Showing 174001 words to 177000 words out of 323952 words
hannu bisa kai tana cewa.
"Inna lillahi waina ilaihi rajiun... "
"thanks....[3/14, 6:36 AM] +234 703 008 7807: 💙💛
Sak'aci
💚🧡💜💛❤💙
®Zuwairat (ummumaryam)
55
Mami kasa zama tayi ta kasa tsaye, ta dora hannu a kai ta dora a chest, she can't believe kunnenta, cikin ta sai faman juyawa take yana magana, she have no choice than to run into toilet, fitowa tayi da zufa bisa goshinta ta tsaya falo tare da dafa knees dinta kaman Mai labor, kou taje ga rashida yanzu me zatayi mata?.. Interrogation won't help now, ahe sees yanda yarima ke sonta, kullum sai tayi mashi abinci kafin ya tashi daga office, she was so happy cikin ranta tana tunanin son da yarima Aliyu ke yiwa rashida ya linka Wanda abubakar yayiwa ummy,ashe abun fadi ne tafe b'ata sani ba,
"I am going to take a fall for this.... Nice uwa lefena zaa gani... " ta fad'a with her hand on her head, tunawa tayi da hajiya zainab and how nice this woman is,
"Inna lillahi waina ilaihi rajiun... " kawai take maimaitawa as she parade in the parlour. Da kyar ta samu ta zauna tana girgiza legs dinta while talking to her self.
Duk tashin hankalin da mami ta shiga bai kai na kwatan Wanda ummi that Driver is bringing home ba, ita dukda AC dake cikin motar bai hanata zufa ba, last week mum dinta ke fad'a mata rashida ta samu miji kuma soon zai turo, amma jin anyi maganar yarima Aliyu yasa yan hanjinta tsinkewa saboda fargaba, her heart is beating very fast tana fatan it's not what she's thinking, duk Mai hankali yasan abun zagi, yasan abunda zaj zubda mutuncin mutum da kimarsa.
Bayan kaman minti arbain ummy ta iso gida ta tarda mum dinta dake zaune a falo, one look at her assures her da akwai Babban matsala, gabanta na dukan uku uku ta shiga falon,
"mami whats wrong ?" shine tambayar da ummy tayi wa mum dinta cikon ranta tana tunanin if what she's thinking is true then itama tana da Babban kaso na laifi, how will she open her mouth to tell her mother that rashida have been in love da Aliyu tun haihuwar danta amir kuma she hide it from her,
"kanwarki zata Shafamin bakin fanti a idon Jamaa.... Wai wnada zata aura is yarima Aliyu... Mijin kawarta... " mami ta fad'a bursting into serious tears, ummy da b'ata kaiga zama ba dora hannu tayi a kai tare da sakij salati cikin ranta tana Mai jin tsoron rashida,
"how did she do it... " shine abinda ya fjta daga bakin confused ummy,
"Mami how did rashida get Aliyu to. Love her... " was still abinda ummy ta furta,
"me Kika sani game da situation dinnan... " mum dinta GA fad'a tana kallon ummy dake tsaye, cikin tashin hankali ummy ta fad'a mata how in love rashida was with Aliyu da kuma yanda ta fad'a mata ta rabu dashi ta samu mijin aure da dai duk abubuwan da suka faru har da yanda ta rabata da tasleem, idanuwa mami ta zaro as tears roll freely,
"ummy na shiga uku... What's happening... Am not an evil person why will I have an evil child?.. " da sauri ummy da take hawaye itama saboda tashin hankali da tsoron abinda zaa dinga fadi game da family dinta tace
"mami kar ki fadi hakan... Cikin na kwarai ake samun batacce kuma cikin batattu sai a samu na kwarai wannan fad'a ne na ubangiji,..."ta fad'a cikin kuka
"ummy ke Kika Jamin...you knew why your sister was changing amma baki fad'a min ba... har kiranki nayi kikace you will talk to Her...ashe you knew... " ta fad'a cikin kuka, dukawa ummy tayi tana cewa
"mami. Am sorry... Rashida fooled me... She made me believe babu ruwanta dashi kuma ta rabu da taslem, I never knew my poor little sister is upto something evil.... Na shiga uku mami meye abun yi... Mami what are we going to do now... " inji ummy that is on her knees,
"I don't know... " ta amsa masa tana kuka,
"Ina ita rashida take... "
"in her room... " mikewa ummy tayi tana ceWa
"mami kiyiwa daddy magana... Tell him ya fad'a masu ba zai basu rashida ba...pls..." ta fad'a mata cikin kuka, hajiya asiya never thought of that, hakan yasa tayi saurin mikewa ta fita tana kuka while ita kuma ummy tayi dakin rashida, tana zuwa taga door din kulle, buga kofar tayi tana cewa
"rashida open the Door..." shuru vata bude ba, tafi minti goma tana knocking amma b'ata bude ba, saida ta gaji ta fara cewa
"dear na you're too young to do this... Ki samar wa kanki sunan da bazai amfaneki duniya da lahira ba... Ki samar mana sunan da zai sa a dinga mana kallon da Mai kamata ba... Rashida what dif you do... Me kikayi pls tell me... Wallahi I won't lie to you tsoronki nake ji... Because ban San what you did that yasa yarima je son aurenki sharp sharp haka VA... " rashida dakr zaune a bakin gado tana sauraronta tace.
"ni Anty kar ki fassarani.. Babu abinda nayi... Kawia ganina yayi kuma yace yana sona...i told him about my relationship da matarshi amma yace babu komai shi yana sona... Kuma ai addini bai hana mijin Kawa ba... " ta fad'a mata daga inda take zaune, Ummy dake sauraronta kasa magana tayi saboda yanda take fada mata magana,ajiyan zuciya ummi ta saki before saying
"dear kinsan duk abinda mutum ya shuka shi zai girba?..did you know family din nan ba small family to toy with bane... The guy in question is the love of his mother.. Sannan matar daya aura wacce kika kira da kawarki da zaki kwacewa miji is her favorite... B'ata hadata da kowa ba.. So wallahi if you did anything evil ba da dadewa ba zasuyi maganin ki... You mess with the wrong family... " yanda ummy je magana yasa wani irin tsoro ya kamata sosai, hadiyan saliva tayi tace
"haba anty did you think zanyi wani mugun Abu?... What did you think zanyi?.. Ni I did nothing... " ta fad'a mata cikin fargaba, she never imagine abinda zau faru if it goes wrong kou if the jazz stop working, tagumi tayi as she thinks dole wata rana zai daina aiki
"rashida I know youre not a bad person so ki fito muyi magana kinji baby sister... " ta fad'a mata cikin rarrashi,
"OK anty... Bari inyi sallah... " ta fad'a cikin sanyimurya kaman wata Mai nadama alhalin cikin ranta kwal yarima is becoming hers, barin wajen ummy tayi ta koma falo, zama tayi ita kadai Don b'ata zo da yaronta ba. Rashida na tabbatar ta bar wajen ta fara kuka tana dailing number yarima, yana picking tace.
"kana ina?.. " ta fad'a cikin kuka, yarima dake tuki najin tana kuka yakasa driving dole ya koma gefe ya tsaya sanann yacr
"baby what's wrong.. "
"wai ana magana wai na kwacewa kawata miji... Dan Allah kazo ka fadawa su mummy Kai kace kana sona... Pls... Kar su saka a fasa auren nan... " ta fad'a mashi crying very loud, yarima ji yayi kanshi na juyawa as the love of his life is crying, cikin damuwa yace
"don't worry... Na kusa zuwa gidanku...hope Kinyi min abinci... "
"ni aa... " ta fad'a mashi cikin shagwaba
"but I was waiting to eat your delicious meal... " ya fad'a mata,
"sorry ina tsoron kar a dokeni ne... Shiyasa ban fita ba... "
"duka!... Ai kou ubanki ya tabaki walllahi sai nayi karar shi .sai na sa an yi mashi abunda bai tunani... " ya fad'a sounding so protective
"ki kwantar da hankalin ki... No body can touch you... Am coming right now... Zma fad'a masu you're mine kuma kar Wanda ya b'ata maki rai... "
"aa baby ba haka zaka ce ba... " ta fad'a mashi saboda yanda yake magana cikin fushi,
"then what did you want me to say... ".nan ta kimsa mashi abubuwan da zai fada masu da sauransu, sai OK yake kaman wani small boy sai da ta gama fad'a mashi what he will tell them sanann ya tada mota ya nufi gidansu. Mahaifiyar rashida na fjta daga Bangaren mijinta ta iso bangarenta still shedding tears tace
"yace zaiyi magana da Mai martaba, Wai zaije.. Kar ayi abinda zai ja mana lalacewar suna... " mami ta fadawa ummy,
"yauwa alhamdulillah... Sai yanzu naji sanyi... Amma haka nan akayi auren nan kou ni sai mutuncina ya zube a idon family din mijina... It's better kar ayi... " ummy ta fad'a sounding a bit relieved.
"Yau bazakiyi mashi abincin ba" Hindu ta tambayi taslem as lokacin girkin na wucewa,
"eh... " tasleem dake kwance kan doguwar kujera ta amsa mata with her eyes close,
"Meyasa tou... In ya dawo yace a bashi fa... " ta sake asking dinta
"nidai Bazan yi yau ba... Kullum sai nayi... Kuma bai zuwa kuma bai aikowa... Baison cin abinci na kuma ba barshi... Ban k'ara wahalak da kaina... " tasleem ta fad'a voice dinta na rawa,
" na fad'a maki fushi yake... Ki cigaba dayi kar ranar da zai bukata bakiyi ba... " Hindu ta fad'a mata,
"ni aa... " taslem ta fad'a mata kaman zatayi kuka,
"wallahi inajin fever a jikina.... I feel lonely... Duk da ina da uwa... Wallahi Bazan boye maki ba... Ina yawan tunaninshj... " kawai sai ta fara kuka daga inda take kwance din hawaye ba fita daga idon ta zuwa kan karan hancinta then down into the other eyes
"Dan Allah ki daina kuka mana... "
"bazaki ji abinda nake ji bane... Zuciyata nayi nauyi in ina kallon shi yana fjta baiyi min magana ba... " ta fad'a cikin matsanacin kuka.
"da zafi.. Amma ki duba kema Kinyi mashi wulakanci... Tun tuni yake binki kina mashi abinda kika gandama... Shiyasa shima yake ramawa... Amma kiyi hakuri... " ta fad'a tana shafa mata baya, idanuwa tasleem ta lumshe as new tears is rolling,
"Dan Allah in aike wajenshi in ya zai fita gobe da safe?.. "
"aa... Kije da kanki... "
"wallahi tsoron shi nake ji... Ban iya zuwa wajenshi... Korata yake..." ta fad'a cikin , Hindu rasa abinda zata fad'a mata tayi as she lay there crying,
"tou ki fadawa ummah mana..."
"tana fushi Dani... Tace ban jin maganarta wai Don rashida tazo gidan nan... Shiyasa take fushi... Komai yayi min tsaye lokaci guda... Rashida ta barni... My mummy is Angry at me... Sshe only call but don't pick my calls... " ta fad'a tana hadiye bitter saliva
"sai kuma gashi... Bai damu Dani yanzu ba.. " ta k'arasa maganarta
"kiyi hakuri... Komai zai daidaita kinji kou... "
"tou..." ta amsa mata but still crying.
Wajen karfe biyar Mai martaba yasa a kawo mashi baba sadik, he wants to havr a private words with him, bayan yazo ya rage daga mai martaba sai shi Mai martaba yace
"abinda yasa na ce a kiraka shine Aliyu naga gani da wata zancen mara dadi... Ban iya cewa ga abinda ke faruwa sabkda kar in daukar wa kaina zunubi but he seem so different... " Mar martaba ya fad'a cikin kwantar da murya,
"Mai martaba fulani MA ta kirani tace in yi mashi adua... Muna cikin yi... Amma Meye takamemmen matsalar... " inji wanna tsoho Wanda ya samu tsufar addini, nan Mai martaba ya fad'a mashi duk abubuwan dake faruwa
"Allah Mai iko... Tou bawa bai wuce kaddararsa...amma zamuyi adua... Sanann kuma zaku dingayi...me zai hana yazo shi kou ni inje inda yake in ganshi... " ya fad'a mashi
"ai mahaifyarshi tace yaje wajenka yaki zuwa... Kuma har ga Allah da kunya ince kaje wajen shi... " inji Mai martaba
"haba wanna ba komai bane... Gobe zanje wajenshi a office,...daga chan zan wuto nan.. Duk yanda mukayi da kuma duk abinda na gani zan fad'a maka Insha Allah... " ya fad'a mashi, ba karamin dadi Mai martaba yaji ba,
"Allah ya k'ara lafiya Mai amfani... Nagode sosai.. " ya fad'a mashi.
"haba babu godiya... " ya fad'a mashi. Nan dai sukayi sallama aka maidashi gida.
Yarima kam yana zuwa gidansu Rashida ya isa har falon su ya tarda matar wanshi da mahaifiyar rashida gaidasu yayi cikin respect sanann ya fara fada masu exactly abinda rashida ta fad'a mashi,
"matarka itace matsala... Inda rashida batayi kawance da matarka ba da wallahi babu Mai cewa komai... Don haka kuyi hakuri da wanna maganar ta ta aure dan Allah kar mutuncina ya zube idon mutane... " inji mahaifiyar Rashida, yarima jin wanj irin zafi yayi jin ance su hakura, yanda yake jin kanshi bai tunanin zai iya barin rashida for anything in the world,
"itafa taslem ta yarda.. Dan Allah ku bar maganar kar ayi.. Kuyi hakuri tunda muna son junanmu... Na dade ina binta b'ata yarda ba har sai da ita taslem ta amince... " inji yarima, they seem satisfy da karyar dayayi masu, amma still wannan damuwar na face dinsu, haka dai ya Mike ya fita ya kira rashida da har lokacin tsoro bai barta ta fito ba, kaman wata munafuka ta wuce sister dinta da mum dinta.
The next day tasleem ta fito falo ta zauna wajen window waiting taga sanda yarima zai fita, at least kou batayi magana dashi ba seeing him will ease her pain, sanye take cikin expensive brocade wmda yasha stone work, Hindu dake kallon yanda take lekan window tace
"kije wajenshi mana kou gaisawa ne kuyi... Bai yuwa ki dinga zama bakin window kin kallon mijinki kaman ba halal dinki ba... " weak and tired eyes taslem da bacci ya kaurace mata ta daga ta kalli Hindu before saying
"wallahi ina tsoron kar ya koreni... Ban da jumurin fada... Shi yasa... "
"nifa dadina dake tsoro... Kedai kawai ki dage kije... Kina iya fad'a mashi baki da lafiya kaman yanda kika fadamin jiya... Dan Allah kije... " ta fad'a mata sounding very wise kaman ba kusa age mate daya suke ba, matsalar rainon carpet kenan, babu wayau hahhh,
"ni tsoro nakeji Dan Allah... " ta fad'a hawaye na taruwa face dinta
"aa babu abinda zaiyi maki... Kije kinji... " ta fad'a mata, still taslem na zaune tana kallon window alaman bazata je ba, hannunta Hindu ta Kama ta ja ta Mike tare da saka room slippers dake gaban kujerar da take tace
"kije... " ta fad'a mata, step daya taslem ta dauka sai ta tsaya, sai da Hindu ta dinga turata ta yarda ta bar falonta, yana zuwa main falo sai tayi tsaye, Hindu na ganinta tsaye ta fito ta dinga turata tana cewa. "tsoro nake ji... Dan Allah ki bari... " ta dinga fad'a mata in a weak voice amma Hindu b'ata daina turata ba har sau da ta turata Bangaren yarima sanann tayi saurin komawa, kasa shiga bed room dinshi tayi ta zauna nan falo, kallon agogon dakin tayi taga wajen goma da rabi, amma sai da ta Kara kusan minti talatin ya fito looking so lively, kaman bai ga kowa ba yazo wucewa,
"yaya... " ta kirashi in a very low and cracking voice, da sauri ya juyo gareta yana kallonta, tsaye yayi yana kallonta without saying a word, kawai sai ta fara kuka a inda take zaune, still he is standing staring at her, her shoulder was moving along with her voice, wani irin zafi take ji a zuciyar ta, she can't believe she's even invincible to him, kusan minti biyar yana tsaye yana kallonta while ita kuma tana zaune sai kuka take sosai har da majina, ahankali ta Mike ta taka zuwa gabanshi kawai sai ta zagaya hannuwanta ta rungumeshi, lumshe idanuwa yayi amma bai riketa ba, she hug both his two hands to her body, she was crying out very loud, daman Mai kuka babu dalili ya samu dalilin kuka ai sai yanda ta yuwu, his eyes where closed for more than 2 minutes sannan ya budesu, his eyes was very red kaman ba nashi ba, he felt wani Abu glitters for about a second, it's like old feeling Sai kuma ya koma himself, ahanakli ya daga hannunshi daga rikon datayi mashi ya daga jaw dinta, idanuwanshi cikin nata yace.
"me yasa kike kuka haka?.. "da sauri tace
"sorry..." bai bari ta k'arasa ba yace"
"me kikayi min... Kike bani hakuri .." ya tambayeta cikin looking at her face and her shaking lips
"na rufe kofata... Kayi fushi dani...kayi hakuri... Kace you forgive me... Amma da gani baka yafe min ba..." he is trying to recall what she's talking about amma nothing, hannunta biyu ya rike daga jikinshi as he feels kaman namiji kaman shi is holding him at the moment, shoulder dinta ya Kama ya zaunar daita kan close chair sanann yace
"babu abinda kika yimin... Kawai am not having much time... Kuma daman ummah tace in fad'a maki zan Kara aure... So I told you... Ki dauki wannan motar dana saya maki as kayan fadin kishiya..." tasleem zaro idanuwa tayi sosai as she feels total heat all over her, yanda ta zaro idanuwa yasa yace
"ki kwantar da hankalin ki...it's rashida... " ya fad'a mata, wani irin dummmm taji a kunnenta as she hears him pronounce rashida, nan take komai nata ya dauke har numfashinta, she feels kaman an shake mata wuya, yarima bai k'ara bin ta kanta ba ya fice after he told her it's rashida, she tries to move her eyes ammn shuru she can't, the shock took over all her body
""it's Rashida..." ta sake ji a kunnenta, da kyar ta samu ta daga hannunta ta fara yarfa shi sosai kaman zasu tsige daga jikin sabida yanda take yarfasu, ahankali ta daga dayan hannunta ta dora yatsan hannunta kan lips dinta ta bude bakinta a hankali Ssai ya Kama yatsanta da hakoranta tana cizawa sosai Maman ba a jikinta bane, idanuwanta duk waje babu single tears duk wannan kukan da take farat guda ya dauke, daman in mutum na kuka bai gan abun kuka ba, if abun kuka ya zo sai ka nemi hawayen ka rasa haka yayi mata, the eyes are so dry