ya saki" ba zaki gane ba, wlh daren jiya bayan na rakota dakin ku ta kwanta dana koma dakinmu har nafila nayi saboda in nuna godiya ga Allah daya sake hadani da ita, Ina son deeja Allah Yabar mun ita har abada, in ma mutuwa zata dauke ni ta dauke mu atare" idanu abude Unaisah ke kallon shi aranta tunani take tsakanin deeja da haris da kuma ita da danish suwaye sukafi son juna tsakani da Allah? anya idan danish Ya rasata zaiyi ciwon zuciya kamar yadda haris yayi akan deeja? Ko kuwa ita idan tarasa shi zatai hauka? tabbas A yanzu bata iya ganewa tun da wani bai ta6a rasa wani a cikin su ba, kuma bata fatan abun da zai raba ta da muradin ranta, her eternal lover



"Haris Ina tayaka murna, Allah Ya nuna mana ranar auranku mu sha biki" da mamaki ya maimaita kalmar aure" yar dariya tay"cikar burin masoya kenan idan time yayi basai na maka bayani ba" murmushi kawai yayi duk da baisan me akeyi a auranba but maganarta tasa shi fara jin son ganin auran nasu.



?arfe tara daidai agogo ta buga, Waya bayan Waya suke fitowa daga dakunansu zuwa dining Room kowan nan su yayi wanka Ya shirya sunyi kyau daga ganin fuskokinsu zaka shaida Anyi kwanan farin ciki daren Jiya....



Da wani irin Waukin junansu suka fara ?an rungume rungumen juna, gwanin ban sha'awa, ?aunar su a jini ta ke, harta chefs din dake a dakin cin abincin kallon su sukeyi saboda sun siye zuciyoyin su.



Mutun ukune ke babu acikin su, ummi da batool sai Danish, su kadai ne ba su kaiga ?arasowa ba.



Sun cika dining room din da surutu Ko zama sun kasa yai,



Gyaran murya chef Yai masu Hankalinsu Ya dawo kan shi



"Barkanku mu da safiya yan mata da samari, ina fata kun tashi Lafiya" a tare suka amsa mashi da lafiyalou



"Yawwa, Yanzu ba lokacin surutu bane, lokacin bama ciki hakkinsa ne, nasan kunyi kewar Juna amma Ku Wanyi hakuri ku zauna mana"



murmushi Kowan nan su Ya saki, Wayan Chef din Yace"Amma in ba damuwa zamu iya sanin sunayenku? Don gaskiya bansan sunanku ba unaisah kadai nasani' Ya faWa Yana nuna ta da yatsa



"Ba damuwa ni zan faWa maku sunayen su," unaisah ce tayi maganar, kafin ta fara faWa masu sunayen



"wadannan biyun masu kama da twins sunayen su Jemimah sai Azeeza" ta faWa tana nuna su da yatsa sai faman sakin murmushi sukeyi.



?aga masu hannu chefs din sukai alamar suna miko gaisuwa



"Sajeed Naufal and Javed" ta nuna kowannansu da yatsa



"Wannan Kuma sunan sa Haris ga deejarsa a gefe, kamar anta da jini suke"



"Kina nufin masoya ne"? ?aga masu kai tay alamar eh"



"Wow masha Allah, shiyasa suke bala'en kama da junansu ashe soyayyace atsakani, Muna mi?o maku gaisuwa" chefs din suka fada suna Waga masu hannu, washe baki deeja tayi shima haris din murmushi ne kan fuskarsa



"Ita kuma wannan sunanta Hannah" ta nuna hannah dake tsaye gefen parven, ga kuma Parveen acici" dariya sukai don sunsan Halinta na cin abinci"



Juy????































!
"
#
$
%
&
'
(
)
*
+
,
-
.
/
0
1
2
3
4
5
6
7
8
9
:
;
<
=
>
?
@
A
B
C
D
E
F
G
H
I
J
K
L
M
N
O
P
Q
R
S
T
U
V
W
X
Y
Z
[
\
]
^
_
`
a
b
c
d
e
f
g
h
i
j
k
l
m
n
o
p
q
r
s
t
u
v
w
x
y
z
{
|
}
~

?
awa tayi kan su Rubina"rubina, eve and yasmin sai hibba" da sauri eve tace"kin manta jiya na fada maki yaya salsabeel Ya canza min suna hawwa"



"Yeah Na tuna sunanta Hawwa, ga kuma sarah da mubeen" ta nuna su da hannu



"thank You unaisah, kunga yanzu munsan sunan kowan nan ku saura mu saba da juna koba haka ba"? Atare suka hada baki wurin amsa masu da Yeah



"Yanzu zamu fara shirya maku wurin zamanku tun da mun samu ?aruwa"



Ba tare da 6ata lokaci ba, mutun sha Biyu daga cikinsu suka zauna akan 12-seater dining table din da suka saba cin abinci akan shi, sauran suka samu gurbin akan 6-sitter dama ukune a dakin cin abincin.



Har sun fara cikin abincin, sautin cokulansu Ya cika dining room din kamar a restaurant yanayin yadda suka zauna, chefs din suna daga tsaye suna kallon.



Mi?ewa unaisah tayi tare da kallon chefs din tace"zanje na kira aunty ummi da batool" bata jira amsar su ba tay saurin kama hanya don tasan zasu iya tsayar da ita..



Har takusa isa ga stairs, sai ga su sunfito daga daki, Hannunsu ruke cikin juna yadda kasan uwa da Wiyarta, ummi na asanye da abaya maroon tayi rolling, batool tun kayan jiyane a jikin ta riga da wando na bacci



Suna ganinta a tare suka sakarwa juna murmushi da sauri batool ta saki hannun ummi ta nufi unaisah suka rungume juna kamar sun jima ba su a tare



"Barka da safiya My own sis, jiya ko ki neme ni, aunty ummi ta ?wace min ke" ta faWa tare da raba jikin su daga na juna.



"Ni da ke waye mai laifi? jiya kamar zanyi hauka wurin nemanki, ina kika je baki fada min ba"? rai aWan 6ace tayi maganar suna kallon juna



"I'm sorry, nima bada son raina na tafi nabarki ba, naga kuna firar yaushe rabo kuma bana son in katse ku shiyasa na tafi...."



"Ina kike je ne"? Ummi ce ta jefa mata tambayar



"Part din daddyna dake acikin gidan nan, " da mamaki ummi tace"oh dama anan yake zaune? Ko da yake naga gidan ba karamin girma ne da shi ba, ay ko zan haWu da shi maimakon ya gayyace mu muje baki Waya shine ya ware ki ko"? Ta fada da zolaya



yar dariya unaisah tayi"wlh ba haka bane, yace min next time kuma zai gayyace ku kuje part dinsa wurin auntyna danejo"



Murmushi ummi tayi"ai ko bai gayyace ni ba zanje da kaina, ko dan ingano danejo, inyi mata godiya saboda taimakon da tayi mana wurin ceto rayuwarki"



Fuskarta dauke da murmushi tace"naji dadin maganarki aunty ummi, Allah yabarmu atare" amsa mata sukai da ameen



"angama shirya mana breakfast a dining, naga baku futo ba shi ne nazo don in kira ku"



"Yanzu haka da kika ganmu yunwar ce ta koro mu nida baby girl dina" ta faWa tare da ruko hannun batool har zata ruko na unaisah donsu tafi a tare tayi saurin cewa" zanje na kira danish ne" amsa mata tai da okey, bayan sun tafi ta nufi bedroom dinsa tana gab da zata shiga taji motsin fitowarsa kusan atare idanunsu suka shiga cikin na juna kwata kwata fuskarsa babu annuri ganinta da yayi ne yasa shi Wan sakin fuskarsa tun daga kan yatsan kafarta ya fara kallonta ba karamin kyau tayi mashi ba, rigar ta ?ara fito mata shape dinta.



"My man, ina fata ka tashi lafiya," lumshe mata ido yai alamar eh



"Oh ba zaka min magana ba, kasan kuwa yadda na ?agu da inzo ganinka" ta faWa tana jifar shi da kallo mai kama da harara irin kallon da ke jan hankalin shi gareta



"Saboda kaga na damu kai ko" ta fada tana ru?e qugunta



Da?yar Ya iya haWiyar yawu Ya furta"kin tashi lafiya"



?aga mashi gira tayi"ina lafiya, pls ka shiga ka canza kayan baccin nan, sauran yan uwanmu suna jiranmu a dining muyi breakfast"



"Mu shiga atare" ma?e masa kafada tai"a'a zanjiraka anan, ka shiga ka fito" batai aune ba taji yaja hannunta cikin dakin, ba yadda ta iya dole tabi shi ciki.

Juya mashi baya tayi bayan ta cire hannunta daga nashi tace pls ka sanya kayan suna jiran..." kafin ta ?are maganar ba zato ba tsammani taji Yai huggin din bayanta gaba daya ya kwanto da kanshi kan shoulder dinta tare da zagayo hannayensa kan waist dinta, a matu?ar ruWe ta furta"meye haka"? Ta fada tana kokarin raba jikinta daga nashi, kamar ya Waureta da igiyoyi sam ta kasa ?watar kanta ?ara tighting nata yai tuni taji wani irin yanayi da bata ta6a fuskantar shi ba, rai a6ace ta fara zazzaga mashi masifa kamar baisan tanayi ba



Muryarshi tamkar tame jin bacci Ya furta"ki taimaka min na sanya kayan" gaba Waya nema yake ya burkita mata lissafin kwalwa, muryarta na rawa ta furta"wai meke damunka ne? akan wani dalili zan taimaka maka ka sanya kaya"? A hasale Ta faWa tare da kamo hannunsa dake akan cikinta tasoma kiciniyar banbare shi bakomai take jima fargaba ba face Wan mayafin data Waure kirjinta da shi muddin ya warware danish zaiga abun da yajima yana jira kuma tasan sauran in har ya gani sai wani abu ya faru.



Kamar zata fashe da kuka tace"danish ka sakeni banaso, Babu kyau! Ka matse min cikina! tsabar masifa idanunta arufe ta furta maganar

Babu akamun zai saketa sai faman goga tsinin hancinsa Yakeyi akan fatar wuyanta wani irin Yanayi da bai ta6a jin makamancinsa ba.



A lokacin da baiyi tsammani ba, Yaji ta gartsa masa cizo A hannunsa, ba don Yaji zafi ba Ya saketa, da wani irin kallo Yabita har ta fuce daga dakin da gudu.....



Fitarta keda wuya Yaji kamar ancanza mashi tunaninshi, lokacin Waya yafara tunanin me yasa yayi mata hakanS'



Tun akan stairs jikinta ke kakarwa kamar wadda sanyi ya kama, Gaba Waya Ya jefata cikin Yanayi kamar bata a hayyacin ta



Sam bataji takun tafiyar sa ba, har sai da muryarsa ta katse mata zancen zucin ta"Good morning daugher"! Wani irin firgita tayi don sai taji kamar muryar danish ne ganin daddyntane Yasa tayi saurin daidaita nutsuwarta gudun kada Ya fahimci wani abu Ya faru.



Jiki asanyaye ta nufe shi ta fada kan kirjinsa tana faman sauke ajiyar zuciya ta furta"daddy Ina kwana, Ina auntyna danejo, Ina fata kun tashi lafiya"

Dago da fuskarta yai suka hada ido cikin na juna, farat Waya yaWan fahimci wani abu na damunta

"Kamar wani abu na damunki? Ko baki da lafiyane" adan rude ta girgiza masa kai"bakomai daddy lafiyana lau"

Ajiyar zuciya ya sauke

"Auntynki tana gaisheki, Kamar zata sanyamin kuka tun jiya bayan mun yi maku rakiya mun koma gida ta dinga yi min surutu akanki, yau da safe har ce min tai zakizo nace mata aa sai tace min tana son tazo taganki dakyar fa na lallasheta ta hakura' Murmushi unaisah tayi"Allah sarki auntyna. Kada ta damu har sai ta gaji da ganina'



Ru?o hannunsa tai acikin nata"daddy muje muyi breakfast"



"Am sorry daughter bana Jin yunwa, aunynki ta cika min cikina, but da anjima idan na shigo zamu ci dinner a tare yanzu zan tafi dama na shigo ne don inga sanyin idaniyata" farfari tayi masa da ido yakai hannu ya Wan ja kumatunta



huggin dinta Ya sake yi kamar karsu rabu



"Ki kula min da kanki, Allah Yayi maki albarka," amsa mashi tayi da ameen daddyna kaima ka kula min da kanka



Bayan sun raba jikinsu daga na juna. har ya juya zai fita sai kuma Ya Wan dakata tare da waigowa Ya kalleta tana atsaye bata motsa ba itama shi din take kallo



"Kin shiga wurin chief "? Girgiza masa kai tay alamar a'a,"pls ki dinga zuwa kina gaishe da shi, inaso kina kyautata masa dan Allah"



"In sha Allah daddy, zanyi kamar yadda kace"



"Ina wayarki ne"



"Nabarta adaki"



"Okey, zan tura maki sakon contact dinsa, ko da baki samu zuwa wurinsa ba, ki dunga tura masa sakon gaisuwa ko ki dinga kiransa awaya kuna gaisawa" cike da ladabi ta amsa mashi da toh, murmushi suka sakar ma juna kafin taj Ya fuce daga dakin



Gaba daya abunda suka tattauna akan kun nan danish dake tsaye kan stairs Ya Waura gwiwar hannunsa na dama akan handrail, fuskarsa kamar jan gauta tsabar 6acin rai, ashe Yaji maganar Taj na cewa tadinga zuwa part din chief lallai kam akwai ?ura mai haya?i



Saboda abunda danish Yai mata gaba daya taji breakfast din Ya fita aranta, kamar an dauke mata yunwar cikinta, wani irin fitsari Taji Ya Waure mata mara, ba arziki ta nufi dakinsu duk Yana kallonta, tana shiga ta faWa toilet taja ?ofa.



Tunda tafara sakin shi take ganin wani bakon abu da bata ta6a gani ba, hankalin ta ba karamin tashi yayi ba, bayan ta yi tsarki, gaban madubi ta tsaya zuciyarta na harbawa da wani irin sauri, In har fa bata gano menene ba hankalin ta bazai ta6a kwanciya ba...



A 6angarensu ummi bayan sun zauna a dining chairs din, cikin girmamawa su rubina suka gaishe da ita, da fara'a ta amsa masu yayin da take kallonsu masha Allah, Gida Yayi albarka, dagowa tayi suka hada ido da chiefs din dake kallonta daga masu hannu tayi"hi sannunku da kokari" amsa mata sukai Da yawwa madam ba tare da sun daina kallon ta ba, ba tun yau ba indai zasu ganta sai sun bita da kallon mayuntaka wato sunga sura..



Gwanin ban sha'awa suke cin abinci, sam babu wanda Yayi tunanin Ina danish da Unaisah saboda firar da suke Wan tabawa da su rubina taja hankulan su ...



___________________________Hajjaty
'?



Wuraren karfe 11 na safe ta fito daga kitchen hannunta ruke da madaidaicin faranti mai dauke da mug na green tea da kayan marmari



Tuntana tafiya take jin motsin mutun abayanta alamar akwai wanda ke bibiyarta, da zarar ta juya sai taga wayam babu kowa, hakanan ta dinga jin tsoro da fargaba, gashi babu kowa main falo din gidan duk suna a part din su.



Tana tafiya tana ?an waige waige kamar zatayi tuntu6e, cikin takun sauri ta ?araso dakin baba


Related Ebooks

Leave a Review

You cannot submit review untill you Register or login