Showing 192001 words to 195000 words out of 323952 words
a haka, Rashida ta lura da wani abu na damunshi, hakan yasa ta Dan matso kusa dashi tare da shafa bayanshi, da sauri ya juyo wearing a smile
"baby... Meye pls... " kiss yayi mata a kai ya Mike yana cewa
"babu komai... Bari inyi wanka... " ya fad'a barin ta nan kwance looking a bit distubed, she's praying Allah yasa ba maganin vane zai fara Fading tun da wuri Don da ta shiga uku, sauka tayi da zanin gadon ta nufi bathroom ta bude ta ganshi dafe da bango as ruwa na zuba kanshi, yana jin an bude kofar ya waiga with the shower running, hannu ya mika mata standing there ta taho har da zanin gadon saboda tana jin kunyar ta taho gareshi naked, nan dai ya rabata da zanin gadon da kanshi ya barshi nan kasa sukayi wanka tare. Towel suka dauro ya Kama hannunta suka fito tana tsaye ya kwashe zanin gadon ya dauko another ya shimfida sannan suka kwanta with her head on his chest, yana shafa kanta yana lumshe idanuwa, sai da ya tabbatar tayi bacci sannan ya Mike ya saka another jallabiya ya fita walking ahankali Don kar ya tada rashida dake kwance, it's like he is afraid of her, haka asiri yake, if akayi wa mutum shi zakaga kou da kuwa yana son yayi Abu bazai iya ba saboda tsoron Wacce tayi mashi asirin, so many mother in laws da basu tsoron Allah sunyi irin wannan abun sai kaga kiri kiri mutum n son matarshi amma sun hanashi sakewa daita, Allah yaisa da muguwar uwaye, if har kinyiwa yar wasu kin hanata zaman lafiya da danki kema zaayiwa yaranki fiye da haka, bakayi ba anyi maka balle kayi. Muje zuwa.
Yana zuwa falo yq tsaya tare da Dan rike waist dinshi for a moment sai ya nufi kofar dakin tasleem, hannu ya sa ya bude ya shiga, su Hindu ne zaune a falo, mikewa suka zo yi yace
"tana ina... " ya tambayesu kai tsaye not directing his question to anyone, Hindu da b'ata san if tasleem ta dawo ba because batasan lokacin data dawo ba tayi saurin cewa
"Bari in duba... " ta fada tana nufan dakin taslem cikin sauri, tana bude kofa ta tardata kwance da pillow bisa kanta, nan ta dawo ta fada mashi tana ciki, Barin falon sukayi shi kuma ya nufi dakinta, kaman wani Mai tsoro ya juya ya kalli kofar shiga falonta Don kar rashida ta biyoshi sannan ya shiga ciki tare da saurjn maida kofar ya rufe, ganinta yayi baje kan gadon tayi ruf da ciki she's so spread on the bed kaman she's about to fly, kanta kuma da akwai pillow, zama yayi feeling some how, kaman ya tashi yake ji amma kuma the prayinga that have been going on daga ummah, Mai martaba, hajiya zainab, da very da masjid as ordered by Mai martaba makes him want to stay, Dan lekan face dinta da pillow ke kai yayi, sannan ya kalli leg dinta da take ta faman murzawa dazun, bai gane the specific leg ba ya Dan ja baya a bit, sai da ya dawo karshen gadon inda legs dinta suke sannan ya Dan Kama kasan rigarta ahanakli, I was wondering abinda yake son yi, sake kallon kanta yayi ya fara daga doguwar rigar tare da karkata kai trying to take a peak, Dan motsi taslem tayi yayi saurin sakin rigar ta, tare da gyara zamanshi, ganin b'ata tashi ba ya sa ya sake daga rigarta sosai yana kallon legs dinta da ke daukan hankalin duk Mai hankali zuwa sama, she was wearing fitted leggings har haushi yaji he wants to see if da kawai differences, he was holding the cloths up very high da bai sai tasleem ta bude ido ba, abunka da wacce b'ata cikin hayyacinta sai komai look blank to her, b'ata gani sosai Don tunda suka dawo b'ata ci komai ba, pillow dake kanta ta ture gefe guda ta Dan daga kanta taga her gown is up, Dan sauke kanta tayi tare da lumshe idanuwa because she thinks she's having some dream, yarima kam ya daga kayan da hannu biyu ya Dan saka kanshi tare da lumshe idanuwa as the scent of her cream blows his nose, gani yayi legs dinta ya danyi motsi dasauri ya fidda kai daidai loakcin da taslem ta sake daga kai for the second time sai suka hada ido, da sauri ya saki rigarta tare da tura hannunshi in between his legs as he is having another erection for seeing her hot slim legs, da sauran kuzarinta ta Mike tare da janyewa daga gareshi, sai da ta tabbatar ta koma chan karshen other side sannan ta zauna looking at him especially bayan kanshi,
"why... Baki.. Ci abinci dazun ba... " ya fada mata kaman mara gaskiya not looking at her,
"go away... " tasleem da voice dinta bai fita ta fada mashi, juyawa yayi gareta yace
"you said what?.. " ya tanbayeta yana kasa kunne yaji abinda ta ce
"ka tafi... Go...to your... Wife... " ta sakr maimaita mashi,
"alright then... Suit your self... " ya fad'a mata yana mikewa, takawa yayi zuwa bakin kofa sanann ya juya gareta yace
"make sure kin fito by 2 for lunch... " b'ata Bari ya k'arasa ba tace
"ban..ci... " ta fada a takaice, tsayawa yayi ya rike handle din kofar ya yi tsaye, sakin handle din yayi ya juya gareta,
"na zama mate dinki kou.." ya fada yana juyawa gareta face dinshi babu walwala at all.
Thanks
[3/14, 6:39 AM] +234 703 008 7807: 61if you did not pay don't read, if you do you owe me, if you like read your business
Yauwa pls bari inja hankalinku kan wani ba, wai why abun alkhairi bai yaduwa kaman na sharri, many waazi and adua yana circulating a social Media amma ba kaman yanda sharri kou gulma ke yawo ba, let me give an example with my self, da akwai lokacin da raina ya baci nayi long note na zagi da magana mara dadi, ina cikin over 80 groups da second line dina kaf wannan groups din babu inda baayi sharing ba har facebook Kowacce ta ajiye matsalar ta ta hau kan nawa, but that same day da rna huce na sake na apology letter wallahi baa sharing ba, let me make my point, last few weeks akayi maganar sentencing maryam sanda, Kowacce ta bar nata matsalar ta hau Kai in ka bude data babu abijda kake gani sai maganar kow ya tofa albarkacin bakinshi not even putting him or her self in the same situation, masu zagi nayi, let me ask you five years ago maryam sanda tasan zata shiga abinda ta shiga yanzu?. the answer so no, she's living and having fun like we're all doing now, now maryam booth kowa babu abinda yake magana Kai sai ita, did you consider day before yesterday which is on 6th tasan zata shiga halin data shiga jiya?. The answer is still no, then kasa sani you don't know what awaits you or me, Don haka ib kun samu maganar mutun kafin ku bar ayyukan ku kudinga fadin anything that comes into your mouth think twice, ka tuna did he or she prepare for this?.. So you too will not be ready for what Allah have in store for you, stop chewing people's issues like this while you have yours to attend to, wasu suna ganin Abu kafin su karanta har sunyi sharing, twll me what is your gain?. Ana biyanki ne kou me, well the only alert you're getting is additional sins, at least nasan we're human but we should have limit to this social media gulma da cin naman mutane, Just piece of advice.
Bakin gadon ya dawo ya tsaya yana kallon yanda new tears ke forming a idonta,
"kin raina ni kenan... You know I hate raini... Wallahi abinda zai sa in b'ata maki rai shine raini... So ki tabbatar kin fito for lunch... Am I understood?.. " ya fad'a mata babu wasa
"nace... Ban... Ci... " ta fad'a tana Dan ja baya saboda yanda yake kallonta
"na lura kina son jamin wajen ummah...daman kin saba hadani daita... Now you want to start again...belt zan sa maki if baki fito ba... " kuka ta farayi ta Mike tana cewa
"dole ne... Ku ci abincin ku... Ban k'ara cin abinci da ku... Babu amfanin zamana cikin ku... " ta fad'a starting a new cry, tsayawa yayi not knowing what to say, tana kuka tazo zata wuceshi because kou kadan b'ata son tsayuwa kusa da inda yake, gani take he loves Rashida more than her kuma bazata yarda ya raina mata hankali ba, tasleem is so innocent that kou sau daya b'ata taba tunanin rashida charmed her husband, she have think of so many things amma zuciyarta bai taba b'ata cewa asiri akayi mashi ba, ita dai kawia tana tunanin soyayyar da yake mata yafi nata so there's no need da zata tsaya ya raina mata hankali, ji tayi ya Kama mata hannu tayi saurin fixgewa kaman an jona mata wuta
"stop touching me... " ta fad'a yayi da take zare hannunta daga nashi, wani irin tsoki yaja yanacewa
"as if I Care...non sense... " ya fad'a yana barin dakin a fusace, nan kasa ta zauna ta cigaba da kuka sannan ta zame kasa bacci ya sake daukanta, kou da ya koma Bangaren shi bai shiga bed room ba, nan falonshi ya zauna yana girgiza legs looking lost, kiranshi ummah tayi ya dauka suka gaisa yake fad'a mata
"ummah wallahi in baki ja wa wanann wawuyar yarinyar hankali ba sai na koya mata hankali... " .ya fad'a in a very angry way
"you're very stupid... Wato taslem din kake cewa wawuya..."
"ummah she's so. Annoying... I don't care about her am just trying to manage her amma sai yanga take min...she better know babu ita a Zuciyata... "takaici ne ya ishi ummah saboda yanda yake magana,
"ka saurareni kaji... Taslem tafi karfin manage... Kar in k'ara jin wannan maganar a bakinka....kuma wallahi kar ka wulakanta taslem indai bakason ranka ya baci... " shuru yayi for a moment before saying
"ummah she's so annoying... Kunce in dinga kula daita amma kou hannunta na rike sai ta fixge... Ba sai in maida hankalina kan Mai kula Dani ba... " cikin jin haushi ummah tace
"listen to your stupid self... In banda abunka macen da ka aura mata kawarta a matsayin kishiya kike son ta saki jiki like nothing happens?... If har ta saki jiki da kai that means baka da amfani a gareta... But her attitude shows she loves you... Don haka ja dinga rarrashinta har Allah yasa mata sanyi a zuciya... " idanuwa yayi rolling tare dacewa
"nidai Allah na gani am not begging her...na shiga in fad'a mata ta fito for lunch amma sam tace ita vata ci... Nidai babu ruwana I have done my part, in tazo good in ma b'ata zo ba matsalar ta....am telling you ne kiyi min sheda in case zata kawo maki gulma since it's what she does best... " ya fad'a yana kwanciya kan kujerar da yake zaune tare da dora legs kan each other,
"wai a gaban matarka kake such magana kou b'ata nan... " ummah ta tambayeshi Don taji
"ni kadai ne... Tana ciki...she's resting... " ya fad'a cikin rashin kunya. "tou ka kyauta... Daman da baka kirani ba ni na kiraka... Yanzu yaushe zaka koma office.. " bai Bari ta k'arasa ba yace
"haba ummah.. Why did you hate me this much... Inyi aure jiya kuma ki fara asking yaushe zan koma office.. "
"dalla sakare rufe min baki... " da sauri yace
"ummah why Do you hate rashida so much... " shine abinda ya fita daga bakin shi, shuru ummah tayi from the other side trying to calm herself sannan tana tunawa da maganar da baba sadik ya fada masu, ajiyan zuxiya ta saki tare dacewa
"fav sam ba haka bane... Why will I hate your wife... Kawia nasan kaine shugaban kuma the place won't be alright if baka nan... Kou zuwa ne ka dingayi sai ka dinga tashi da wuri..."
"nidai ummah aa... Sai nayi wata daya gida..kinsan auren farko ban dauki hutu ba Don haka na hada both holiday din kawia... Sanann I want us to travel... "
"us kai da wa... " ummah ta fada cikin damuw
"ni Da rashida mana... "
"haba fav... Kar kayi haka... Ko ba komai tasleem kanwar kace.. In har ba so kake zumunci ya lalace ba kar ka nunawa duniya wannan daka auro yanzu yafi matsayi a wajen ka... "ta fad'a cikin petting dinshi Don tasan kou kadan zafi kou bacin rai bazai solving wanann issue din B, sai da rarrashi da kuma adua
"naji...amma ummah kiyi mata magana ta dinga zuwa muci abinci tare kaman yanda abba yace...banson yaji wata magana ranshi ya bace... So pls talk to her because as for me ba zan sake mata maganar ba... " ya fad'a calmly
"tou babu damuwa... Allah yayi maka albarka kaji fav dina... "
"Amin ummahna... " ya fad'a mata sanna sukayi sallama.
Nan ya kwanta har aka jira sallah zuhr ya shiga ciki ya tada
Rashida tayi sallah sannan shi ya shiga bathroom ya dauro alwallah ya tafi masjid without even looking at side din taslem.
Hajiya amina na gama waya da yarima ta kira number tasleem taji yana ringing amma b'ata dauka ba, nan ta sake kiran Hindu ta fad'a mata tana bacci ne sannan ya dab samu sukuni, har sha biyu tasleem Tana bacci amma ba Mai dadi ba as b'ata second talatin sai ta saki nishi tare da ajiyan zuciya kou kuma sheshheka, da kaga yanda take juye juye a inda take kwance kasa kasan she's in pain and even the sleep is not helping matters, bacci na dauke duk wata damuwa da ciwo da mutum ke ji amma ita tasleem b'ata jin wani sauki, her eyes feel so heavy and her heart heavier, kawai kaga mijin da ka fara so da kawarka is not something that zaka samu sauki kai, inda b'ata Damu dashi ba da it will be very easy but she's totally into him, even as she lay there tana ganinsu tare, the words he is telling her da kuma the way he carries her makes her want to die, kou yau ba kawarta ya auro ba sai taji zafi balle her besty, wani irin ajiyan zuciya ta saki feeling so much pain while asleep, Dan juya kwanciyar ta tayi face dinta kaman wacce Tasha bitter leaf, b'ata Mike zaune a inda take ba sai kusan karfe daya ta tashi with terrible heavy head, ji take kaman an dauki wanj heavy stone an batata dauka saboda nauyi, she even have to rise her taga if babj komai kanta, ahankali ta dafa bango ta tashi, sauran kadan data fadi kasa saboda juwa da take gani, tana dafa bango ta shiga bathroom ta zauna for almost minti biyar sannan ta Mike ta cire kayan jikinta, ita kanta tasan ta rame sosai because her neck bones are out, sai kuma Dan kumatunta sun shige ciki, kaman mai ciwon jiki ta samu ta yi wanka tana bin jikinta a hankali, the pain in her heart touches her skin that b'ata iya taba jikinta sosai, tana gama wanka ta dubi agogon dake bathroom taga ya kamata ace tayi sallah, hakan yasa ta fito da alwallah daure da towel, kou pant b'ata saka ba ta dauki silky black dubai jallabiya ta saka, you can see her nippy from far distance, da kyar ta samu ta tsaya tayi sallah sannan ta zauna sai dube dube take, Hindu ce taga ta bude kofar ta Dan leko, b'ata shigo ba sai ta koma, bayan kaman minti biyar ta sake shigowa this time da cup a hannunta, ahankali tazo wajen da tasleem ke zaune ta Mike kafa, cup din ta mika mata tare dacewa
"gashi... Kisha... " tafad'a Tana kallon ta, kaman bazata amsa mata sai ta mika hannu ta amsa tare dacewa
"duba chan ki dauko min magani na... " tasleem ta fad'a mata tana nuna mata inda ta ajiye expensive supplements da ummah ta saya mata, nan Hindu ta dauko ta mika mata, tea dake cikin mug tasleem ta Dan kurba sai ta b'ata rai
"wallahi daci nakeji.... Kaman ba tea bane..." ta fad'a face dinta babu Kyauwun gani
"sha yi ne da zuma...bakinki ne babu kyau... Ki daure ki sha... " ta fad'a mata, haka tasleem ta dage ta sha sannan Tasha maganinta, wayarta tasa Hindu ta dauko mata daga inda ta ajiye, misscalls da yawa ta tarda har da mum dinta da kuma umma, the first person she called was ummah, she asked how she's feeling ta amsa mata da lafiya,
"me yasa yace ki dinga zuwa cin abinci kika ce bazaki je ba... " shine abinda ummah ta fad'a mata, Dan nishi tasleem ta saki tare da ajiyan zuciya tace
"ummah.... Ban iya ganin abinda suke... Wallahi in na cigaba da zuwa ina ganin abubuwan da suke ina iya mutuwa... " ta fad'a in so much pain,
"dear na... Hakuri zakiyi... Nasan you're in pain amma still my love kiyi hakuri... This whole thing is happening Don kiyi hankali... It's a lesson to you and to people with basket mouth like yours...endure and be strong for me gimbiyata... " ummah ta fad'a mata cikin rarrashinta,
"ummahna...kan kafarshi take zama... Sai ya b'ata ta koshi zai ci... Ummah ya zaayi in iya zama kusa dasu... Ummah Dan Allah gida zan koma... "b'ata k'arasa ba ummah tace
"kar in sake jin wannan maganar a bakinki.... Ke macece... So kar mace yar uwarki ta tada maki hankali.... Kar ki kuskura in k'ara jin kalmar giving up a bakinki... Am I clear..." ummah ta fad'a mata babu wasa, ajiyan zuciya taslem ta saki tace
"ummahna...bazan iya Miki alkwarin zanyi yanda kikace ba.... Ciwo zuciya ta ke min.... Ina iya mutuwa... Kawata ce nake gani ummah... Ta amshe min wajena... " ta fad'a tana fashewa da