Showing 207001 words to 210000 words out of 323952 words
fita zuwa part din da suka Bari, nan ma ta nuna mata ummah sai faman santin kayanta take Kama wata kawarta, suna gama zagaya wanann Bangaren suka dawo main falo, nan taslem ta nuna mata two parts din rashida daga inda suke tsaye sai kuma Bangaren hydar,
"ummah muje kiga compound din... " tafad'a mata.
"aa... Kawia dai muje ki kaini Bangaren Aliyu... "tafad'a mata, Dan marairacewa tasleem tayi before saying
"ummah in ya dawo ya tardani ciki..."b'ata k'arasa ba ummah tawatsa mata harara tayi saurin yin shuru, gaba ta shiga zuwa Bangaren Aliyu while ummah na biye daita, kofa ta bude suka shiga ciki, koina look quite OK,da akwia takeaway biyu kan dining da ragowar abinci ciki sai cups guda biyu, dan b'ata rai ummah tayi tare da tabe baki amma b'ata bar tasleem dake kallon position dinta da take zama before rashida took over ta ganta ba, ahankali ta taka zuwa wajen bed room dinshi ta bude, abinda ta gani yasa tayi saurin maida kofar ta rufe tare da jin wani irin matsanacin kishi, Wato rayuwa kenan, people will publicly tell you kar kayi kaza babu kyau and su kuma zasu dingayi, ita kanta do call her self with a gigantic fool, ummah saw her reaction wanda yasa ita da kanta ta bude bedroom din, pant da bra din rashida ne kan pillow Din gadon sai kuma wasu red lingerie a kasa, tsoki ummah taja Tana cewa
"mace b'ata gyara wajen bayan ta tashi ?..." ta fad'a sounding angry, juyowa tayi ga tasleem da kanta ke kasa tace
"don't ever do that ...make sure ki gyara koina kou da kuwa zako fita daga bed room dinki... Hope am clear... " ummah tafad'a mata to make her feel better, Kai tasleem tadaga mata, kofar ummah ta rufe tace. "duba min fridge da akwai ruwan sha... "ta fad'a mata, baki tasleem ta turo tana cewa
"ummah baki sha ruwan wajena ba sai nashi?.. " ta fad'a cikin tsatsan shagwaba,dariya ummah tayi tace
"ni ba sha zanyi ba... Just check it for me... " ta fad'a mata, murmushi tasleemta saki sannan ta nufi wajen fridge dake kusa da dining, budewa tayi taga robar ruwa kaman biyar sai drinks,
"Kingani ummah..." ta fad'a mata,
"OK... Na. Gani... Da akwai wasu fridge din ne anan Bangaren?... "
"yes ummah da akwai daya a bedroom dinshi, sai kuma daya a kitchen... " ta fad'a mata,
"alright...yanzu ki dubomin suma da akwai ruwa ciki?.. " ummah ta sake ordering dinta, it's kind of good fa b'ata Tarda yarima gida ba, Tasan in yana nan tayi what she's doing now matarshi zatayi suspecting wani Abu,
"nidai ummah ban son shiga bedroom dinshi in gan kayanta... " b'ata karasa ba ummah tace
"pls do what i asked you to do... Bani da lokaci... " ta fad'a mata atakaice, da sauri taslem ta shiga bed room din sai b'ata face take ta bude fridge din, nan taga ruwa takwas sai drinks too, fitowa tayi ta shiga kitchen din Bangaren shi Wanda babu komai sai katuwar fridge da kuma full set of kitchen cabinet, cikin wannan fridge kuma pack din ruwa ne ya Kai hudu Wanda baa bude ba, nan dai ta fito ta fadawa ummah quantity of water dake ciki sanann Tana tunanin why she's asking about ruwan gidan,
"je ki kiramin Umar... " inji ummah, babu musu ta fiita falo ta kira Umar dake tsaye in midst of sauran masu aikin gida dake tsaye gefe guda a main falo saboda Zuwan ummah, da sauri ya bi bayanta zuwa ciki, suna zuwa ummah ta umarceshi ya fidda ruwan dake ciki both na falo dana kitchen sai kuma ta umarci tasleem ta fiddo na bed room dinshi, nan take akayi yanda tace bayan sun gama fiddowa ummah tace
"ka kaisu Bangaren ku... Sai ka shigo Min da Wanda na kawo... " ta. Fad'a mashi, da sauri ya fara fita da ruwan yana ajiyewa a bakin Bangaren yarima while sauran masu aiki na fita dashi, sai sa aka aka gama Umar ya shigo da Wanda ummah tazo dashi Wanda its about 6 packs each dauke da dozen guda. Nan dai aka shiga dasu ciki aka jera kaman yanda na farkon suke sannan suka koma main falo ummah ta dan zauna hannunta cikin na taslem Tana kallon agogon dake falon taga har 8 sauran minti 15, she doesn't want to go har sai taga Aliyu, she wants to look at him kou he will feel some how for not seeing her for such long period of time.
Aliyu da rashida basu dawo Ba har sai wajen after 8, yana shiga ciki yaga palace cars guda biyu idanuwa ya zaro yana kallon motocin, rashida saw the look on his face which made her asked why,
"munyi baki..."ya fad'a yana parking motarshi
"who? " ta tambayeshi
"kilan ummahce..because ita ake dauke da wannan cars din.." t
Ya fad'a mata gabanshi na faduwa, da sauri ya fita daga cikin mota without even parking well, itama fitowa tayi gabanta na faduwa Tana tunanin why is she here, kusan lokaci guda suka shigo main falon, Kai ummah da sauran mutane suka daga, yana ganin mum dinshi yayi saurin zuwa wajenta tare da rungumar ta showing how much he misses her, bayanshi ta shafa daga inda take zaune tana cewa
"fav ashe kana kasar nan... I was thinking kilan you traveled Wanda hakan yasa nace I should come and see for myself..." ta fad'a Tana shafa face dinshi, murmushi kawai ya saki, tasleem dake zaune kusa da ummah sai kallon yarima kawai take without even blinking while shi kuma bai kalli inda take ba sai ummah, durkusawa rashida tayi har kasa ta gaida ummah staying far away from her, Kai ummah ta daga ta amsa wearing such a broad smile that shows she doesn't have any issues with her from the out side,
"yata zo mana... " ummah ta fad'a Tana stretching hannunta gareta, wani irin sanyi rashida taji as she wasn't expecting that, she taught all battles are fought face to face, da sauri ta Mike tazo kusa da ummah tare da dora hannunta kan na ummah that is in front of her, hannunta ummah ta Kama tasleem taji kaman ta mutu saboda kishi, kawai sai taji kaman ta tashi daga wajen, daman haka nan Tana kishin taga ummah da Aliyu balle kuma her enemy, idanuwa ta daga without saying a word masu aikin suka fita daga main falo zuwa waje,
"ummah yaushe kikazo..." inji Aliyu,
"tun bayan magrub... " ta amsa mashi.
"ummah shine kou ki kirani ki fadamin zaki zo.. "ya Fad'a yana turo mata baki, bakinshi ta rike tanacewa
"am sorry my prince..." tafad'a wearing a smile kaman she have no hidden pain, kura mashi ido tayi taga yayi adding weight sosai, juyawa tayi GA rashida tace
"yata ki zauna nan mana... " ta fad'a mata Tana nuna mata hannun kujerar da take zaune na hagu while daman taslem Tana zaune a na dama,
"gaskiya kina kula da fav dina... Ji yanda yayi kiba har da kumatu... " ummah ta fad'a directing her statement to rashida, wano irin dadi taji ta saki murmushi Tana satan kallon tasleem that couldn't hide her pains, mikewa Aliyu yayi daga inda yake durkushe a gaban ummah yace
"ummah me zan kawo maki... " ya fad'a cikin so much excitement,
"nothing my fav... Tafiya MA zanyi.... Tunda na ganka... "ta fad'a mashi,
"cikin shagwaba yafara buga legs kasa yana cewa
"ni ban gaji da ganinki ba... Ni kar ki tafi yanzu " ya fad'a kaman bai san hanyar inda take zaune ba, dariya kawai tayi tace
"OK naji.. Amma sai next time..." ta fada mashi.
"I brought those items for your wives... Sai ka raba masu.. "tafad'a Tana nuna mashi tsarabar datayi masu. Ba karamin dadi yaji ba, mikewa tayi duk suka Mike, kallon taslem da face dinta babu walwala tayi ta saki murmushi without saying a word, hannun Aliyu ta Kama tace
"mahaifinka ya bani sako in baka... Muje waje... " da sauri rashida tace
"ummah Bari mu barku kuyi magana... "tafad'a cikin kwanciyar hankalin the family of her husband are not against her.
"tou yar albarka... " ummah ta amsa mata Tana komawa ta zauna, cikin fushi tasleem ta koma bangarenta while ita kuma rashida ta shiga nata Bangaren wearing a smile of happiness,babu abinda take dan fargaban haduwa da ummah sai gashi ya zo mata da sauki, all she thinks of as she heads to her apartment is
" am a lucky girl".
Bayan sun bar wajen ummah ta kalli Aliyu dake zaune a gabanta kasan tace
"fav how have you been.... "
"as you can see ummah am doing great... " ya fad'a yana ware hannuwanshi don ta kalleshi da kyau
"Masha Allah am happy to hear that... Ya matanka... Hope kana sauke hakkin kowacce dake kanka... "
"yes ummah... " ya amsa atakaice,
"rantse... " ummah ta fad'a mashi atakaice, idanuwa ya daga ya kalleta yace
"ummah in ranste kuma.... Wanann yarinyar ta Kai maki karata kou.. Daman I knew it... Ba haka nan kika zo ba... You came because of her... " ya fad'a yana kokarin mikewa,
"sit right there... " ta zaro mashi idanuwa, komawa yayi ya zauna yana kumbure kumbure,
"Dan ubanka ban da daman da zanyi magana da Kai sai ka Kama yi min hauka?... Did I tell you taslem ta fad'a min wani Abu?... Kou Dan ubanka ba ina nan tun dazun ba... If har da akwia adalci a harkaka ya kamata ka fita da mace daya ka bar daya?.. " da sauri yace
"ummah ai koyan mota muke zuwa... Ba yawo muke zuwa ba... " ya fada yana hade rai.
"naji koyan mota kuke zuwa.. Now tell me yau kwana da aurenku da wannan yarinyar...."
"sati guda da kwana daya... "ya amsa mata
"OK yau kana ganin wake da girki..." ta tambayeshi, idanuwa ya daga ya kalleta looking a bit confused
"ni ban gane ba... "
"Dan ubanka baka San a musulince bayan sati guda da auren budurwa ake raba rana ba ka koma dakin uwar gida... Kou ilimin ka bai Kai nan ba... " ta sake fad'a mashi, gira daya ya daga a farko sai kuma ya daga two giranshi biyu yana tunanin he never thought of that,
"tou a lokacin tasleem kuka fita...kuma if har baka nemi yafiyar ta ba Allah sai ya kamaka... " tasake fada mashi, still dai shuru yayi yana tunanin ya samu tudun dafawa Don kou da bai je wajen taslem ba zai samu bacci alone with out having to fake he is enjoying sex he's not having satisfaction from.
"Kai da kanka zaka raba kwana... If one one day kake so... Wannan taje yau wancan taje gobe... Amma kar ka kuskura ka bawa wata lokacin wata... Because nan ake samun aihanin shege, hope kana gane abinda nake fad'a maka... "
"yes ummah... "
"good... Sannan Abu na biyu inason taslem ta cigaba da zuwa school dinta... " da sauri ya daga Kai tare dacewa
"gaskiya ummah ni banson Tana fita.... Haka nan taje ta dinga yawo a gaban wasu mazan... Gashi ba hankali gareta ba... She can even walk without good cover " ya fad'a cikin tsananin kishi,
"tsakaninka da Allah ka taba ganin tasleem Tana yawo babu hijab... Tun tashinta ka taba ganinta da Vail in ba hijab ba? "
"ummah dazun da safe almost half naked ta fito fa... "
"wannan kuma akasi aka samu...amma nayi mata shedan wanann habit of wearing good cover... So let her go back to school... " still hade rai yayi yace
"gaskiya ummah ni aa... Banson ta fita... " ya fad'a Tana turo baki
"why tou... Bakason tayi karatun ne... After all ba kana da matarka ba... " ta fad'a Don jin abinda zai ce Don ta gane kishinta yake
"ummah ni dai ban son ta fita... Ta zauna gida kawia... Haka nan maza su dinga kallonta... No I can't take that.... "
"tou karatun ta fa.. "
"ummah kawai ta dinga zaman cikin gidan nan... Kou kuma ta fara online school tunda shi ba sai an fita ba... Ko nawa ne zan biya mata... " ya fad'a sounding very strong
"you're not serious... Kana ganin ta kusa gamawa shine zaka ce ta koma square one... I won't let that... "tafad'a atakaice,
"ummah matata ce fa.."bai k'arasa ba tace.
"kaci gidanku da matar kace. M....on a final note let her go back to school... In kuma kana ganin kana tsoron kar tayi misbehaving sai ka dinga kaita kana maidota da kanka.. But I won't let you stop jer education... Period... " ta fad'a tana mikewa, shima mikewa yayi yana
"ummah pls... "
"Kai na gama magana... " ta fad'a atakaice, bai Kawa cewa komai ba tace
"kira min gimbiyata ta rakani... " ta fad'a mashi, har ya fara tafiya ya sake dawowa yana cewa
"yanzu ummah yau kwanan taslem ce kenan kou?.. " ya fad'a kaman wani mara hankali, harara ummah ta watsa mashi, yayi saurin juyawa zuwa cikin Bangaren tasleem,
"jairi kana zo kana kaiwa kasuwa... We shall see... Mu zuba mu gani... " ta Fad'a Tana murmushi.
If you read without paying Allah yaisa
Thanks
[3/14, 6:42 AM] +234 703 008 7807: 67Rarrashinta ya dingayi har baccin wahala ya dauketa, kou kadan bai samu bacci ba sai ya tsinci kanshi da matsanacin ciwon ciki, mikewa yayi ya sha ruwa ya koma ya kwanta amma babu bacci. Sai kallon rashida yake sai ya Dauke kai ya ja tsoki.
A Bangaren taslem she was holding her phone for almost 30 Tana tunanin je Will call again, ganin vai sake kira VA yasa taja tsoki ta kashe wayar gabaki daya sannan ajiye ta koma ta ahankali take samun natsuwa fiye da before, bata farka ba sai wajen karfe biyu na dare, dukda mum dinta bata kirata ba as a result of her phone that is off she still woke up tunda ta riga ta saba da tashin, bathroom ta shiga tayi alwallah ta fito ta saka jallabiya ta fara sallah sanann ta kai karar rashida a kotun Wanda bai amsar cin hanci kou yanka hukunci ba daidai ba, when ever she prays she cries saboda ciwo da kunci, kou da kuwa batayi niyyar kuka ba da zarar ta tuna yanda rashida tasa Aliyu ta turata waje sai tayi hawaye, data Tuna yanda rashida taci amanarta sai tayi hawaye, she's so innocent that kou sau daya bata taba fatan Allah yasa asirin da akayiwa yarima ya karye ba because she never thought it's jazz, kawai ita tunaninta she cheated her ne kuma Tana neman allah ta saka mata, kullum sai tace Allah ka rama min abinda tayi min Allah ja saka min, Allah kayi mata daidai yanda tayi min. Sai wajen karfe hudu bacci ta sake daukanta nan, bata tashi ba sai da gari yafara wayewa, da sauri ta Mike ta shiga bathroom tayi alwallah ta fito tayi sallah sannan ta fito, gaisawa sukayi dasu Hindu dake goge goge tace
"Dan Allah ku shirya da wuri... So nake muje da wuri dukda ban San ya timetable din take yanzu ba... " ta fada masu
"amma muyi abinci kou... Wanda zaaci kafin mu fita... " inji Hindu
"aa Dan Allah... Kusha tea a school... " ta amsa mata, nan dai ta koma ciki Don ta fara Shiryawa.
Rashida na bude ido ta hangi yarima tsaye yana saka suit, da kyar ta ida bude swollen eyes dinta Tana kallonshi sosai, ya bata baya sai faman gyara tie dinshi yake yana kallon madubi, hamma tayi Tana kokarin mikewa zaune Tana jin wani irin ciwon kai da kuma ciwon mara gami dana gabanta daya kumbura kaman VA nata ba, she can feel it with her laps, hannu ta dora bisa kanta Tana jin how hot her head is sai kuma tayi kasa da hannunta zuwa when lips dinta Tana jin how swollen they're, face dinta tayi sqeeuzing Tana kallon shi, kaman ance ya juyo sai suka hada ido
"baby kin tashi kenan... How was your night... "yafada yana kallon face dinta feeling relaxed, harara tawatsa mashi before saying
"ina zaka kuma..." ta tambayeshi cikin voice da bai fita sosai
"aiki mana... I told you jiya yau zan Koma office ai... ".ya fada mata
"baby shikenan yanzu daga aure just 9 days sai ja fara zuwa aiki leaving me alone a gidan nan...gashi bani da Mai aiki balle muyi hira..."
"ki samu Mai aiki mana... At least zata taimaka maki tunda you're suppose to start cooking yanzu... " ya fad'a turning back to look at the mirror, shuru rashida tayi for a moment Tana tunanin why he is changing all of a sudden, because she's evil she began thinking kilan it has something to do with his mom that came yesterday, bata San exactly what happened ba but she know it has something to do with her. It's a good thing baa gabanta aka kawo ruwan ba da it won't take her time to figure out amma dayake luck is on the side of tasleem and Co sai aka zo basu nan, many things happens for a reason which we don't really know why, kallonta yayi ta mirror yace
"baby did I say anything wrong?... "yafada looking at yanda ta kurawa waje guda ido,
"babu komai... Kawia dai ina ganin kaman baka damu Dani sosai yanzu ba... " da sauri ya dawo wajenta yace.
"no baby....ba haka bane... Me akayi da zaki ce van son ki.. "
"gashi you want to leave me all alone a katon gidan nan.. Sanann suddenly ka fara cewa in dafa abinci da kaina bayan you're the one saying baka son kaga nayi komai I should rest like the wife of a prince that I am... "ta fada kaman zatayi kuka
"see ba zancen hate nan... If it's about abinci don't do it... Zaa kawo maki.... But aiki kinsan dole inje before abba ya fara complaining... "
"ya zancen koyan motar...