Showing 303001 words to 306000 words out of 323952 words

Chapter 102 - Sakaci Book One Complete Hausa Novel

27 Sep 2025

2202

feels she will never be alright again, she feels tje pain will never go away, mikewa yayi ya dauketa unexpectedly ta saki k'ara saboda yanda wajen ya k'ara mata ciwo, yasa yau kukane zatayi har ta koshi don he knows how small things make her cry. Tana kuka suka shiga ciki ya direta yace tayi tsarki tana kuka tace b'ata iyawa,
"pls bend mana... " ya fad'a yana rike da shoulder dinta, kou kunyar yanda chest dinta ke waje b'ata ji sai girgiza su take tana kuka tana cewa
"ban iyawa... Bayana ciwo... " ta fad'a tsaye legs dinta bude sosai kaman anyi mata kaciya, inda tana da hankali da zata samu ta rufe chest dinta Don tje more he look the more tempt he is becoming, kusa da ita ya tsaya ya koma bayanta ya sanann ya danne shoulder dinta ta koma kan foot dinshi ta zauna while still cry, ware legs dinta yayi ya Fara zuba mata warm wata kou wacce akewa tsarki da ruwan yaji baiyi kuka yanda take, as he rubs his hand and add water haka take ihu tana yarfa hannuwanta, babu abinda take maimaitawa sai
"sai na fad'awa ummah... wallahi sai na fadawa ummah... Ka jimin ciwo..."kawai take maimaitawa while he wash her private part, sai da ya tabbatar it's no more slippery sanann ya daina wanke mata, tsaye yayi while her ass is on his feet kaman yanda akewa yan yara tsarki, rike waist dinshi yayi yana murmushi yana kallon yanda take kuka tana dukawa Don kallon gabanta, ware legs din tayi sosai har sai da ta gama ganin yanda wajen ke kumbure sanann ta daga kai ta kalli yarima dake faman murmushi tace
"dariya kake min kou... Wallahi sai na fadawa ummah... " da sauri ya daina murmushin yace
"aa ni banyi maki dariya ba... Na daina... "
"ba wani nan.. Kaji min ciwo kuma kana min dariya... Sai na fadawa ummah... "ta sake maimaitawa, yasan kam dole sai ta fadi, kilan daga yanzu bai zuwa ganin ummah sai an kwana biyu,
"baby kiyi niyya kiyi alwallah tou... " ya fad'a mata,
"ban iyawa... Koina ciwo yake Mani..."ta fad'a tana magana kaman ranta zai fita,
"OK kiyi niyyar wanka janaba sai inyi maki alwallah inyi maki wankan... " ya fad'a mata, nan tayi niyya yarima yayi mata alwallah yayi mata wanka tsarki while warm water na cikin tub yana jiranta, yana gama mata ya dagata ya Sakata cikin bathtub ta Fara Sabon kuka, banda yarfa hannuwa babu abinda take, ba karfi gareta ba balle tace Zata tashi daga wajen, sai da tayi kusan minti goma sannan tayi reaxing cikkn ruwan, barin yarima yayi ya koma bed room yaje ya sauya bed sheets sanann ya dauki cup ya maida kitchen, komawa bathroom yayi yaga tasleem ta Fara bacci nan cikin zama yayi bakin tub din yana kallonta, her closed eyes looks so swollen, hannu yasa cikin ruwan ya Dan deba kadan ya watsa mata ta bude swollen eyes dinta a firgice, dariya ya farayi yana mikewa tare da Kama hannunta, daure fuska tayi tana turo baki, fiddota yayi ya rungumeta while shi stands a gabanshi with her two legs open, towel ya Mika hannu ya dauko ya goge mata kai tare da jikinta sanann ya maidota before ya dorata kan gadon, zama yayi ya jawota jikinshi ya kwanta tare da kwantar daita kan chest dinshi, chest dinshi facing nata ya jawo blanket, kokarin tashi tayi daga jikinshi yace
"kina tashi sai in koma wajen Rashids... " kawai sai ta kwanta kan chest dinshi tare da zagaya shi da hannunta,
"gimbiya b'ata son kishiya... Don't worry ban hadaki Da kowa... For as long as zaki dinga Bari in yanda nake so dake... " kafada ta makale mashi while yana shessheka,
"pls you're not going to stop me from having that sweet pussy... Taba nan ki gani it's hungry again..." yafada yana dora hannunta kan joystick dinshi, wani irin fargaba taslem ta shiga tana kokarin kuka ta Fara cewa
"rashjda tayi gaskiya," daure face yarima yayi yace.
"about?.. " tasleem dake Fara sabon kuka ta Fara cewa
"tace baka da mutunci wai gabana kawai kakeso... "
"a bar maganar... " ya fad'a yana zaro towel dake jikinshi yana yardawa kasa, nan hot naked body dinsu ya hadu once again.


Tnx[3/12, 11:06 PM] Sadeeyah: 95๐Ÿ’™๐Ÿงก๐Ÿ’š๐Ÿ’›โค
Sakaci
๐Ÿ’™๐Ÿงก๐Ÿ–ค๐Ÿ’š๐Ÿ’›โค







Gaban taslem na yafara faduwa ta Fara cewa
"pls.. Kar.. Kara..... " ta fad'a crying out loud
"my very own... Sleep kinji... Kawai ki saki jikinki kiyi bacci..." ya fad'a mata with his two eyes close, he wanta mire amma shi ba mahaukaci bane that he will go in again bayan yanda yayi mata, yasan if he tries anything she might be crippled tunda yanzu kou tafiya b'ata iya yi, baccin ransr dai ba Mai dadi yayi ba, like wise her, data dan farka sai taji hannun yarima a jikinta, yana jin yanda ta dinga sururtai while sleeping, jikinta ne ya dauki zafi sosai sai ta firgita tace
"sai. Na fadawa ummah" sai ya maida kanta ta cigaba da bacci, wajen karfe biyu ta farka da sabon Kuka sosai tana kokarin sauka daga kan gadon, Yarima da bacci ya dan daukeshi ya tashi a firgice, kusa daita yazo ya dafa bayanta yana cewa
"my very own lafiya... What's wrong... " ya tambayeta,
"ciwo... " ta fad'a tana nuna gabanta,
"toufa... Na jawa kaina .."ya fad'a cikin ranshi, yana maidata kan kafarshi, hannu ya dan saka ya taba wajen yaga kaman ya k'ara kumburi, hankalin shi ne ya dan tashi as sai yarfa hannuwa take,
"baby...sorry... Bari in kira family dr... " ya fad'a yana kokarin mikewa,
"zanyi fitsari..." ta fad'a mashi, daukanta yayi yaje bathroom daita, tana Fara fitsari ta saki new cry in a loud voice despite voice dinta bai fita sosai,
"wayyo ka saka min ruwa... Zafi nakeji... " ta fad'a ta fad'a mashi, da sauri ya debo ruwa cikin toilet set tayi saurn cewa
"Mai sanyi nake so...." ta fad'a mashi, zubar da Wanda ya debo daga heater yayi ya debi na ruwan sanyi, cikin kuka ta sake cewa
"pls ka bani tissue... " ta fad'a still crying tayi bending kasa legs dinta bude sosai,
"na ciyo Mai tsada... " yarima ya fad'a yana daukan tissue daga inda ya ajiye shi, diba yayi ya duka ya mika mata,
"dan Shafamin..." ta fad'a mashi, babu musu ya Kai hannunshi, tayi saurin rikewa tana cewa
"ahankali... " ta fad'a mashi tana rike da wrist dinshi dake dauke da tissue, ahankali ya kai tissue wajen in a very slow motion, iska tasleem ta fara hurowa akai akai, yarima dago tissue din yayi yaga da akwia jini jiki amma Kadan
"wayyo jini... Jininane ke zuba... Wayyo ummana... " ta fad'a ganin tissue din, shi kanshi yarima hankalinshi ya tashi amma bai Bari ta lura da hakan ba,
"mine ba komai bane fa... Amma Bari in kira family dr... But first kiyi tsarki mu koma ciki, .." ya fad'a mata, da kyar ya samu ta yarda ta wanke wajen ya dauketa suka koma ciki, Wayarshi ya dauka ya kira dr din amma sai yaji switch off, rasa inda zai saka kanshi yayi as tasleem ta cigaba da kuka, jawota jiki yayi taki, bayan kaman minti talatin yace
"mine in kira maki ummah... " da sauri ta daga mashi kai, bai da choice, haka yayi dailing number ummah, yasan she will pick because tana raba dare tana sallah, mostly sai wajen karfe uku take komawa bacci, at times kuma sai tayi sallah asuba, kunsan da akwai certain position da in jar Allah ya baka bai kamata kana bacci ba, if you sleep anyhow you will surely see anyhow, Abangaren ummah tana ganin kiran Aliyu hankalin ta ya tashi, rabon da suyi waya haka tun yana abroad, picking tayi da sallama tare dacewa
"fav... Lafiya.... " ta fad'a voice dinta na rawa, aliyu da bai da gaskiya amsa sallama yayi tare dacewa
"ummahna... Gimbiya ce... " tasleem. K'ara volume din kukanta tayi yanda ummah zataji da kyau,
"subhanallah.. What happened... " ta tambayeshi tana sauraro kukan taslem dake tashi,
"ummah... Kawai rigima take.. Gata kuyi magana... " ya fad'a hana mika mata wayar, da sauri tasleem ta amsa ta Fara sabon kuka wand yasa heart din ummah kusan jumping daga rib cage dinta
"gimbiyata Whats wrong... " ta tambayeta, daga idanuwa tayi ta Kalli yarima dake tsaye rike da bango tace.
"ummah... Ciwo... " kou kadan ummah b'ata San abinda sukayi ba, tasan yarima na da kunya and he won't call in such cases, b'ata San rigimar tasleem yafi karfin inda ake zato ba..
"ciwo... Ina ke maki ciwo haka da zaki zauna kina kuka wajen karfe uku..." inji ummah,
"ummahna.... Ciwo... Shine.. Yaji min ciwo... Ummah ban zama... " nan taje ummah ta gane inda ta dosa, shuru ummah ta danyi before saying
"amma Aliyu bai kyauta min ba... Haka nan ya Kama ya jiwa gimbiyata ciwo... Gaskiya sai na b'ata mashi rai... I will surely deal With him..." wani irin dadi taji ta daga idanuwa ta kalli Yarima daya kura mata ido ta watsa mashi hararan haushi ta cigaba da kuka tana cewa
"ummah nace ta daina.. banso yaki. .kuma yanzu har da jinj ke ta zuba... "ta sake adding crying sosai, ummah tasan Aliyu zai sha wahalan taslem, tasan zaayi hakan, she knows yanda kou finger dinta ya buge take dagewa ta kwanta kasa ya dinga kuka balle kuma First night, tasan ba karamin jinya zata sha ba,
"assha... Gaskiya sai nayi maganin Aliyu... " ta sake fad'a mata Don taji dadi
"ummah kirjina ciwo... zafi sukemin... " ta fad'a forgetting ita ta dinga bankaro mashi yasha to his satisfaction, yarima na jinta yasan shi da ganin ummah sai nan da kusan wata guda or biyu, baisan sanda murmushi ya kufce mashi when she was talking about the chest pain,
"ummah Kinga yana min dariya kou... " ta fad'a cikin kukan wahala,
"bani in ci ubanshi... " ta fad'a mashi, cikin kuka ta mika mashi wayar, amsa yayi yaji ummah
"get awy from her... " ta fad'a mashi atakaice, hanyar falo ya koma yana cewa
"ummah am sorry..." sai da ya isa falo yace
"ummah I have... " ya fad'a sounding so calm, dakaji yanda yake magana kasan he is shy to the core,
"wai kai baka san ana amfani d ruwan zafi ba... " ta fad'a mashi atakaice sounding so free.
"ummah na sata warm water, .."
"not warm... Hot... Not too hot.... It will relief her of the pain... Kuma ka tabbatar ka b'ata pain killer Tasha... "
"OK ummah... "
"kar ka matsa mata... You know That girl is fragile... Pls ka bita ahankali... Don't go and launch all your Power on her... " ta sake fad'a mashi, shuru yayi bai ce komai ba, kashe wayar tayi, hanyar bedroom ya nufa ya hango tasleem ta kasa kunne Don jin fadan da zaayi mashi, nan ya maida wayar kunne yana cewa
"umma dan Allah kar kiyi fushi Dani sabida gimbiyarki...ki yafemin... Bazan kara ba.. Ki yafemin pls ummah..." ya fada looking at yanda take kallonshi, daurewa yayi ya kasa dariya amma he wants to burst into laughter, haka dai suka gama wayar karya ha dawo ciki,
"kiyafemin gimbiyata... Ummah tace ki sake shiga ruwan zafi Don ya daina ciwo... Kuma kisha magani... " ya fad'a mata, she hate hot water amma dole ta hakura indai zai sa zafin nan ya daina, bathroom ya shiga ya hada mata ruwan ya dawo ua dauketa zindir ya kaita ya Sakata, sabon kuka ta farayi, ruwan ya ratsata sosai snanan ya maida ta daki, tun nan taji dama dama, first aid box dinshi ya bude ya dauko pain killer da ruwa ya kawo mata ga amsa ta sha, nan dai suka sake kwnaciya, still kam kirjinshi ya kwantar daita yna shafa bayanta, this time ta samu good sleep.
Oh ni Jamaa mun manta da rashjda, despite Rawar ganin da rashida ta taka a labarin nan munyi over two pages without remembering her, that's human for you, people seeM to forget people easily in aka samu dadi, pls don't forget those that helped you, remember ta inda aka hau ta nan ake sauka
Tunda yarima ya barta bai tabata taji dama dama amma the thought of his demands scares the hell out of her, she cried and cried and cried, she wish zata iya fadawa yanmata asiri doesn't pay, kou aure Kayi kar ka k'ara da asiri not Matter the situation because no man is worth going to hell for, sai da tasha kukanta ta koshi ta kira mahaifiyar ta fad'a mata yanda akayi, har wajen karfe hudu b'ata saka komai a baki ba, abinda ja sake tads mata hankali shine jinin dakr zuba a jikinta, gashi babu hanyar balle taje ta sake ganin dr, da kyar ta Mike ta shiga bathroom ta hado tea da ruwan bathroom Tasha sai b'ata rai take sabida yanda tea din ke daci a bakinta, tunawa tayi da Amanda thinking of halin da zata shiga Yai saboda sanin yarima bai da kirki, tasan he won't take it lightly on her, she's actually happy ba da ita kadai ya bare ba, don da bakin ciki ya kusa Kasheta assuming bai Kama Amanda ba, kou kadan b'azata tausaya mata ba nor matter abinda zaayi mata, she remember yanda ta nuna mata nor single mercy while asking for ransom, sanann ta nuna mata no single drop of pity while collecting the car, so kou me zaayi mata doesn't matter to her at all, in short she takes this as a good ending, inda Amanda ta gudu da ina zata ganta, babj Wanda zai yarda da maganr ta. Bayan ta sha tea ta kwanta bacci ya Dan saceta despite the stomach pain she's going through, few minutes da kwanciyar ta mum dinta ta kirata, nan take fad'a mata cewa mijin Ummy wato abubakar yace Mai martaba is involve kuma yace dole sai an biya komai, wannan maganar ya mugun tada mata hankali, cikin sabon kuka ta Fara cewa
"yanzu mami ya zaayi.. Un zauna ya kasheni kenan.... Wallahi mami dukana zaiyi.. He will show me no mercy... Yau ma saa naci bai dokeni ba... You need to see me yanzu... " ta fad'a cikin kuka sosai
"yanzu Rashida Meye abunyi.... Ni kaina am confused... "inji mami da voice dinta bai fita saboda tashin hankali
"pls beg daddy for me... Ki fad'a mashi ya yafemin... "
"yace bai son jin zancen... Yace kou kadan kar ayi mashi maganar... " ta amsa mata
"wayyo kaicona... So ya kaini ya Baro..." nan dai suka gama waya. Rashida b'ata sakr cin komai ba saboda b'ata da apatite, she was thinking ya zataji in sun hadu da tasleem, tasan she most havr heard everything that happened between her and yarima and the conspiracy.
Ita kam amanda tunda akayi flinging dinta waje ta tashi da sauran karfinta tana tafiya hannunta bisa kanta, dukan da akayi mata baiyi mata ciwo kaman kudinta da aka kwace ba, tana tafiya da kyar ta kai bakin titi, duk Mai abun hawan data tsaida sai su kalleta su wuce because of how she looks, ds kyar ta samu wani ya dauketa zuwa gidanta dake estate, aikam nan maigadi ya hanata shiga bisa umarnin da Umar dayazo daukan kudi ya bashi kuma yace daga palace, she was thinking it's a joke sai da taga tayi magiya yayi banza daita, b'ata da wayarta because lokacin data bar keys dinta cikin motar rashida har da wayar, kneeling tayi tana begging dinshi ya barta kou kayanta ne ta dauka amma face to face ya ce
"madam... In baki tafi ba Martaba ya aiko daukanki wallahi saidai wata bake ba... Bansan abinda ya hadaku ba amma ba kanwar latsa bane so ki tafi when you have the chance... " ya fad'a mata atakaice, hannu ta dora a kai tadinga kuka, itama sai yanzu ta gane tayi Babban mistake messing with such family, yanda akayi beating dinta a ganin yarima alone shows her suna iya Kasheta a banza a nothing happens, an nuna mata karfi karfi ne, hakan yasa ta yanke shawaran guduwa while she still have the chance, tana kuka ta rokeshi ya b'ata waya ta kira wata sister dinta da suka taho from tje same state don Taji if tana gida,nan yace bai badawa kawai ta tafi, Allah ya taimaka mata 1k data fito dashi tana cikin aljihun jean dinta da bazata samu kou sisi ba, abun hawa ta tars ta je gidan sister din nata ta tarda b'ata nan, zama tayi nan wajen gidan feeling pain all over her, inda she's not strong da kou tafiya b'ata iyayi, sai wajen karfe hudu sister dinta ta dawo, the first thing da Amanda ta fad'a mata was ta taimaka mata da waya zata kira alhaji dinta. Nan ta kira daya daga cikinsu ya daga sukayi magana. Wajen karfe shida yazo inda take, yana ganinta ya tsorata da yabda ta koma, AI jan ya Fara neman excuses wai ana jiranshi because he can't spend another minutes with her, that's how it si with all those tiny karuwai ds suke ganin suna da daraja a idon maza, darajanki ya ganki fas, wwhen ever aka samu akasin hakan nan take suke barinka su sauya wasu tunda ga mata cike da


Related Ebooks

Leave a Review

You cannot submit review untill you Register or login