Showing 270001 words to 273000 words out of 323952 words
karfi har da dafa kunnenta Tana san bending sabosa yanda tayi magana da dukkan karfin da Allah yayi mata, ai juyowa da yarima zaiyi yaji more rage, anger, ba don komai ba sai don zafin kishi, half of her boobs is out side, gashinta waje, Skirt dinta ya rufe cibinta but upper tummy dinta na waje, yarima ji yayi kaman zai mutu as ya tsallake rashida dake kwance not breathing well, yayi stepping daya heading to inda taslem ke tsaye, idanuwanshi along abun tsoro, jiki na rawa tasleem ta fara juyawa don tsoro, tje first thing he did was remove his left leg shoe don in har ta kufce mashi Sai yayi kuka saboda bakin ciki, taslem na ganin ya fara cire shoes tasan ita zai jefa da gudu ta juya ta shiga ciki, shoe din daya gefa kofar main falo ya buga, da gudu yabi bayan ta cikin few step sai gashi cikin main falo, Tana dafa da shiga bangrean su Hindu da suma suka shiga da gudu ganin tasleem a guje, kafin ta shige ya rike bayan rigar ta ya wullata main falo, ihu ta saki jin bayanta to the the floor, da sauri ta fara Jan baya Tana yarfa hannuwa Tana kuka duk sabida tsoro, yarima is something else saboda anger, idanuwanshi kaman jini a ciki, seeing her like this give him more anger that you could ever imagine, Tana jan baya yana binta kaman bai taba ganinta ba, hannuwa biyu ta harde waje biyu Tana gogasu tare Tana cewa
"sorry..." kafa yasa ya bugar mata baki da karfi inform of slap but with a leg ta fasa k'ara Tana kwanciya kasa ta fara rolling Tana. Kuka sosai kaman ya dauki wuka ya cika mata, daman if he is angry rasa word yake, he was just to angry too say a word, sai kallon chest dinta yake bakin ciki na kara mamaye heart, gani yake ya zama dole ya sallami masu gadinshi for seeing matarshi haka. Kafa ya daga yaga tayi kaman taga adda ya sauke leg dinshi ya wuce Bangrean shi kaman Mai aljanu,
"wallahi... Ban.. Zama... Mahaukaci ne... " tafad'a Tana mikewa da sauri ta shiga Bangaren su Hindu,
"kin gani kou...kinje kin jawa kanki duka a banza... Nasan wallahi in itace koy kallonki b'ata yi saidai ta dinga murnan zaa kasheki.... " Hindu ta fad'a Tana shafa mata face, da new tears dake fita, taslem shafa bakinta dake mata zafi tayi Tana cigaba da kukanta. Rashida kam Tana nan kwance compound kan interlock kou motsin kirki batayi balle ta tashi, sai nishi take sama sama sam na a san inda kanta yake va balle tasan men are watching her ta shi ta koma ciki, pain and agony was all over her, da akwai situation da mutum zai gwammace mutuwa da rayuwa, she just wish she will die now, the humiliation is to much for her, ashe hakq asiri yake, imda ta san hak asiri zai jamata such humiliation and downgrading da kou kadan b'ata kusance asiri ba,da ta bar son yarima ya kashe ta kawai, da b'ata bi wata advice ba, she lay there as she feels new blood flowing from beneath her, kou kadan b'ata da karfin mikewa, yau tasan masu gadin sun samu abun fadi, don sun gan how he goes out with her frequently, amma yanzu itace abun duka a gaban maza without single mercy, duk masu gadin babu Wanda ya zauna waje, tun sanda sukaga yabi tasleem kowa ta shige ciki kar ya fito suma ya shafesu, sai maganar abinda ya faru suke, kowa na tofa albarkacin bakinsu, most basu ji dadin how he beat rashida to the floor a tsakar gidan ba, wani daga cikinsu yace (if you read baki biyaba ban yafeba, make sure you pay kudin karatu to be a legal reader, wayanda kuma hakkin wasu vai damunsu kou suna ganin it's nothing muje zuwa)
"kudai abinda kuka gani kuka sani... Baku san abinda ke faruwa ba...so kowa yayi shuru kar bakinshi ya ja mashi... " ya fada masu in form of advice, yes that's how it is, yau mutum zaiga Abu a social media bai san hawa ba bai san sauka VA amma yayi tsundum ciki kaman a gabanshi akayi, kawai you know what you see, it might not seem exactly how you thought, so keep calm and don't stress yourself over issues that havr nothing to do with you.
Yarima na shiga ciki yawuce bathroom dirrect sai kyarma yake, daman ya dade bai samu such issues ba, ya mance rabon da anger dinshi yayi rushing in such direction, kou kayan jikinshi bai cire ba ya sakarwa kanshi ruwa kou sanyin yasa ya ji sanyi cikin zuciyar shi, now he can't really remember why he was hitting rashida so badly, all he wanted to do is just beat the hell out of her, amman he remember why he is angry... It's because he saw tasleem the way he did, dukan bangon ya dingayi imagining su Umar sun gama kalle mashi mata, yafi hour guda nan sannan ya samu yaji sauki yayi alwallah ya fito ya saka jallabiya ya fito compound, har lokacin rashida na wajen kwance,
"oh so you're still here... " ya fad'a heading to. Inda take kwance, jim voice dinshi alone yasa taji kaman wani irin roar, you know nor matter how down you're, kou Kama gadon asibiti ana maka Karin jini d akwai abinda sound dinshi alone wilk make you jump up, haka rashida ta mike da sauran strength dinta ta nufi gate da gudu, in tje process over wet pant dinta ya fado kasa, wani irin disgusting look yarima yayi mata yana cewa.
"what a waste... So irritating.." ya fad'a yana biye daita, gudu kawai take idanuwanta bude amma b'ata gani sosai
"wallaho kuka bude mata gate kuyi kuka da kanku ." was abinda ya fada as yana biye daita, Umar ne yayi karfin halin zuwa gareshi, ya kwantar da murya yana cewa
"ranka shi dade this is not you.... Pls don't beat her again.. Kayi hakuri.. " ya fada mashi idanuwanshi kasa unable to look at him straight in the eyes, kawai yarima was breathing saboda seeing rashida again, something in him was just pushing him strangle her to death, gani yake in ta mutu zai fi samun saukin abinda yake ji cikin ranshi, rashida na tsaye bakin gate sai dukan gate din take kaman she's asking a bude kar ya Kasheta, duk babu wnada ya bude mata gate din, tsaye Aliyu tayi kawai babu wanda yakenkallo sai Umar dayayi mashi magana sai huci kawai yake, the day started very well but now kaman it's ending bad for all the members of his family, wani irin ajiyan zuxiya ya saki ya wuce passing through small gate bai k'ara kallon rashida ba, Tana ganin ya fita ta zame ta zauna nan yana kuka, alwallah masu gadi sukayi da Umar suka bi bayanshi, Umar tsaywa yayi wajen rashida yana cewa
"pls. Ki. Koma ciki......" shine abinda ya fad'a mata with so much pity, abinda rashida ta samu ta fada was.
"ruwa...dan Allah..." ta fad'a finding it difficult to talk, Cikim fargaba Umar yayi sauri shiga ciki ya debo mata ruwa cikin cup ya b'ata, jiki ja rawa ta kwace cup din daga hannunshi tana sha yana zuba jikinta ta shanye tas, kudin ta da suka zuba inda yarima ke dukanta ya je ya debo ya Mika mata yana kallon wannan pad dake jike da jini cikin compound din, he feel totally bad, kasa amsar kudin tayi ta daga idanuwa not seeing well tace.
"Dan Allah.... Ka... Sayo min... Pad... Da abin... Ci.... " ya karasa maganar Tana kwanciya nan kasa bakin Gate din, Umar yasan muddin yarima yasan yayi rendering single help to her he will dismiss him, amma kuma tausayinta won't leave him,
"ki rike... Zan sayo maki.... Zan ajiye maki a falon farko... Sai kizo ki dauka..." ya fad'a mata yana mika mata kudin, hannu tayi mashi alaman ya ya ajiye kudin,
"ki tashi ki koma ciki kafin ya dawo tou..." ya fada mata nodding tayi ta Mike trying to fall, bai san lokacin da ya rike ta ba heart dinshi na skipping for miles saboda fargaban abinda zai biyo baya if incidentally yarima ya shigo at that moment, cikin daken zuciya ya riketa har kofar main falo sai waiwayawa kawai yake dukda yana jin ana sallah which indicates ana chan ana sallah amma he is afraid yarima ya dawo unexpectedly tunda yasan the devil is in him tonight, yana kaita bakin door din yayi saurin Sakinta, dawowa yayi yaga pad din nan still a wajen, inda ake zuba dustbin yaje ya nemi wata katuwar leda ya saka a hannunshi ya kudundune da leda ya jefar dustbin, tap ya koma ya wanke hannunshi before going to masjid, yana shiga ana sallame sallah, daga nan falon ta dinga Jan gindi har falonta ta kwanta nan kasa, with her eyes closed,
Taslem ma Tasha kuka ta koshi sannan tyi sallah ta kwanta Tana mao jin haushi yarima for beating her, sai kumbure kumbure kawia take sbaoda fushi. Shi kuma yarima bai dawo Gida ba kou da ya gama sallah magrub, gefe daya ya zauna yana rokon Allah ya rage mashi abinda yake ji cikin ranshi, shi kuma Umar was inspecting yarima yana ganin har ya gama sallah vai tashi ba yasan he is not going home now, damab yana hakan time to time, yama idar da sallah ya fita da sauri, instead ya Kama hanyar gida sai ya Kama hanyar da zai sadashi da main road, the good thing is bai sai yayi nisa ba zansamu abinda yake so because da akwai katon supermarket a main road, yana zuwa ya shiga ya tambayi pad aka nuna mashi, nan ya dauki katon roll da kuma kayan tea da bread sai biscuits, before you know ya kashe 5k din, donma ya sayi kayan tea din in sachets da kudin bazasu isheshi ba, da sauri ya biya ya fita ya dawo gida, yana zuwa ana kiran sallah ishai, he was so happy because he is sure yarima na cikin masjid, amma Aliyu that is more smarter than him was at home kafin ya dawo, haka nan ya lura da behavior din Umar Wanda yasa yana fita shima ya leka don ganin inda zashi yaga ya Kama hanyar town instead of gida, wannan yasa ya dawo gida ya zauna compound, yana jin ana kiran sallah amma yaki tashi ya zauna waiting for him because yasan bai barin gidan sai da reason shima reason din babba, yana nan yana jira aka bude gate sai ga Umar da ya shigo da leda a hannunshi, he was like jumping out of his skin dayaga yarima zaune.
Thanks
[3/14, 9:55 PM] +234 703 008 7807: 86Kallo daya yarima yayi mashi ya dauke kai kaman bai gan kowa ba instead sai ya Dora kafa daya kan daya yana kadasu ahankali, kana kallonshi kasan banda sarauta da mugunta babu abinda yake ji, he looks so mean, Umar karfin hali yayi gabanshi na faduwa ya taka zuwa inda yarima yake in slow motion staying far away from him yace
"ranka shi dade... " irin juyowa da yarima yayi gareshi ne yasa yayi shuru saboda yaga total anger in him, he have been with him for a long time kuma yasan fushin shi babu kyau... Yarima dauke kanshi yayi ya maida gefe, shuru Umar yayi afraid of loosing his job, Dan durkusawa yayi ya fara cewa.
"Allah ya huci ranka Aliyu gadangadan kusar yaki...gaba salamun baya salamun... Aljanna mai yawan masoya... Lafiya samo sarkin hakuri.. " ya sakar mashi kirari Mai dauka hankali, he knows him too well to know this will sure get to him, Aliyu shuru yayi yana girgiza kafa ahankali without looking his side or say single word,
"lafiya jinjirin wata sha kallo, lafiya kwankwason jimina mai wuyan shafawa... Ruwa abinso Kowacce nahiya... Lafiya hadarin kasa maganin mai kobato... Allah ya ja ranka dan sarki jikan sarki... Yarima sha qundum Mai bada gida kaman riga.... Sukari baka farin banza ba... Kayo halin kakanka waliyin Allah... Halin qima ka gajeshi gun mai babban daki.... Zuriar ku ta kai zuria.... Yarima katangar Sukari duk wanda ya jingina da Kai sai ya Lasa... " kawai sai Aliyu ya saki murmushi Wanda ya sanyaya ran Umar da ke cikin matsanacin fargaba, wannan murmushin ya bawa Umar ikon cigaba dacewa
"ali gadanga kusar yaki... Namiji ba maza agabanka... Duk mazan gabanka mata ne.... Ali kake...mazan gabanka duk Matane...daya kake tamkar dubu.... Namiji uban maza... Namiji angon tasleem... " luckily baisan sunan amarya ba balle ya hadata daita ya watsawa kanshi shiri, this part really sweet him that he feel like giving him award, angon taslem is the sweetest word he have heard in a while, tunawa yayi da ya Sakata kuka dazun, all this while he was mad that he didn't remember what he did to her was unfair, shidai in zuciyar ta motsa sai ahankali, now he is feeling bad as his anger is vanishing, Umar was still hailing him yana mashi kirari masu sanyaya zuciyar duk Wanda akewa, mikewa yayi not caring to know abinda ya rike ya fita daga gidan , wani irin ajiyan zuciya Umar yayi feeling so releived, da sauri ya kaiwa rashida kayan main falo as agreed sanann yyi saurin bin bayan yarima zuwa masjid, sallah ishai sukayi while coming back Umar yace
"am sorry in na b'ata maka rai... Nasan bazaka so matarka ta aikeni inki zuwa ba..." bai k'arasa ba yarima yace.
"I don't want talk about that.... " ya fad'a kaman bai son magana, shuru Umar yayi babu wnada ya sake cewa komai har suka iso gidan. Main falo ya wuce yaga wannan ledan kan kujera, Bangaren tasleem ya wuce yaga b'ata nan,
."this girl is so stubborn.... She refuse to come back to her apartment despite my warning... ".yafada yana heading out, Bangane su Hindu ya shiga luckily ba kowa falon, bedroom dinta ya wuce ya ganta kwance ta rungumi pillow Tana bacci, bakin gadon ya karasa ya zauna before rubbing her back, da sauri ta tashi ta juyo ta ganshi Sai ta fara kuka Tana cewa
"leave me alone.... " murmushi ya saki looking at her as she's dress In kayan bacci, she took her bath tayi sallah ishai sanann ta yi shirin bacci, har dan guntun kuka ta danyi before tayi bacci,. He was staring at her kaman madubi Tana cewa
"ka tafi... You beat me... Don kawai nazo baka hakuri kana dukan matarka... And you hit my mouth... Gashi har yanzu it hurt... " ta fad'a cikin kuka dake hade dana shagwaba
"am sorry... Amma. Kina ganin kin kyauta leaving everything outside ki fito inda ke da akwai maza har guda hudu?.. "da sauri tace
"ni AI na mance... Da kalan kayan jikina.... The way you were beating her made me forget ..." ta fad'a mashi
"naji....am. sorry... Ban karawa.... " ya. Fad'a holding his two ears, kafada ta makale mashi Tana cewa
"I hate violence people.... Ni ban son violence.... " tafad'a mashi, shuru yayi for a moment yana kallon how she's talking with total admiration
"go away... " tafad'a mashi,
"pls sorry...now let Take you out... Muje palace... Sai kiga umma... " ya fad'a mata, da sauri ta daka tsalle Tana mikewa saboda murna, kaman VA itace ke kuka few seconds back ba ta zagaya the other side walking towards her closet,
"but pls don't tell ummah I hit you... " ya fad'a in pleading tune,
"AI bazan fad'a mata ba... Kilan ta gani a face dina.... Tunda ni har yanzu wajen na min ciwo... " ta fad'a kaman zatayi kuka.
"let me see... " ya fad'a yan mikewa, nufota yayi walking majestically, Kai ta kauda gefe as HR walks towards her, yana zuwa ya rike jaw dinta yana kallon wajen, babu any sign of hitting a waje, yanda yake tsaye so close to her makes her feel some how, shima he felt so different in seconds
"baby...why not... Mu. Fasa zuw..." bai k'arasa ba tasleem taja baya daga gareshi tace
"nidai aa...I want to go..." tafada staying away from him, shuru yayi yana kallonta, shima yana son ganin abbah because ya dade bai bai ganshi ba, he saw him In the masjid earlier today amma basuyi magana ba kasancewan basu kusa,
"alright...what ever you say... Yanzu let me change too..." ya fad'a mata yana Kama hanyar waje, kaya ta fara fiddowa, juyowa yayi staring at her tiny waist,
"naga wannan kugun a labor room... " ya fad'a under his breath Wanda yasa taslem juyowa taga ya fice.
rashida was laying there a falonta for a long time when she thinks kilan ya dawo, da Jan gindi ta fito falo taga leda kan daya daga cikin kujerun falo, kokarin mikewa tayi taga her legs are not carrying her, da kyar ta samu ta k'arasa wajen ledan tayi bending, she stayed for about minti biyar a durkushe ta kasa mikewa, Tana jin an bude kofa tayi saurin daga Kai, Aliyu taga ya fito daga Bangaren taslem, da sauri ta Kama ledan ta dauka jikinta na rawa, she was about turning and she fell down, tsayawa yayi yana kallonta, har Lokacin bai ji tausayinta ba balle yaji single remorse of what he did, kaman yanda tayi forcing sonta into his heart haka AK datsa mashi tsanarta cikin zuciyarshi, juyowa tayi cikin fargaba Don kar ya bita da duka ta kalleshi with her eyes da suka kumbura suka koma kaman VA nata ba,