Showing 219001 words to 222000 words out of 323952 words
is loosing so quickly, kinsa in dai mace is on her right Don miji ya dan bata rai kadan bai damunta because zatayi tunanin wani Abu ke damunshi, amma if you're using Charm zaki dinga tunanin kilan ya daina aiki ne, kwanciya yayi kan kujerar itama ta kwanta gefenshi still crying,
"pls enough... Kukan ya isa haka pls... Ai zaa baki kudin kou... " ya fad'a yana kallon kanta dake kan chest dinshi, kuka ta cigaba dayi sabida takaici, ba komai ya sata takaici ba sai yanda zaa bawa Amanda 25 million naira babu gaira babu dalili, gani take itace zataci gajiyar wannan auren ba ita ba, hakan VA karamin bata mata rai yake Ba.bayan some moment of silence ya Mike yana cewa
"baby bari inyi sallah in dawo... Am hungry..." Ya fad'a yana shafa cikinshi Don tun safe bai ci komai ba
"kou indafa maka abinci... "ta amsa mashi, bakinta ya Kama tare dacewa
"nope...remember ba girkinki bane...so Bazan wahalal dake ba... " ya fada mata atakaice yana mikewa, harara ta bishi dashi tare dacewa
"baby zaka fara kou... " bai bari ta k'arasa ba yace
"I don't have such time now... Let me pray in sa a kawo min abinci... " yafada yana barin wajen. The whole novel is 300, mtn 08106102727 kou ta bank 0024878383 stanbic, Zuwairat.
Wajen karfe biyu tasleem ta bar school suka nufi gidan su, tunda all the issues tasleem bata gan mum dinta ba, hakan yasa bata damu da duk abinda zai biyo baya ba taje gidansu, wajen karfe uku suka iso gidan, tana parking motarta tayi saurin fitowa da gudu ta shiga Bangaren mum dinta, hajiya zainab na daga idanuwa sukayi ido hudu da taslem dake shigowa da gudu, da sauri hajiya zainab ta mikr har drink dinta na zubewa tana kallon diyarta da ta sauya kaman VA ita ba, she look so Slim and dry,
"Allah sarki Bestyna.... " hajiya zainab tafad'a yayinda taslem ke fadawa jikinta,
"mummy... I miss you... " tafad'a mata tana r u guys at mum dinta sosai tana fashewa da kuka, hajiya zainab couldn't help it but cry too, sunfi minti biyu tsaye rungume da juna suna kuka, shuru hajiya tayi ta fara rarrashi tasleem tana cewa
"Bestyna stop crying... kiyi shuru kinji... you havr cried enough... Allah kadai yasan dalilin daya sa ki cikin wannan jarabawan da karancin shekarunki... " hajiya zainab ta Fada mata gana shafa bayanta, Kai taslem ta daga daga jikinta tace.
"mummy Kinga abinda rashida tayi min kou... Tasan na aminta da ita ta rabani da black mamba.... "
."shussh....kar kice komai... Ki bar Mai kowa da komai ya saka maki kinji... " ta fad'a mata cikin tausayin ta, sai hadiyan zuciya tasleem take tana kukan da bata taba zama gaban mum dinta tayi mata tunda ta shiga damuwa ba, babu irin rarrashin da hajiya zainab batayi mata ba amma Sam taki yin shuru, she was crying kaman yau abun ya sameta, babu abinda take cewa sai
"she called me a fool... Tace am stupid... Ashe in ka yarda da mutum stupid ake kiranka... Mummy so it's only a fool dakr yarda da mutum... " tafad'a cikin kuka sosai,
"my dear duniyar ce tazo da haka... Good person is never a fool... Babyna sam I don't blame you sabida duk laifina ne... I didn't teach you to groom yourself... Ban San abubuwan will turn out to be like this ba... Pls ki yafemin... "
"no mummy.... Nice ban da wayau... Wai kawayena always want to hear words from my mouth... Gurinsu in zauna ina zuba, ban San haka bane sai yau....mummy rashida ta koya min hankali... I hate life mummy... " ta Fad'a cikin kuka sosai, zama hajjya zainab tayi ta zaunar daita kan kafarta tana kallon ya da kashin wuyarta ya fito, tasan yarta have been through a lot but she's the cause, she didn't teach her People are bad ba, kawai she taught her to be herself at any time, gashi she havr learnt her lesson the hard way, Kai taslem ta dora kan shoulder din mum dinta daga inda suke zaune tana kuka while mum dinta na rarrashinta,
"mummy rashida call me a fool... " ta sake fada mata alaman abun yana mata ciwo sosai wanann fool and stupid she calls her makes her want to hang herself saboda bakin ciki, it really hurt to know That the person you love and trust sees you as nothing but as a fool and a stupid person. Sai kusan minti talatin taslem ta daina kuka, tissue hajiya zainab ta dauko mata ta goge face dinta,
"baby yasan zaki zo... " hajiya ta tambayeta,
"mummy it doesn't matter... Kou in gidan ai ba amfani gareni ba... He says am useless and worthless... "tafad'a cikin sanyimurya, hajiya zainab kallon yarta tayi tana jin irin wani zafi a Zuciyrta, kou ita dake tsohuwa baa taba fada mata such harsh words ba sai ita,
"baby what doesn't kill you makes you strong... " tafad'a mata, ajiyan zuciya kawai ta saki hajiya zainab ta cigaba da cewa
"besty ya akayi rashida ta kiraki da fool and stupid... " ta sake asking dinta
"mummy yau da safe ne Hindu tana min magana ita kuma sai ta Kama zagina...har da ce min ita bata ci amanata VA wai suna dade tare da Aliyu.. ..i was speechless.. bansan abinda zan fada mata inji dadi ba I havr to cry... " ta fad'a voice dinta na rawa
"baby ba ummah kin tace kar ki yarda kiyi mata wata magana ba... Dear listen fada da kishiya ba abunyi bane balle irin wannan kishiyar... You're far far far better than her and talking back ta her will equalize both of you... So daga yau kou me zata ce maki don't reply her... Kinji... " ta fada mata, ahankali ta daga mata Kai alaman OK,
"but mummy ina son in dawo gida... Banson zaman wannan gidan kou kadan... Kullum in sun fita basu dawowa sai dare... Jiya ma da ummah tazo sai dare suka dawo...mummy Zuciyata na ciwo in na gansu tare... In na dawo gida ba zan ji komai ba... " ta fada tana lafe da jikin mum dinta, hajiya zainab na shafa kanta tace
"my love dad dinki ba zai yarda ba.. Kiyi hakuri... Insha Allah you will win the battle...day and night never fight in a battle for long... Dole daya zaiyi winning...so relax and keep praying... " ta fad'a mata,
"mummy sam ni banji dadin auren nan ba. Gashi zaa fara exams next week babu abinda na iya... Nayi loosing whole semester because of auren da bai da wani amfani... " ta fada sounding matured kaman ba ita ba, kura mata ido hajiya zainab tayi tare dacewa
"baby ki bar cewa aure bai da amfani.... Baa cewa haka... Be patient ..duka yaushe MA kikayi auren... Insha Allah better days are ahead... " ta fada mata,
"mummy ina daddy... Nasan kilan in ya ganni zai ce in dawo gida... Sam ban son zama dasu... " tafad'a mata,
"naji... Yanzu tashi kije ki gaido small mom ni kuma in shiga kitchen in hada maki abinda zaki ci sharp sharp ki tafi gida tunda Baki tambayeshi ba... "
"ni mummy let me pass my night here kou kuma ki bari sai dare in koma... " da sauri hajiya zainab tace
"aa... Sam badani ba... Kinsan ummanki bazata ji dadi ba... Do it for her not for him.... " ta fad'a mata, nan dai tasleem ta Mike tana turo baki kaman zatayi kuka, she feels so happy being at home, kusa da masu sonta, amma zaman gidan yarima Sam bai yi mata dadi, kullum banda bakin ciki babu abinda take gani. Kaman vata so ta fiya zuwa Bangaren small mom dinta, hajiya Asabe na ganinta ta bude mata hannu tasleem tafad'a ta rungume ta gam tana cewa
"barka da jarabawa my dear... Kiyi hakuri haka Allah ya kaddara maki....mai gaskiya bai taba tabewa...so kiyi hakuri... " kuka taslem ta farayi tana cewa
"mummy dan Allah ku bari in dawo gida kawai kar bakin cikin wannan gidan ya kasheni... Kullum Zuciyata tana min nauyi kaman an dora min dutse which i don't know how yo remove...pls let me come back home... " ta fad'a cikin kuka, rarrashinta hajiya Asabe ta dingayi tana fad'a mata pls kar ta fadi haka that she shouldn't give up that duk sisters dinta da sukayi aure babu Wanda ya taba dawowa gida despite suma suna fuskantar nasu kalubalen,
"mummy nasu VA kaman nawa bane... Nawa ya bambamta da na kowa... Mummy aminyata ta auri Wanda na aura kuma she's in control of the house... Ya zaayi in ji dadin zaman gidan... Wallahi na gaji... In kuma baku yarda na dawo ba na mutu shikenan... " hajiya Asabe kallonta kawai take as she speaks with maturity... Tunda take b'ata taba ganin tasleem tayi magana with sense haka ba sai shirme da shirirta da shagwaba, now she's talking like a person that have common sense, in ba Don kar ace she said something wrong ba da sai tace what happened is for her good,
"dear kiyi hakuri... Komai na faruwa bisa dalili... Kawia ki dauki kaddara ki cigaba da adua... Insha Allah ke zaki koma in control of your house when you're ready to take that position... Now I can see you're ready to be the head and wife of your husband. So don't worry you will possess your possession Insha Allah... " tafad'a mata tana shafa kanta, ta kusa hour a Bangaren small mom duk Don kar ta koma mum dinta tace tazo taci abinci ta tafi, her phone is in her bag so Even her mom called bazata sani ba, tana fita daga nan ta hangi bangaren yaya mahboob bude, hanyar bangarenshi ta Kama tana zuwa tayi sallama tare da yaye curtains dinshi, yana falo da wani abokinshi, yana ganinta yace
"parrot yaushe kika shigo... " ya fad'a looking at how changed his sister is, abun ba karamin bata mashi rai yayi ba, he can't believe his lovely sister havr turned like this, yaga kasan idonta yayi baki and her eyes are swollen alaman she have been crying for long, mikewa yayi ya zo kusa daita ya Kama hannunta suka fita waje Don kar abokinshi ya ji abinda zai fada mata Don shi ma abokin, Kai ya girgiza yana cewa
"Allah Mai iko.. " yafada yana relaxing a kujerar da yake,
"parrot why are you like this... Me yayi zafi kika koma haka... " ya fada rike da hannunta a gefe guda na gidan, babu abinda ke saka taslem kuka kaman self pity, in taji ana mata magana cikin jin tausayinta then she havr the perfect chance of crying,. Kuka ta farayi tana cewa. "yaya... Ban son zaman wannan gidan kou kadan...yaya Aliyu bai sona kawata yake so... In ina gidan bakin ciki kasheni zaiyi.... I want to come back home... Pls kuyi wani abu kafin Zuciyata ta buga... " ta Fad'a tana kuka sosai, mahboob feels so bad about the whole thing and tears of his sister burns his heart, bai taba Jin tausayinta ba saboda he knows she cry's for any tiny reason and talks a lot amma the taslem he sees today yasa yaji kaman yayi kuka,
"kiyiwa daddy magana.. " yafada mata yana shafa hannunta
"mummy tace bazai yarda ba... "
"don't worry... Zanyi magana da Aliyu... In har yasan bai sonki there's no need da zaki zauna kina wahala da yarintar ki ki lalace saboda aure... It's never going to happen... Ki bar kuka kinji kou... "ya fad'a mata cikin so da kauna, daman kowa yasan yarima is in love with his new wife Don it's all over the town,local paparazzi are talking about it, amma bai San his sister is affected this much ba as he knows ba sonshi take ba,
"but parrot kina sonshi kou... " ya tambayeta looking at her
"yaya... Kou ina sonshi it doesn't matter... Ai bani yake so ba... Ni zan iya hakuri dashi indai zau dawo cikin masu sona... "tafad'a mashi cikin sense, murmushi ya saki despite how he is feeling tare dacewa
"parrot anyi hankali...don't worry zanyi magana da Aliyu..duk yanda mukayi dashi zan fadawa dad... In har yafurta min bai sonki then I will tell dad sai ayi nullifying auren...is that OK for you?.. " ya fad'a mata, shuru tayi for a moment thinking about how it's going to be, she knows in har aka raba auren ba zata sake ganin yarima ba but she feels kuma it's the best ta hakura da wanann bakin cikin da take ciki, she remembers yanda ake fad'a mata kar ta yi giving up but some issues giving up is the best solution,
"yes yaya... " ta amsa mashi at long last,
"OK then... Ki bar kuka... "ya fad'a mata rike da hannunta,
"tou... " tafad'a tana goge face dinta, hannunta ya saki yanacewa
"ki koma ciki... Kar ki bar dukkan yan gidan su ganki haka pls... You look terrible..."Yafada mata, nan dai ta Bari inda yake ta nufi inda masu aikinsu suke, Hindu da sauran masu aikinta ta gani sai labari suke, sauran amsu aikin gidansu was happy to see her but was disturbed by her appearance. Bata koma Bangaren mom dinta ba sai wajen karfe biyar, tana shigowa hajiya zainab tace
"besty why Kika dade haka..i told you ki koma da wuri shine kika je kikayi zamanki kou... " tafad'a sounding a bit angry
"mummy ni kou na koma ai ba kowa gidan... Basu dawowa sai karfe takwas har goma suna kaiwa..."tafad'a tana turo baki,duk lashes dinta jike da hawaye,
"ni ba maganar su nake ba... Am talking about you... Kuma naga kinje kinyiwa kowa kason kukanshi kou... Ai sai kizo ki shirya ki tafi nayi maki packaging abincin ki tafi dashi gida... " da sauri tasleem taja baya tana cewa
"gaskiya ni mummy aa... "tafad'a tana kokarin kuka,
"naji... But maza kizo ki zauna kici ki tafi..."ta fad'a mata, babu musu tasleen ta zauna tafara ci cikin nawa kaman bata son cin abincin, atakaice dai kafin taslem ta bar gidan sai da akayi sallah magrub, babu yanda hajiya zainab batayi daita ba kan ta koma after eating amma tace ita bata San zancen ba, har binta da gudu ta dingayi wai tazo ta tafi tasleem ta fice waje zuwa wajen matan masu gadin gidan, mahboob ta kira wai yazo ya koreta yace a barta mana tunda gidansu tazo ba wani waje taje ba.Kika karanta baki biyaba Allah yaisa.
Yarima was at home Don kou koyar motar basuyi yau ba, rashida batayi maganar koyan motar ba because the tension she's in is three much for her shi kuma baiyi maganar su fita ba because he is not feeling too good, in short yana ji kaman he is running fever, duk yayi wani kala he is dull, kou da ya dawo daga masjid ya sake kallon inda motar taslem take amma bata dawo ba, abincin dayayi order aka kawo bai wani ci ba, rashida sai janshi take da magana saboda yanda taga yayi shuru kaman he is thinking, da tayi mashi magana sai ya amsa mata in one or two words,
"baby what's wrong pls... Kou kudin da ka bani yasa kake fushi Dani... "tafad'a kaman zatayi kuka
"aa... Ba fushi nake ba... Kawai dai... Ban jij dadin jikina ne... Ina jin kaman cold is catching me... " yafada calmly, kanshi ta shafa tana cewa
"sorry... Kou in dauko maka magani daga cikin first aid box... " ta fad'a mashi
"nope... Kawai bani ruwa... I feel unconditional thirst... Kou na sha sai inji I need more... " yafada mata,mikewa tayi tadauko mashi ruwa kasancewan a bangaren shi suke. Kwantawa yayi ya lumshe idanuwa amma baiyi bacci ba, suna tare aka kira sallah asr yaje yayi still checking if tasleem ta dawo but bata dawo ba, he was angry already, ciki ya shiga ya kwanta rashida ta kwanta bisa jikinshi, yadan juya mata baya yanacewa
"jikinshi na mashi ciwo... "rungume shi tayi ta baya. Nan bacci barawo yayi gaba dashi, wajen karfe biyar aka kawo mashi wannan kudin cikin Ghana must go karama, fita yayi ya amsa ya kawo ya direwa rashida, bai ce word daya ba ya hau gado, kudin ta dauka ta Kai bangarenta ta kira Amanda tafad'a mata it's ready.
Da magrub yarima yaje masjid, kafin ya isa ya fiddo wayar shi daga cikin jallabiya ya kira number ummah, har zaiyi ringing yaji zaa tada sallah, kashe wayar yayi gabaki daya ya shiga masjid akayi sallah dashi ya fito sannan ya kunna waya while heading back home, gefen gate dinshi ya jingina yayi dailing number ummah, ummah tana picking yafara cewa
"ummah... Ummah...kinga abinda kika jawo kou...." yafada sounding so angry.
Thanks[3/14, 9:46 PM] +234 703 008 7807: 70Yanda yake magana yana zaro idanuwa kasan something serious is disturbing him,
"kai dan ubanka check who you're calling... " shine reply din ummah sabida yanda yayi magana, kan shi ya shafa daga baya zuwa gaba sanann daga gaba zuwa baya yanacewa "you're the cause... Sakarar yarinyar nan tana zaune kika bata daman fita... Gashi tun safe bata dawo ba... Who knows inda taje.... Kilan taje gidansu tafad'a masu karya da gaskiya an riketa a chan... " ya fad'a sounding very angry,
"ai shikenan sai ja huta da matarka...meye na ihu kuma... " inji ummah
"wallahi ummah in har ta dawo gidan nan sai na zaneta... Badai yawo ba..."
"da ban ci ubanka ba... Ka taba kaji... Don't blame her Don ta fita bata dawo da wuri ba... Gidan VA dadi yake mata ba.. Don haka in taje inda yayi mata dadi tana iya mantawa da gidanka... " ummah tafada Don ta bashi haushi, kaman zaiyi kuka yace
"ummah haka zaki ce kou... Me ake mata da gidan bai yi mata dadi... Ta kwana inda taje Don in ta dawo gidan nan sai na zaneta... ".ya sake maimaita maganar duka sounding very serious
"wallahi ka tabata sai ranka ya mugun baci.. " ummah tayi warning dinshi
"daman nasan haka zaki ce... You will support her nor matter what she did... Ya kamata matar aure ta tsaya a waje zuwa wanann time din?... Kawai ki