Showing 318001 words to 321000 words out of 323952 words
idanuwanta kam sun fi na first night kumburi, but kou da zai tanbaya sai ta bashi because he threats her da word of kishiya ita kuma she rather go through any pain amma banda ba kishi.
Rashida b'ata bar hospital ba saida tayi sati guda a hospital, suna dawowa gida taga wanann bags data zo dasu nan waje baa shiga dasu ciki ba, nan tasan da akwai matsala, motarsu na shigowa na dad dinta na shiga, aikam yana ganinta yace
"kin warke kou... Now kar in k'ara ganin legs dinki a gidan nan.... Kije kauye wajen dan marke... The only day dana amince ki shigo min gida is when you come with a suitor..." ya fad'a atakaice yana shigewa Bangaren shi, kasa rashida ta zauna ta Fara sabon kuka with her two hands on her head, hajiya asiya bin bayan alhaji tayi ta durkusa kasa tana kuka tana bashi hakuri amma yace he have spoken to them kuma suna ma expecting zuwanta, she knows how much her children hates zuwa wanann kauye kou Don visit ne balle ace zama Wanda baka san ranar zuwa ba. She begged amma a banza, ita kuka rashida kuka Sakata a mota aka saka mata kayan ta sai Tasha, kuma alhaji made it clear that in har ta kaita wani wajen ba kauyensu ba a bakin aurenta so dole b'ata da choice, kou wayanda suke Tasha sun san babu lafiya saboda yanda both hajiya asiya da rashida ke kuka.
Tasleem kam yanzu ta Fara sabawa da halin yarima, kou kadan bai gajiya da ita, b'ata gaba sanin period rahama bane sai yanzu, jiya da period dinta yazo har godewa Allah tayi sabida murna tasan at least zata huta, b'ata da choice take bashi blow job kawai Don kar yayi mata kishiya, lectures din dr aisha yayi tasiri a rayuwata sosai as she dress and unique, cook him good food and give him killer sex position in dare yayi. She asked him that zata koma school amma ya rufe ido wai bai so, she have to report him to ummah ta kirashi tayi mashi fada yace she will go amma sai sun dawo daga tafiya. He planned for them to visit Mauritius sai France,
Ummah kam She fulfilled her promise and sent parents din Hindu and wasu mutane uku zuwa Saudi like she promise. It was a happy moment for them, kou kadan banson maganar Amanda rashida kam tunda ta zo kauyen ta zama hot cake, duk yanda ta lalace she's classy to them, da dare yayi zakaji different samari suna aiko ana sallama da rashida, kou fita batayi, she just wonder how they get to know she's here, duk abun duniya ya isheta, kullum k'ara ramewa take saboda tashin hankali, she always cry if zata shiga bathroom din gidan saboda yanda yake babu kula sai wari da karni, kullum she pray her punishment will come to an end ga kayan da yarima ya sayo mata cike da bags da kou budewa batayi because basu da amfani a gareta, leaving under her parents roof alone is a big blessing she never knew.
Like yanda yarima yace in sunyi tafiya zasuyiwa ummah tsarabar baby haka akayi, sai da sukayi wata uku a abroad spending a month in each country they visited, sai da abba ya Fara threatening dinshi kan in bai dawoba zai bawa wani company din sanann yarima ya dawo. Tasleem ta sauya sosai despite tana laulayi sosai, she added more weight making her look more adorable, ranar da suka dawo ta dinga yiwa ummah shagwaba wai a taba cikinta ance she's pregnant, banda dariya babu abinda ummah take sabida farin ciki, hajiya zainab ma tafi kowa farin ciki ranar da
Suka dawo da yanda tasleem ta koma kaman ba ita ba, babu kunya bayan sallah ishai yarima yazo ya tafi daita, har kuka take mashi wai ta barta ta kwana gidansu yace Bai san zancen ba, lives dinsu is so full of love and happiness, he gives her total happiness and joy amma in ta hanashi sai yace kawai wata zan auro
Rashida was Lucky that after six months a village usman came to her rescue and ask for her hand in marriage, ba Don tana son auren ba ta amsa mashi kawai Don ta bar gidan, she wish wayarta na tare da ita da ta kira taslem amma her phone is still in the apartment dinta na gidan yarima, tun ranar da ta bar gidan baa k'ara shiga ba, dad dinta forgive her and wedding date dinta da was fixed within short period of time.
Kafin tasleem ta haihu iyayen hindu suka aiko wai zaayi mata aure, hakan ya mugun tadawa tasleem hankali as she thinks she can't stay without Hindu tunda she's her number ome besty right now, ganin yanda tasleem ta damu wai b'ata son ta koma village kar ta shiga mugum hannu yasa yarima yayiwa Umar magana kan cewa in yana son auren zayi mashi aure da hindu, he was so delighted despite ban taba kallonta na minti daya ba, nan yarima yaje har village dinsu Hindu da Umar ya fad'a masu abinda ake ciki, despite sun so hadata da nasu kou kadan basuyi gardama da aliyu ba, daya daga cikin gidajajen Mai martaba aka Bashi Aliyu yasa aka kwace kayan dakin rashida kaf ya k'ara wasu kudin aka jerawa Hindu new kaya masu tsada kaman ba na Mai aiki gidan mutane ba, they're trial times are all behind them like it never happened, insha Allah your trail time will be an history da yardan Allah. Taslem was so happy that basu sati basu hadu da Hindu ba, saidai this tine not as her maid but as her friend, she never get tired of seeking her advice before taking any decision kuma she never regret confiding in her.
Rashida da tasleem basu sakr haduwa ba sai da anty ummy ta haihu lokacin tasleem ta haifi first baby dinta carrying second pregnancy, ita kuma Rashida is carrying her first pregnancy, rungume juna sukayi nan suka sharing contacts dinsu kan in suka haihu zasu kira juna.
Well it ends here, I know some people will be complaining baa yi kaza ba baayi kaza ba, pls na so I want end the novel, so see you in...... No name yet it's going to be a surprise.
Alhamdulillah, rabbi thank you For this talent of writing, before I see it as nothing, gani nake kowa ma in ya saka kanshi zai iya but I was wrong, in Allah ya baka ya baka, rabbi thank you For this great talent that made me met so many incredible people, people that haka nan ba zan sansu ba, my special thanks to anty zeeeeee, hahhh, writing your name alone make me smile, thank you for being the source of many laughter, joy and happiness will never seize from your family Insha Allah, when ever you hear me call my anty she's the one, I never mentioned her name before sai yanzu.
I say thank you to all those that paid for my novel, har ga Allah in da akwai wani Abu da nayi maku Wanda ban sani ba pls find a way in your humble heart to forgive me because you're all special to me, novel dina is all over social media amma baku karanta VA sai da suka zo gareni kuka biya kudin karatu , so wallahi I heart you all, you're all my love and your numbers are stored in my email so muna tare Insha Allah. Nima duk abinda kukayimin da Wanda na sani da wnada ban sani VA na yafe but banda wayanda suke sharing novels dina,
Masu yada novel din kudi Allah ya maida maku niyyar ku a kanmu marubuta, if Kuna yi ne Don ku b'ata mana happiness will also seize from your life, in Kuna yi ne Don ku lalata mana business kuma Insha Allah naku sai ya fi namu watsewa, in kuma Kuna ganin we don't deserve to be paid ne kuma your own stress will be in vain Insha Allah because each page na novel dina carries not less than 3000 words, wasu ma har 4000 words, calculate 3000 * 98 zai baki 294 000, which am sure yafi hakan, tou in har Kuna ganin you can't pay only 300to read then wallahi ban yafe maki ba.
Masu turo min da message na karanta pls forgive me pls stop wasting your saliva because I take it as rainin hankali.
Tnx you all, see you again next time Insha Allah. More and more and more is coming Insha Allah.98โค๐๐๐งก๐
Sakaci
"inna lillahi waina ilaihi rajiun!!!!" was abinda hajiya asiya ta fad'a before adding
"pls doctor... Babu yanda zakayi?... I mean babu dan dabaran da zakayi... She's a young girl... Kou Haihuwa daya batayi ba... How comes pls... " ta fad'a cikin kuka
"yes.... Amma anyiwa mahaifar damage....the Best solution shine cirewa...in ba haka ba wannan jinin ba zai tsaya ba....leaving her with it is going to kill her gradually so kiyi hakuri ki kira mijinta ya saka hannu ya a cire... If kuma ke zaki saka hannu it's alright..." inji dr, kuka kawai hajiya asiya take, she cried and cried and cried
"pls think of something else... " ta ke maimaitawa dr, inda shi kuma yace it's the only solution,
"pls let me talk to her... " hajiya asiya ta fad'a mashi,
"she's asleep for now... In ta shi sai ki ganta... Pls... Make your decision fast... " ya fad'a mata yana rubuta mata maganin da zata sayo.
Bayan ta sayo magani ta dawo ta samu kiran ummy ta fad'a mata rashida ta dawo,
kou hour basuyi da waya ba itama ummy ta zo hospital din, har lokacin b'ata samu ganin rashida ba, zama sukayi hajiya asiya na fad'a mata what dr told her about rashida, banda kuka babu abinda ummy takeyi, sai wajen karfe seven rashida ta bude ido, nan hajiya asiya da ummy suka shiga ciki, banda neman yafiya babu abinda rashida takeyi, tana magana tana kuka,
"Kinga yanzu abinda kika jawo mana... The dr yace dole a cire maki mahaifa... " inji ummy, shuru rashida da duk jikin ta ke kwance da tsawun bulala tayi for a moment sanann tace
"babu komai.... Ni ban ma k'ara aure... Balle ayi maganar Haihuwa.... Babu matsala... " ta fad'a cikin hawaye, around 7:30 abubakar yazo daukan ummy daga hospital din, nan yaga rashida, ya mugun tausaya mata as he thinks aliyu went off limit, she look so different with wound all over her, her chin was bandaged, she look so terrible, inda abba is not behind Aliyu da babu abinda zai hana abubakar yin maganin Aliyu amma kou kadan he can't talk to him because
he is afraid, all he told mami was
"kar ayi saurin saka hannu a cire mata mahaifa.... I will contact my dr... Duk yanda makuyi dashi zan. Fad'a maku... K abubakar ya fad'awa mami, nan suka tafi da ummy gida leaving Mami da rashida da b'ata good 5 minutes b'ata firgita ba.
Yarima kam bakin ciki da takaici bai barshi yaje wajen tasleem kou ya sake nemanta ba har akayi sallah ishai, tea kawai ya hada ya sha ya kwanta sai kumbure kumbure yake shi kadai, shi dai he is angry rashida batayi paying kudinshi to the last kobo ba, he wanted to Make her family pay kou da kuwa zaa hada mashi da kudin da ya amsa hannun Amanda all over again amsa zaiyi amma shine yanzu ta tafi. Haushi kawai yake ji that yana son zuwa wajenta amma zuciya ba zai barshi ba.
Itama tasleem tana zaune tare dasu Hindu suna kallo amma sam hankalinta bai wajen, not seeing yarima for almost four hours make her feel kaman tayi wata b'ata ganshi ba, lokacin sallah ishai ta Mike ta shiga ciki tayi sallah sannan ta shiga wanka ta fito
ta shafawa jikinta cream ta saka kayan bacci ta kwanta feeling him all over her, kall0n agogo tayi taga by now jiya sun kusa Fara cin abinci, tana ta sake sake har bacci ya dauketa.
The following day abubakar ya kira dr ya fad'a mashi abubuwan dakr faruwa, nan yace a kawota hospital dinshi ya gan if there's anything they csn do, around karfe 10 abubakar yazo ya dauketa tare da mami zuwa wanann hospital Din, after long checking dr yace zaa yi mata aiki a gyara mahaifar instead a cire gabaki daya.
Three days later
Anyiwa rashida aiki and it was successful, tunda ta bude ido take cewa dan Allah a tayata yiwa tasleem godiya, tasan inda vata saka baki ba da har yau tana gidan kuma more harm Will be done to her life, tana nan kwance kan gadon asibiti tana fargaban Haduwa da mahaifinta, tasan da akwai sauran matsala because tunda tazo bataga yazo ba, she's in so much fear of what he might decide to do to her again, tana kwance kan gadon asibiti tana tunanin rayuwar ta,
kou kadan b'ata tunanin zata sake aure, b'ata gan abinda ke cikin aure da zata sakeyi ba, she felt ta auri Wanda take mugun so bataji dadin shi ba then who will she marry and be Happy again, she feels it's an end for her, zata maida hankali kan neman yafiyar ubangiji for going astry, she's promising herself to be a better person and make her parent proud, tayi nadaman abubuwan datayi, she really wish she can bring back hands of time da kou inda yarima yake bazata je ba, she have seen That not all that glitter is gold, indeed da akwai diamond in the rough, kilan inda hakuri tayi ta zabi daya daga cikin masu nemanta da kilan VA haka ba, she have many suitors dake haukan sonta amma sai Allah ya jarabcetq da son yarima, now her eyes are wide open, she remember wani daga cikin Mai sonta Mai suna usman, cousin brother dinta ne yasota kaman hauka amma daidai da minti biyar b'ata taba bashi tayi hiran arziki dashi ba.
Wajen karfe uku na rana wata mata tazo ganin rashida, da ganin matar she's close to mami
saboda resemblance dinsu, but she look older than her, nan ta zauna ta dinta yiwa rashida fada tana fad'a mata
"inda yarda kikayi kika auri usman da duo wannan abun bai faru ba... Ashe rudin Kawa da shawarar banza kika ba... AI yanzu ga irinta nan... " ta fad'a sounding very angry.
(let's summarise and get it over with)
A gidan yarima kam temper bai barshi ya sauka daga fushin da yake ba, he so angry that kou inda taslem yake bai zuwa, Kawai he feels she waste his effort by letting him let rashida go, yaje palace sunyi magana da abba inda abba yace it's alright that he let her go since she learnt her lesson, 25m din ya bawa accountant ya maida cikin account, yana da niyyar barwa tasleem motar da ya sayawa rashida amma he have not been talking to her. Itama tasleem is so afraid that she couldn't go to him, she was yanda ta bangajeta ya wuce so she can't go to him despite she missed him so much,. Yau bayan ta gama sallah ishai ta kira ummah, ummah tana picking ta fashe da kuka tana cewa
"ummah Kinga shi kou?.. " ta fad'a cikin shagwaba
"shi wa... "
"shi mana... Tun ranar da rashida ta tafi....bai k'ara yimin magana VA... " ta fad'a cikin kuka
"ke Kinyi mashi?.. " ummah ta tambayeta
"aa ummah... Tsoro nakeji... Nasan fushi yake Dani... "
"you should go to him and stop complaining... " inji ummah,
"ni ina tsoron kar ya dokeni... " ta fad'a tana turo baki
"hauka yake da zai dokeki?.. Just go to him.. Ki rarrasheshi zai sauka... " ta fad'a mata, nan dai sukayi sallama ta mike tayi wanka ta shirya kanta ta saka long hijab ta fita gabanta na faduwa sosai sabosa fargaban ganin Aliyu because tana ganin yanda yake hade rai in ya fita compound when ever she peep at him ta window. Aliyu ba kwance kan gado da waya hannunshi amma yana jin kamshin perfume dinta tana bude kofar yayi saurin ajiye wayar ya rufe idanuwa kaman yana bacci, taslem na Shigowa ta maida kofar ta rufe ta tako zuwa bakin gadon tana kallonshi daga shi sai kayan bacci mara nauyi,
hijab dake jikinta cire ta ajiye sannan ta kwanta kanshi kaman yanda sukayi a ranar first night, jinshi tayi ya saki ajiyan zuciya, idanuwa ya bude a hankali looking at her, hannuwanta biyu ta zagaya waist dinshi dashi
"sorry... " ta furta cikin calm voice because she csn feel his breath, tasan ba bacci yake ba,
"ban.. Yi... " shine abinda ya fad'a mata in a calm tune yana turo baki, kanta ta daga looking at him tace
"why tou.... Kayi.. Hakuri... "
"ban... Yi... " ya sake answering dinta hannunshi biyu rike da bed sheets gam because of yanda take kwance kanshi
"nidai sorry.... Pls..." ta fad'a kaman zatayi kuka
"kinsa yarinyar nan ta ci bulus... " ya fad'a mata
"wallahi Bataci bulus ba... She's in pain fa... Kou tafiya b'ata iyayi... Gashi ta rame... Ni wallahi tausayi ta bani... "ta fad'a rungume dashi
"lallai... Hmmm ai bashi kika dauka... Sai kin biya... " ya fad'a mata cikin shagwaba
"bashin me... "
"eh mana... Tunda har kika kwaceta... Kika b'ata min